bawai mai kudi ne kadai keda daraja ba! talakawa ma suna da ita akwai kuma baiwar da Allah yabawa kowanne mutum, duk abunda ka tsarawa kanka shirme ne Abunda Allah yatsara maka shine daidai.... ilimi hakuri juriya soyayya yadda Dakaddara and more.....kubiyo labarin FAIROUZAH [03/11 2:17 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: ✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Baiwar Allah! Danallah kitsaya, tafiya take cikin nutsuwa tasaka kayan makaranta , kiranta yakeyi tayi amma bata kulasaba haka yasa takarasa makaranta tanashiga, kamal yanaganin haka yajuya yakara inda ya ajiye motarsa yashiga farouk yajiyo yakalli kamal wai kamal mai kidamunka ne yau sati2 kanabin yarinyar nan amma take kulaka Allah yayimaka arziki ga mata ga ilimi Dan Allah kakyale wannan yar talakawan ga matanan ya'yan manya kazo na rakaka dallah farouk iyimun shiru itah nakeso kuma sai na aureta inshaa Allah, farouk yace toh ai shikenan katawo mutafi kar murasa flight kai ni bazaniba saina San gidan su yarinyarnan na gayamaka toh ga masallaci mushiga muyi sallah yace toh sunayin sallah suka zauna a mota suna jeran atashi shisu daga makaranta, tazo tahuce taji kawarta fatima tana kiranta FAIROUZAH FAIROUZAH FAIROUZAH!!! tajeyo wai fatima mayi hakane ahanya zakidinga kirana habaa yihakuri muje! Ahaka su kamal sukabita har kofar gida haba kamal Danallah dubi gidansu mtseww. ...........urs nana diso💕
[03/11 8:02 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: 2
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Danallah dubi gidansu wannan akurkin, kamal yajiyo afusace wallahi zankaryaka banson iskance mairuwanka, okay naji baruwana amma kasani I have d right nagaya maka gaskiya malam tunda kaga gidan zo mutafi ba inda zanji sainaji makarantar su nayi tambaya akanta, farouk yace sai muje aikin banza kawai sunazuwa sukasamu wani ustaz sukaimai sallama ya amsa inda yakaisu wani office yace amma banganikuba sukace eh munzoni akan yarinya FAIROUZAH ahh mashaa Allah ku yan uwantane kamal yace eh kusan hakane yace toh mashaa Allah ni sunana malam haruna nine mataimakin mai makaranta FAIROUZAH gaskiya yarinyace mai nutsuwa ga girma ma na gaba da'ita agaskiya abunda zancemu ku akan yarinya kunyi sa'ar yar'uwa bangarin makaranta kuma tanada hazaka wanda hakan yasa makaranta naji da'itah wadda duk wata musaba kar daza'ayi da'itah akiyi kamal yace mashaa Allah mungode sai anjima.............urs nana diso💕
[03/11 8:19 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: 3
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Suna fita kamal yace alhamdulilah nasamu mata irin wacce nakeso , farouk ko kallonsa baiyiba suna isah gida sukai wanka sukatarar da hajiya a palour au ai'nazata kun tafi kamal haba hajiyar mu yaza'ayi mutafi bamu sanar da kiba haba hajiyar mu tayi murmushi toh ina kukaji farouk yace wallahi hajiya kamal ne wai yaga wata yarinya aikin banza bakiga yadda taki kulashiba amma yanaci itah yakeso gata yar gidan talakawa, hajiya tace zan batama farouk ya sota din saimai dama ranan nan nakejira kaduba yadda zainab take takuramai haka kurin yauwa hajiya kima kyafada ace mata kazama walhi hajiya ko wanka saitaga dama takiyi kullum gidan abace bataiyah girkiba ba abunda tasa agaba sai aikin zuwa office kuma takaicin ma rashin kunyah, farouk yace aisai kako ya yamata dallah malam shekarar mu 4 daitah fah, toh Allah ysawake inji hajiya yanxu kaga gidansu yace eh nagani anjema xamu tafi in nadawo inna dawo zanji, sukashirya sukatafi airport..........urs nana diso💕
[03/11 8:41 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: 4
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Umma nadawo sannu FAIROUZAH kishare tsakar gidan kikuma dorama na girke tohm umma bari nacere kaya jikina tachanja kaya tashare gidan ta douramusu girke tana gamawa tayi wanka tayi sallar i'sha tadakko tabarma tashunfuda tana zaune tana karatu umma tafito tayimata sannu da aiki FAIROUZAH tace ai babu komai ummata inbanyiba wazaiyi tace to Allah yayi muke albarka tace ameen ummata sunata hira wani yaro yashigo yace ana sallama da FAIROUZAH awaji tace jikace wanene yadawo yace wai Khalifa ne tace toh kace inaxuwa tasaka hijjabinta tafita yace daba zakizoba kenan tace nina isah Yaya Khalifa guda yayi dariya yace toh yakike tace lpytalou kaifa yace aibanda lpya subhanallhi inafata kasha magani yayi murmushi yace Ai tunda naganki nawarke daman kice cutar tawa nakasa sukuni tunsafe banga gimbiyar matava haskin idanuwana a bar alfaharine tai murmushi tace yakhalifa danallah kabari ni wallhi kunya nakeji hhh zama kidaina ni ina sonki FAIROUZAH tayi murmushi sai da safe nina tafi yace kigaida umma tace xataji tana shiga tatarar da ABBA tace abba kadawo lpya yace lpya lou ya mkranta lpya lou abba maganar makaranta ta yace FAIROUZAH kiyi hakuri baxan iyah barinki ki cigaba da makaranta ba Allah yayimuke surar daxaki fitini danamiji danhaka kiyi hakuri inkinyi aure kyacigaba tace toh abba bakomai Allah yasa haka yafi alheri sukace ameen.
WACECE FAIROUZAH? ...........urs nana diso💕
[03/11 9:04 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: 5
✨FAIROUZAH🌸
😯 Na nana Diso😯
Wacece FAIROUZAH? Yarinyace yar shekara 16 Allah yabata sura maikyau tanada hips wadda kowani kaya tasaka sai sun bayyana ga dukiyar fulani wadda akoda yaushe umma takicewa ciko takeyi! Mashaa Allah akwai kyau gata duguwa amma farace ba sosaiba tanada gashi gata da hanci amma kuma ba tada idoh zuna zaune agarin kaduna ita kadai mahaifanta su kahaifa yarinyace mai hazaka ga kokari duk inda tashiga sai ansota, mahaifinta alhaji umar berni Allah yayi mai Rufin asiri yanada ilimun addinin sosai wadda yakesiyar dakayan abunci su biyu mahaifiyarsu tahaifa shi da dan uwansa alhaji aliyu berni Allah yabashi arzuki Wanda yayi fuce ayan kasuwa yanada mata daya hajiya khadija wacce kafi saninta da anty tanada Yaya 3 abubakar shine danta nafarko kwararin likitani Wanda yayi karatunsa a London shekarar sa 34 yarone namamajo, sai ankwarsa firdausi wacce take karantar masscom a Cyprus shekararta 23 sai kaninsu ahmad wadda yake sa'a da FAIROUZAH yagama skul har yatafi china yana karantar public administration, sunan mahaifiyar FAIROUZAH hajiya samirah haifarfiyar garin kano Ci babanta yanada arxuki wadda su 9 ne agidansu FAIROUZAH tanason zuwa kano saboda kakallea tanasonta tanakuma kaunarta.
Abba yace FAIROUZAH jiki kwanta kinji tace toh sai da safenku .............urs nana diso💕
[05/11 11:10 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: 6
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Da safe tana tashi tagyara gidan tadaura koko tana gamawa tafita taji tasiyomusu kosai kafin tadawo su umma da ABBA sun fito suna zaune a tsakar gida tanashigowa tadour kusa kasa tagaida iyayen nata abba yace FAIROUZAH Allah yayi muke albarka yabaki miji nagari suna karyawa akakirawo abba awaya yadauka dan uwansani na abuja alhaji aliyu suka gaisah yace yaushe FAIROUZAH zatazoni haba danuwana yazaka dinga hanata shiga dangi yace inakayi musu hutun islamiya zatazo dayakima zasuyi musabakar kasa kuma daitah, ah yaushe zasuyi ainima zanzo tohm Allah yakaimu ran laraba zaayi toh Allah yataimaka alhaji aliyu yace inasonka danuwana saboda kanada zuciyar nima kabawa yarka ilimi na addini nikuma nawa abba yayi saurin katseshi da bakomai saikazo yakatse wayar yakalli FAIROUZAH yace kinji...........urs nana diso💕
7
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Abba yakalli FAIROUZAH yace kinji dan'uwana abunda yakecewa tace amma ni wallhi wulakancin yayansani banaso su dingayimun kallon rashin mutunci, abubakar har matseyace ya yakici mun tafashi dakukah kuma wallhi abba muba matseya tabani darufun asirinmu bamurasa Ci dashaba ga ilimi umma tace bakomai FAIROUZAH watarana sai labari kidauki komai axuwan zai huce kiyi hakuri dakomai komai mai hucewa ni babu abunda yake dawwama sai zatun Allah, abba yace kwarai hakani kuma banda abun FAIROUZAH aini ina godewa Allah da danuwana bai manta daniba kidubi baa yini baikiraniba duk wata sai yazo Ai alhmdlhi baya cikin yanuwan dasukeyin kudi su manta da sauran yan uwan nasu duniya tarudesu, FAIROUZAH takalli abba Allah yakara rufamana asiri yakarimana imanin mu abba yace amin Allah yayimuki albarka tace amin, umma bari naji gidansu fatima zandan anso littafina umma tace to a gaishe mun da innarsu tace toh tana fita abba yakalli umma akoda yaushe godiya nakeyi ga Allah dayaban diya tagari umma tace ni surar jikinta ni nafiso tayi aure abba yace aishi aure lokacini in lokacinsa yayi saikiga har anyi yaxama tahiri umma tace hakani. ............urs nana diso💕
8
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
FAIROUZAH ta rangada sallama gidansu fatima inna tafito tana sannu dazuwa auta sannu dazuwa tagaida innah ta yasu umman taki tace suna lpya suna kuma gaisheki ina amsawa ya samari FAIROUZAH tarufi fuska aini ban'isah aure ba inna tayi dariya haba auta Ai aure yakamata daki yanzu Allah dai yakawo nagari ashi kuma ran laraba zakuyi musabakar toh ubangiji Allah yabaku sa'a ameen innata nagode ina fatima wai tashiga inna tace tana kuryar daki shiga mana tace toh tanashiga tatarar da fatima tanata karatun alqur'ani tace sannu da kokari kawa tagari yauwa sannu yaruwa harkin karaso eh wallhi fatima tace toh yanzu danallah FAIROUZAH falalar karanta fatiha, tace toh fatima ga kadan danasani daga falalar fatiha manzon Allah (Saw) yace: fatihatul kitabi waraka ce daga duk wata cuta "Baihakini ne ya ruwaito shi daga abdulmlik dan umar" bayan haka, manzon Allah (Saw): yace"fatiha da ayatul kursiyyu bawa ba zai karanta su ba aciki gida a wannan yinin kuma kambun bakan mutum ko al-jannu ya sameshi. Kinji kadan daga falalar fatiha tace toh nagode bari natafi lokacin makaranta yakusa toh sai mun hadu a makaranta toh Allah yakaimu, inna natafi toh ga zogale nan kikaiwa umma tace tohm mungode Allah yakara girma tace amin auta. ............urs nana diso💕
9
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Su kamal suna sauka a abuja yana isah yatarar da zainab tana kallo tatawo aguje tayi hugging dinsa swthart oyoyo kadawo lpya lou nayi missing dinki tace nima muje kayi wanka takaisa daki tafita yaja tsake yace mace sai fi'ilin tsiya da'iyayi yanzu takawoni daki tana zancin wanka amma bata hadan ruwan wankaba aikin banza yayi wanka yashirya ya fito ya tarar da abincinsa akan dining yace inah meelat tace tundazu data dawo daga makaranta tatafi gidan uncle yace toh nima bari nashiga zamugaisa saina tawo da meelat din to kagaida mun da kurwat yanafita yashiga gidan direct st rm dinsa yatarar yanata aiki sannu uncle ahh kamal yaushe kadawo dazu dazun nan nadawo yace meelat tatawo aguje ta rungumeshi dady oyoyo ina hajiya yace tabada sweet nakawomiki yauwa dadyna yakalli uncle mutumina nasamu mata fa ahh haba yar gidan wacece bayar kowabace kawai dai sunada rufin asiri ne thax good irin wadda akeso kasan yayan talakawa nan sai yadda kayidasu yace uncle ai bama takulani ba dallah kamal karkadamu tsowanta zamu siyi yace inyaki yarda fa uncle yace anan kuma matsalar take kamal yace danni wallhi in ban samitaba da matsala uncle yace toh yanzu yaushe zaka koma yace kafin mutani paris inshaa Allah, uncle yace kasan wani abun kunya dazu matata taki tambaya ta wai mainene falalar LAKADJAA'AKUM kamal yace amma kaji kunyafa kagani har godiya nakeyi da Allah dayasa nayi ilimin addini uncle yace kaidai..............urs nana diso💕
10
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Uncle yace kaidai bari wallhi ai wanda baiyi ilimin addini ba yayi asara wallhi kuma kasan dadin ilimin aci kana aiki dashi kamal yace hakani kam falalar lakadjaa'akum: Duk wadda yakaranta karanta ta ko ayarta ta karshe wato حسبي الله لا إله إلا هو عليه توكلتُ وهو ربُّ العرش العظيم Duk wadda ya karanta ta sau 7 ko wace rana da safe da yamma , lalle Allah Swt zai isarma sa dukkan damuwa ta duniya da lahira (ibn sunni). Uncle yace yauwa yasunan amaryar yace FAIROUZAH yace lalala kasan maanar sunanta ma kamal yace saikafa uncle yace toh FAIROUZAH:a precious stone.Daughter of al-mazfar she was a scholar, narrators of hadiths and a very righteous woman , she wrote a book of hadiths al arbaean Riwayat as salihat an as sahiheen. Kaji maanar sunanta thank you uncle sai da safe sa dauki meelat suka tafi, yana shiga gida yace au sai yanzu yace eh swthart yace zainab am in need takalli sa tace toh muje jarababbe ya dallamata harara who be that tayi dariya tace bakaiba...........urs nana diso💕
[07/11 1:05 AM] 💕Cherdyjearh berver✨: 11
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Da sassafe kamal yatafi office yanazuwa yatarar da aiki sosai farouk yashigo yace au nazata aibazakazo ba kamal yace naxauna agidan nayimi sai kacewani mara aikinyi kalli files farouk yayi dariya aini har nagama nawa yace au haba yace walhi nima bakomai yanzu zangama suna hira wayar kamal tafara ringing yana dubawa yaga baba ni yadauka assalm baba inyini lpylou kamal yakukazo, yace lpylou baba dama nakera nagayama kayanka zunzo jiya alhmdlhi ka godewa Allah ansamu riba wacce takai 5mln wadda duk wayanda kukayi tafiyar dasu kafiso riba, kamal yace nagode baba Allah kara girma yace kaima Allah yaimaka albarka yace ameen sukayi sallama, farouk yakallisa danallah kamal kagaya mun maikakiyi danallah aduk lokacin damukayi tafiya sai kafimu guzuri kuma munfika tafiya da guxuri kamal yayi dariya yace babu komai kawai daga Allah ni farouk yace haba kamal danallah fa nacimaka to dandai kaini wallhi bakomai nakeyiba illah wani hadisi danaji...............urs
nana diso💕
12
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
...manzon Allah (saw) yace:"ya jabeer kanaso idan kayi tafiya kafi abokan tafiyarka kyakkyawan hali da kuma yawan guzuri? Toh ka karanta wadannan surorin guda biyar 1.kul ya ayyual- kaafirun. 2.izah jaa'a nasrullahi. 3. kul huwallahu Ahad.4.kul a'uzu bi Rabbil-falaq 5.kul a'uzu bi Rabbil-nasRabbil-nas. kowacce inzaka karanta da" بسم الله الرحمن الرحيم" kuma ka cikata da بسم الله الرحمن الرحيم. Jubair yace bayan kasancewar sa mai kudi mawadaci, duk lokacin da yayi tafiya sai ya kasance cikin rashi da rashi da bukata, amma dazarar yafara karanta wadannan surori na sama guda 5, kamar yadda annabi (saw) ya karantar dashi sakamakon haka, sai ya samu kansa cikin wadata fiye da sauran abokanan tafiyarsa har yadawo gida. (Abu ya'la dhiyau suka ruwaito daga jubair Dan muti'im (RA). To farouk kaji abunda nakeyi kai kamal nagode sosai Allah yakarama na son annabi kamal yace ameen nibari nayi aikina malm fita zanji nile zanduba wasu takardu okay bye sai gurin karfi 4 yagama aikin yana fita yahuce gida yana saka kafarsa yaga gidan kacha kacha haba zainab look yadda gidanki yayi datti amma ur busy watchn film tai mai shiru au inamiki magana kinyimun banza thax good na lurah gidan nan yayimuke girma kikwantar da hankalinki soon zankaro aure , tatashi dagudu haba sweery srry bari nagyara, dallah move karmaki gyara aurene saina kara' auren look at u duk kin lallata kanki dakazanta hmm, naji mai ruwanka inkatashi kara auren ka auro jaririya ba yarinyaba tohm zakigani kam yahau sama yayi wanka yafita WANENE KAMAL?...........urs nana diso💕
13
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Kamal yaroni matashi dan shekara 36 farine mai badidin kirji bashida tsawo sosai yanada hanci ga idoh Allah yayimai dukiya inda yakiyin business zuwa country's kala kala su biyu iyayensu suka haifa shida dan uwansa farouk yana da kyau yarone mai jinkai da takama ga kwalisah shibaya kula yayan talakawa sai masu kudi inda halinsu yazo daya da babansa babansu alhji sule shahararin mai kudine yanason masu kudi amma baiganin talakawa da daraja, matarsa hajiya faiza mace ce mai hakuri ga addini Allah yabata ilimi tanason talakawa taso danta kamal ya aure yargidan rufen asiri wanda hakan baiyuhuba sai ya aure zainab babanta ambassador ne Allah ya azurtashi da ya guda daya meelat shekarar ta 4 yanasonta sosai.
Yana futa yahuce gidan anty rahama yayar abban su yana zuwa yahau sama anty inakike ganinan kamal yauwa Toh inah yini lpylou kamal yagida ya su zainab da meelat, suna lpylou Toh mashaa Allah inah raliya tazubomin abinci Ai raliya bacci takeyi gwara ma kaimata fada kamal aci kwata kwata mutum yayita bacci na cimata tadinga tashi daddari tanayin nafila amma batayi, haba raliya ina ilimin nake ai kobakiyi sallar dareba kyayi rakaa'tul fajri wannan sallah tanada lada baka danba kidaure koitace ki dingayi, kaimadai kafada yace anty kitayani da addua naga wata yarinya to Allah ya tabbatar da alheri............urs nana diso💕
14
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Yace amin ninatafi toh kagaidamun da meelat tohm zataji, assalamu alaikum umma nadawo gashi inji innarsu fatima tace akawomiki zogale lahh harda dawainiya haka toh angode Allah saka da alheri FAIROUZAH ga abincin kinan adaki tohm umma bari nagoge kayan makaranta ta sai naci toh kiyi saur i dan lokaci yakusa tohm tafara gogar umma tace FAIROUZAH dazu hajiyarmu tabugo tace yaushe zakizo, kicemata sai anyimana hutun makaranta tohm zangayamata, tanagama gogar tawanki hannunta tayi bsml tace abincin tana gama cin abincin tashirya tayiwa umma sallama tatafi makaranta.............urs nana diso💕
15
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Tafiya taki cikin nutsuwa har taisah makarantar tanazuwa tazauna a kunerarta malamin dayaki musu bulugul maram yashigo yabiyamusu malamin kurani yana shigowa yafarayi musu tajweed karfi 5:30 mai makarantar yashigo yasanar dasu musabakar alqurani mai girma daza'ayi ta state's awannan makaranta mai albarka daliban dazasuyi sune ahmad Ali ahmad sai FAIROUZAH umar birne akayi kabbara danhaka saikuxama cikin shiri sukace toh yanafita akatashisu tatawo hanya kamar kullum tagaida wani tsawo baifi 64 ba baban kawartani kullum a gurin yakezama toh duk lokacin dazata huce sai tagaisheshi amma yau yayi tagumi bai amsa mataba takara yimasa sallah ma afirgice ya amsa ahh FAIROUZAH ce sannunki yasu abban naki tace lafiya lou toh mashaa Allah, takallisa ciki da tausayi tace baban aisha maikida munka yace FAIROUZAH kima nadauki ki kamar yata duk abunda zangayawa Aisha wallhi bashi ake bina narasa yadda zanyi baba bari nagayama wasu kalmomi da aka koyamana amakaranta indai kalazimci yinsu inshaa allahu Allah zaiyayima bashin annabi (saw) yace: yanzu bana sanar dakai wasu kalmomi ba, da akanka akwai bashi kamar nauyin dutsen sabiru inka fadesu Allah zai biya maka Kkace:-Allahumma-kfinii bi halaalika 'an haraamika, wa aghninii bi fadlika 'am-man siwaka". (ahmad, tirmizi,da hakim suka rawaitoshi daga ali (ra) .gakuma wacce annabi yakoyawa Abu umamata ayayin dayaganshi a masallaci kuma ba lokacin sallahba, annabi (saw) ya tambayishi yace yarasullilah bakin cikine da yawan bashi ya dameni. sai mazon Allah (saw) yace: yanzu bana sanar dakai wasu kalmomi ba wadanda idan kafadisu Allah zai tafiyar da bakin cikinka yakuma biyamaka bashin dayake kanka! idan kawaye gari ko ka yammanta kace:-allahumma inni auzubika minal hammi wal hazan, wa auzubika minal ajzi wal-kasali,wa auzubika minal bukhli wal jubni, wa auzubika min ghalabatid-daina wa qahrir rijaal (Abu dawud ne ya ruwaito shi daga abi sa'idin). Kuma annabi(saw) yace kice:- اللَّهُمَّ رَبَّ السَّمَاوَاتِ السَّبْعِ وَرَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ، رَبَّنَا وَرَبَّ كُلِّ شَيْءٍ، فَالِقَ الْحَبِّ وَالنَّوَى، وَمُنْزِلَ التَّوْرَاةِ وَالْإِنجِيلِ، وَالْفُرْقَانِ، أَعُوذُ بِكَ مِنْ شَرِّ كُلِّ شَيْءٍ أّنْتَ آخِذٌ بِنَاصِيَتهِ. اللَّهُمَّ أَنْتَ الأَوَّلُ فَلَيْسَ قَبْلَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْآخِرُ فَلَيْسَ بَعْدَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الظَّاهِرُ فَلَيْسَ فَوْقَكَ شَيْءٌ، وَأَنْتَ الْبَاطِنُ فَلَيْسَ دُونَكَ شَيْءٌ، اقْضِ عَنَّا الدَّيْنَ وَأَغْنِنَا مِنَ الْفَقْرِ" (tirmizi, ibni majah da ibni hibban suka ruwaito shi daga Abu hurairah ra).
Toh baba kakaranta wannan adduoin inshaa allahu Allah zai yayimaka tohm FAIROUZAH nagode ubangiji Allah yayi miki albarka tace amin ninatafi kar umma taji shiru tohm kigaida mun daita toh zataji.............urs nana diso💕
[09/11 12:25 PM] 💕Cherdyjearh berver✨: 16
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Toh zangaya mata zataji, tafiya takeyi cikin nutsuwa da kamun kai har taisah gida, babansu aisha yajiyo yace kai wanna yarinya Allah yayi muki albarka yarnan yarinya karama sai tunani da ilimi Allah nima yabawa yayana yana shiga gida ya gaya wasu aisha abunda FAIROUZAH tayimasa umma tace Allah yayimata albarka aisha tace aidama baba FAIROUZAH tanada kirki Allah yayi mata albarka baba yace har kema tace amen.
Cikin sallamarta takarasa cikin gidan umma takallita tafara fada a'ina kika tsaya banson shashanci awa daya datashi ranki zai bace FAIROUZAH takalli umma cikin muryar kukah tace umma kiyi hakuri shige kicanja kayanki ki kwashe tuwo nagama miya ki wanki bandaki nan sannan kigyaramun gyadar nan dawake tace tohm tana chanja kaya ta kwashi tuwo tawanki bandaki tana fitowa tatarar da hajiya nafi sannu dazuwa yauwa FAIROUZAH aiki aketayi, eh harna gama ma to sannun ki tashiga daki suka gaisa da umma sunata hira hajiya nafi takalli umma kikuwa hajiya wannan aikin yayiwa FAIROUZAH yawa umma takallita tayi murmushi toh ai babu gatan daya huce nakoya mata girki da aikace aikacen dan suni gatan daya dace nai mata Dan awannan zamanin inkakai ya bata'iyah komaiba walhi miji tsanarta zai domin girki shine mace uwa ubama tsafta wacce tafi komai, hajiya nafi tace hakane wallahi toh Allah yabasu miji nagari umma tace ameen to ni natafi ki gaida gida...............urs nana Diso💕
17
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Tana fita sai ga fati tashigo tagaida umma tataya FAIROUZAH aiki fati takalli FAIROUZAH kigayawa umma aikin nan yayi muki yawa, tace haba fati aikodan nasamu albarka bana fada mataba fati tace hakani kam dazu ummi tacemun taganki atsayi gurin babansu aisha, eh walhi fati kinji kinji abunda yafaru duk ta gayamata umma tajinsu tafito daga dakin yanzu FAIROUZAH kika bari naimiki fada banda kigayamun abunda yafaru toh umma jayayya daki ai ba abuni maikyauba tace toh kiyi hakuri FAIROUZAH kinji ai bakomai, suka gama aikin FAIROUZAH tazubomu su abinci sukaci fati takallita maganar musaba kace baanan zakuyiba a abujani dan haka kidage kidakko tadaya FAIROUZAH tace Allah yasa na'iya fati tace maizai hana, ni nazoni kigayan maganin karatu da hadda.........urs nana diso💕
18
✨FAIROUZAH🌸
😯 Na nana Diso😯
Fati maganin karatu kuma eh FAIROUZAH dan Allah kigayamun, nifa bansan komaiba haba kawata kitaimaka to naji nafarko abunda yakesaka hadda tazauna shine rashin aikata sabo, mai dahankali, girmama alqurani, daukar malami da daraja bitar alqurani akai akai tazauna shine rashin aikata sabo, mai dahankali, girmama alqurani, daukar malami da daraja bitar alqurani akai akai Wani mutum yazo wajan Imam Malik yace:
"Ya baban Abdullahi!
shin hadda tanada wani magani mai temakawa wajan samunta ?
Sai Imam Malik yace:
"IN HAR AKWAI WANI ABU TO BAZAI WUCE BARIN SABON ALLAH BA"
Yayin da Imam shafi'i ya zauna gaban Imam Malik yayi karatu a wajensa sai kaifin basirarsa da
saurin haddarsa suka kayatar da Imam Malik sai yayi masa nasiha yana mai cewa:
"LALLAI INA GANIN ALLAH YA JEFA WANI HASKE CIKIN ZUCIYARKA, TO KADA KA YARDA KA KASHE
WANNAN HASKEN DA DUHUN SABON ALLAH" to kinji yawan karanta fatiha shimaa yana sa fahimta...........urs nana diso💕
19
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Nagode sosai FAIROUZAH tace babu komai, fati tayiwa umma sallama tatafi, fati nafita FAIROUZAH tayi alwala tayi adduointa takwanta barci.
Kamal yana palour yana zaune yanata aiki meelat tatawo aguje dady yaushe sabuwar mum zatazo yace bayanzuba dad please kace mata tazo dawuri kaga zatadinga yimun wanka ko dad kaga mumyna ita batada lokaci, yace naji muje mukwanta , dasafe dasuka tashi yayiwa meelat wanka yashirya suka sakko kasa sukaga ba break fast zainab har tatafi office yadora masu tea da egg suna gama ci yace meelat dakko jakarki tana daukowa suka huce skul. ...........urs nana diso💕
[10/11 2:46 AM] 💕Cherdyjearh berver✨: 20
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Suna isah skul din takallisa dady ka gaida mun da sabowar mumy yace zan gayamata meelat tace yauwa dady katawo muje gurin auntyta kaji ko inayin kokari yace anjema zanji yanzu nayi late a office okay zata fita yace meelat kiyi karatu abunda baki iyaba ki tambayi teacher kinji Allah yabaki fahimta hazaka da kokari tace ameen yace bye bye, yaja motarsa yaisah office yana zuwa direct office ya nufa yaciki wasu files yafito yakalli secretary yace farouk yazo tace eh yadanyi tafiya kadan ya isah office dinsa yayi sallama farouk ya amsa kamal yace bro katashi lpya yace lpylou walhi what about u yace same farouk nazoni akan maganar tafiya yace which one yace tazuwa kaduna man gobe zamuje farouk yace sai dai jibe dan gobe musa bakar na'im dan gidan uncle so sai dai jibe kamal yadallamai ha rara mlma kashirya gobe zamu farouk yace walhi indai gobe ne saidai kaji kai kadai uncle baxaiji dadiba in bamuje ba yace hakane Allah yakaimu jiben yace ameen karfi nawa za'afara mu sabakar yace karfi 2 za'afara kamal yace Allah sarki na'im duk shekara shiyake yi nasan shima zaici farouk yace daxu danaji yacemun akwai wata yarinya akaduna tafishi kokari kamal yace duk shirme aishi ma zaice farouk yace Allah yasa natafi gida dan nagama aikin office dinnan...............urs nana diso💕
21
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Okay kagaida mun meelat ok zataji ya huce office dinsa yadau key din motar sa yanufi gida yana shiga yaga gidan kacha kacha yahau sama yayi wanka yasaka wata blue din jallabiya yahuci dakin zainab yanashiga yatarar daitah tana aiki a system tace kamal sannu dazuwa har kadawo yace eh ina abincina tace Ai yau abincin an toreko nayi mana nasan kai kanka zakasoshi yace mayi kifadan yunwa nakeji tace yau beridi da lemon zogale nayi, yace what kinsan abunda kike fadi kuwa wannan aiba abinci bane tace toh dan kauye yasake baki yana kallonta nine dan kauyen tace tomayi kai daba kasan yadda akeyin lemon zogale ba zakazo kanayi mun ihu ohooo nike muke ihu yayi kyau har yaushi ki kaiyah abincin daxa kiyiwa mutane takama to kamal saika mutu dazu a office ankoya mun lemon zogale kuma nayi naji da dadi shi dayake amfani dayawa ajikin mutum kanajina yace ina jinki to dafarko dai LEMON ZOGALE 1. Zogale 2. Na'ana 3. Sugar 4. Citta 5. Kaninfari,,,
Yadda za a hada shi idan kuka
sami zogalenki dan dama,Sannan za ku sami 'yar na'anarki sai ku zuba 'yar kadan.Bayan kun gyara su
kun wanke su sai ku markade su, Sannan Sai ki tace su,sai ku kawo sugarki ki zuba daidai
bukatarku,Sannan sai ku kawo flavour dinku Sai ku zuba, Cittarki dama da kanunfarinki a cikin markade
za ki sanya su don haka bayan kin markade kin sanya Sugarki,Sannan kin kawo wannan flavour kun
zuba, sai ku sanya shi a gidan sanyi.
To yanzu namu nasan yasa shi afirji inkaga dama kaji kai'ba yace Allah yashir yeki tashirya cikin red gown ta sakko kasa tatarar.............urs nana diso💕
22
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Ta sakko tatarar dashi yana dafa indomie yakallita ina zuwa tace zanje gida but kafin nakarasa zanji nadakko meelat askul sai muka karasa yace kigaida mumy xataji saida tayi gaba yace zainab waxai gyara gidan tace kakira baba maigadi yagyara yace dallah huce kitafi banza useless mace tayi aure sai shigen lalace Allah yarabu mu da auran matan daba su'iya komaiba tace oho nina tafii, bata dadi da fitaba sai ga farouk hahaha kai kamal mainaki gani kamar shara naga kanayi yayimai banza yagama shara yagama wanke wanke yashiga toilet zai wanke farouk yace haba kamal take it easy man bai kulashiba yakarasa yayi wanka ya sakko kamal yace harka karaso farouk yace eh gaskiya Yaya kakara aure toh ai matsalar ma yargidan talakawa zaka auro kar zafin yayi maka kamal yakallisa walhi farouk kakarcewa yargidan talakawa zan auro walhi sai yimaka rshin m farouk yace hahaha kaji da aikin gidanka ace matarka nata iyah komaiba sai dai tace taikashi Allah yaraba mu da'irin matan nan yace ameen kaga yanzu hargidan yayi kyan gani yace inna biyemata duk sai muhadu muzama kazamai farouk yace hakane mijin FAIROUZAH yace yauwa danuwa ko kaifa sukaci indomie ya dakko musu lemon zogale suka sha farouk yace amma fa dadi kai mai mata ya amfanika asassar jikn ka yace gskia kam suna hira sukayi sallah magahriba suna kallon ball akayi sallama..............urs nana diso💕
23
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Suna zaune suna kallon ball sukaji sallama zainab da meelat ne suka dawo meelat dagudu tace uncle farouk nayi fushi sai yau yace sorry natawo miki da alawa yauwa nagode uncle zainab takallisa yau kaine agidan mu yace nine naga kunyi sabon dan aiki tace eh walhi dubi yadda yagyara gidan walhi farouk ya sa dariya kamal yaji haushi yayi musu banza, zainab takallisa kamal kaga baba maigadi yagyara gidan yace yagyara ubanwa banza ka kwai wacce batada amfani agidan miji mara neman lada ohhh farouk waya gyara gidan yakalli kamal yace shine tace amma fa kayi kokari kamal yace sannu olodo kifita a palour nan koranki yabace farouk yace ka kara aure kawai zainab tace toh munafuki bazai karaba kai bakayi auren ba shine xaka zugashi bazaiyiba yace injiwa kina tunanin zancigaba dazama dake ahaka haba ai bazai yuhuba aure dole nakara sai naga yadda zaayi auren zakigani kazama wacce batasan mutuncin mijin taba tayi tsake tahaye sama kamal yakalli farouk walhi zan ballaka inkana yimun haka look at u shekara 2 nabaka amma baka girma mane kamai dani sa'anka dan kaga mutashi tari farouk yace haka aka tarbiyan tar dani yace yayi kyau tashi kafita yayi dariya haba Na FAIROUZAH yi hkr haka suka dinga hira yayi sallama yatafi gida shi farouk agidan uncle yake zaune, kamal yahau sama yayi wanka yazo yakwanta yanufi zainab ya rungumeta yabawa ba shiri ya saketa wani irin warin hamma ta takeyi mai juyar dakai yakallita zainab tace naam kidinga saka sure mana aci ne banda ranar dazan kusan cike naji dadi haba zainab kiyiwa kanki fada mana, kamal inasaka sure gashine yayi yawa agurin baya daukar sure yace toh kiyi aske man tace bazan iyaba yace haba zainab manzon Allah (saw) yace mu dinga aski kwana arba'in .............urs nana diso💕
24
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Haba zainab mai i'sah bazaki din aski hamma tar kiba haba bakisan wannan kazantar yakan kawo tsanaba daina barin hammata da gashi a yi kokarin aske shi a lokacin da ya fito. Domin idan da akwai
gashi a hammata, zai hana gumi bushewa zai fara tara shi yayi ta ba da wani irin wari. Sai a ga koda an fesa turare, sai a ji kamshin turaren daban, warin hammata kuma daban. akwai hanyoyi da za a bi don hana wajen yin baki.
Ababe da dama ne suke kawo hammata ta yi baki koda an aske gashin gurin. Yawan zufa da amfani
da man cire gashi gashin hammata da yawan kiba da kuma amfani da turare masu karfi a hammata. Inbazaki iyah ba kisamu alimun kidinga gogawa zai kashe warin tace naji yace na hakura nisai da safe yaje ya yiwa meelat addua yakashe fitlar yayi addua ya kwanta.
FAIROUZAH tanazaune tana hada kayan ta yaro yashigo yace wai FAIROUZAH tazo inji Khalifa tace kace ina xuwa tasaka hijjabin ta ta gayawa umma umma tace ki gaidashe Khalifa yakallita FAIROUZAH kwana biyu yagida yasu umma tace lpylou ashi gobe zaku tafi musabaka Allah yabada saa tace ameen nagode yace yauwa FAIROUZAH sonaki inkun dawo akawo kudin aurenmu kinga anyi albashi tace toh Allah yakaimu yace FAIROUZAH dan Allah karkiga yayan masu kudi nasan za sui yah cewa suna sonki tace kar kadamu Khalifa yace toh ga dubu 1000 kyasai wani abun tace aa kabarshi yace nifa nabaki ki ansa mana tace nagode yace toh kigaida umma Allah yabada saa tace ameen tashiga gida ta nuna wa umma tace toh mungode............urs nana diso💕
25
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Kingama shirya kayanki tace eh kwana nawa zakiyi tace umma sati daya zanyi umma tace toh kiyi hakuri banda fada kinga gidansu zakije tace toh umma inshaa allahu kinga gidan wan babanki ne, tohm umma zanji gidan su fati nayi mata sallarma umma tace toh shekinan kigaida innarsu tana shiga gidan tayi sallarma fati tace tafiya tazo FAIROUZAH Allah yabada saa tace ameen fatima daga chan gidan wan ABBA zanyi sati daya tace toh FAIROUZAH Allah yakaiki lpy yadawo daku lpya tace ameen, yauwa FAIROUZAH dan Allah ya akeyin LEMON KINDIRMO (NONO) fatima nafarko ki tana De 1. Kindirmo (nono) 2. Madara 3.Sugar 4. Dankali Yadda
za a hada shi ne idan kika samu dankalinki za ki fere shi Sannan Sai ki markade shi. Sai ki kawo
nonon nan Sai ki hada a cikin ruwan tataccen dankalinki, Sannan Sai ki hada bayan ki sake tacewa
Sannan Sai ki kawo sugarki sai ki zuba daidai bukatarki sai ki zuba dan flavour dinki, saikisaka madararki kijuya kisa afirinji. Yauwa fati nagode FAIROUZAH tace nina tafi tace toh sai kindawo tana zuwa gida tatafi makaranta inda akayi musu karatu akabata wasu takardu tadawo gida tayi sallah tace abinci taji takwanta..............urs nana diso💕
26
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
ABBA yashigo umma tayimai sannu dazuwa yazauna takawo mai abinci sai daya gama Ci yakalli umma inah FAIROUZAH umma tace ai tayi barci, tadai hada kayanta koh eh tahada, sati uku zatayi umma tace aitace sati daya zatayi ABBA yace aa sai dai biyu yadda dan uwan nan nawa yadamu taje ai sati daya yayi kadan, umma tace kasanfa batajin dadin zaman gidan ai dama sai tayi hakuri umma tace Allah kaiku lpy yace amin.
Da asuba FAIROUZAH tatashi tayi sallah tayi adduo'inta ta gyara gidan tayi musu abun kari tayi wanka tashirya abba yafito tatsuguna har kasa ta gaidashi har kin shirya tace eh toh nima bari na shirya suona zaune suna karyawa malama zainab tashigo tagaida abba ku kadai ake jira toh muje ai mun gama umma tayi musu addua'a tare dayiwa FAIROUZAH adduar samun nasara suka shiga mota aka dau hanyar abuja karfe 11 suka i'sah...............urs nana diso💕
27
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Daga nan suka huce gidan alhaji aliyu yayan abba suna isah hajiya khadija matarsa ta tarbisu da fara'a suka zauna tagaishi da abba takalli FAIROUZAH sai yau aini nayi fushi ma aa wallhi makaranta hajiya shiyasa toh FAIROUZAH bakomai aina huce ince dai wata daya za'aimana tace aa sati daya zanyi aa baki i'sah ba saidai sati 2 toh, karfe nawa zaafara musa bakar karfi biyu zaa fara tohm aiyanxu 12 tayi, abba yace ina yaran ne hajiya tace ai basu dawoba Abubakar ne kawai agari yana office, hankalin FAIROUZAH duk yatashi tasan zatasha wulakanci harma gwara aci firdausi ci tadawo, hajiya tace tashi kikai kayan naki daki kiyi wanka sai kice abinci kafin lokaci yayi, abba yace FAIROUZAH ni natafi tace ka gaida umma yace toh hajiya nina tafi abba tun yanzu yace eh mayi waya da alhjin tace toh agaida umma, FAIROUZAH tashiga daki tashirya tayi sallah inda tasaka aftrdrss tayi rln tadauki kur'ani tana tulawa..........urs nana diso💕
28
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Hajiya tashigo tace FAIROUZAH tawo mutafi karfi 1:30 tace toh hajiya tadakko key din mota takira rabiu driver suka tafi, Farouk yakirawo kamal wai kana inah kafito mutafi ina kofar gida kaml yace gani nan ya sakko yakalli zainab nina tafi meelat tace dady zan bika yace to tawo mutafi yana fita yaga Farouk yashiga motar Farouk yakalli sa mlm kaji ka wani dadi ka shanya ne saikace wani driver kaml yace sorry muje, suna tafiya meelat tace uncle yace ya'akai tace inayini yace lpya lou ya mumy lpyta kalou yace toh good, suna i'sah suka zauna manyan mutane sun halarci gurin harda governer hakimai da manyan masu kudi, suna zaune akafara jawabi cikin larabci inda aka kirawo NA'IM ABDALLAH yafito yazauna akujera yafara rairo karatu cikin sauti mai dadi, yana gamawa akajawo mai suratul anfal in da yadan kakari akajawo mai suratul ahzab innada a tajweedin yasamu matsala haka akadinga zamai karatu harya gama...........urs nana diso💕
29
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Cikin muryar larabci akakira FAIROUZAH UMAR BERNi cikin nutsuwa tatashi taji taxauna akan kujerar cikin wata irin murya mai ratsa jiki tafara karatu habawa sauti yadauka mashaa allah, nanda nan kamal yarikice bashika daiba iyaye dayawa kuwa da abunda yake sakawa acikin ransa, takarasa karatun inda akajawo mata suratul mumtahana takaran ta inda akaja mata tajweed duk tabiya akajawo mata suratul daha inda tabiya tari datajweed haka aka dinga yimata har aka gama karatun taji taxauna tana zama meelat tatafi dagudu gurinta FAIROUZAH tasakar mata murmushi, kamal yaji dadi, FAIROUZAH tace ya sunanki sunana meelat mumyna FAIROUZAH tayi dariya tace wacece mumynki tace kice tayi murmushi , nima allah yasa nazama irinki na'iyah karatu irin naki FAIROUZAH tace amen , haka akadinga kiran sunayen mutane har saida akakirawo mutum 8 ahaka akayi shiru anata lissafin maki, FAIROUZAH takalli meelat kar momynki tanaimiki fa tace aini da dady mukazo da uncle in angama sai kikaini gurinsu tace toh, inda wani balarabe yatashi yafara Kiran maki inda ya fara da na'im abdallah yanada maki 67 a tajweed inda yakeda maki 80 a qurani, shiya dauki nabiyu yafito shida farouk suka anshi kyautar sa akayi kabbara fatima auwal tanada 51 atajwd 67 a qurani itace ta uku tafito ta'ansa kyautar ta inda balaraban yace FAIROUZAH UMAR BERNI tanada maki 100 a tajweed tanada maki 98 a kur'ani itace ta daya akasa kabbara tafito tare da meelat akabata kyauta tare da daukar nauyin karatun da inda sarkai da manya sukayi mata kyauta aciki harda mota da kudi inda tayi godeya harda kukah taji taxauna, inda shk ahmed yayi magana cewa su ukune xasuyiwa kasa inda muki musu fatan alheri kowa yatashi akafir fita..............ur nana diso💕
30
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
A natafi yimusu addua'a inda meelat taja hannun FAIROUZAH takaita gurin su kamal FAIROUZAH tana kallonsa ta kauda kanta takalli farouk tace ina yini lpy allah sanya alheri tace amin meelat tace mumyna kiyiwa dady kwatancin gidanku saiya kayoni FAIROUZAH tayi murmushi niba anan nakeba a kaduna naki , kamal yace ai gidan da kikazo yanxu ta dallah mai harara yakashi mata ido tace meelat nagode sai anjema natafi mlt tafara kukah dakyar fark yace tayi shiru suka hau mota suka tafi a motarni hajiya takalli FAIROUZAH tace allah yayimiki albarka yabaki miji nagari tayi murmushi, su kamal suka bisu abaya har saida suka isah gida farouk yace ashima a maitama suke duk banisa dagidan ka yayi murmushi meelat tayi dariya, suna FAIROUZAH i'sah gida tayi wanka tasaka doguwar riga pink tasa hijjabi ta tafito falo tana ganin hajiya tashiga kitchen tace hajiya kifito nagirka aa FAIROUZAH kingaji kiji kihiya tace aa walhi hajiya tafita tabarta tagirka musu cous cous da miya tayi musu lemon kankana tajera a dining tafito taxauna hajiya tayimata sannu suna zaune sukaji sallama suka amsa yakalli FAIROUZAH inda tagaishe shi yace yau yan kauyene agidan hjya tace ubanka ni yayi shiru yaji dining yazuba abinci sai da yagama ci yace hajiya gaskiya abinci is so sweet takallisa toh am not d one who cook it nah ur village girl yace no wndr kinsan su basuda karfin daukar mai aiki so dkan su sukeyi hiya tace walhi kakiyayeni yakalli FAIROUZAH yace kee yar kauye kina zuwa makaranta kodayaki islamiya babu abunda kika'iya tayi murmushi hiya tace Abubakar kai kullum girma kakiyi amma bakada hankali yace haba hjya FAIROUZAH da taga abun yayi yawa tatashi zata shiga daki yace banxa bagidajiya dalhun kawai jiyadda kika kwama hijjabi................urs nana diso💕
31
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Tayi masa murmushi tashiga daki.
Tana shiga tayi tilawar alqur'ani takwanta bata dadi ba bacci ya kwasheta, ba'itah ta ta shiba sai asubu tayi sallah tagabatar da adduo'inta tafara karanta alqur'ani har gari yawaye, tafito tashiga kitchen ta dora musu breakfast inda ta dafamusu shayi da chips tagama tajerasu a dining tble.
Hajiya tafito same ta a palour, ohni yarinya mai kokarin aiki basai ansaka kiba dubi yadda kika gyara gidan Allah yayi muke albarka, Amin ina kwana Hajiya lpy lou FAIROUZAH kin tashi lpya, lpylou Hajiya jeki dakin abubakar kice yazo yakarya karya makara, jikinta duk yayi sanyi haka tatafi har ta'isa part tana shiga tayi sallama shiru.
Sai kawai taji ance come in! Tashiga ciki^ yakalli ta look na lura bakida hankali ur still growing stupid, in baha kaba maiya kawoki bangarina kiyimun mai, idiot kawai ku dadina daku matsiyata baku san yakamata ba so kafin na karyaki ki fita adakina ................urs nana diso💕
32
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
"Takallisa" idonta ciki da kwalla yaya abubakar Hajiya ce tace nakirawo ka kar kamaka.
Oh makircin dakikayi kenan banza "dalwo" kawai dubiki sai kace jaba kinsa wani hijjabi kamar mutuni yar arzuki abeg gtout frm my room banza jahila! budar bakinta sai cewa tayi yaya abubakar karka kara cemun jahila kagani banson wulakanci dankaga kunada kudi toh muma mungode wa Allah.
Rashin kunya zakiyi mun bari kiga, yashiga wani room, da taga haka ba shiri ta shige tatafi tana shiga palourn ta tarar hajiya da alhaji suna breakfast dinsu, alhaji yawashi mata baki y'ata..............urs nana diso💕
33
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
FAIROUZAH tace ina kwana alhaji , yayi murmushi yace ina alfahari Daki allah yayi miki albarka hajiya tace amin, tawo ki karya kinji aa alhaji na karya ma anan yai'sah tom kishirya jibe abubakar yakaiki kiyi siyayya, alhaji siyayar mai, yayi murmushi kisani fa nima baban kine.
Tace nagode alhaji allah yasaka maka da alheri yabiya bukhatu, ameen FAIROUZAH nina fita sai nadawo hajiya tace adawo lpya, bai dadi da fitaba abubakar yashigo ya gaida hajiya, wai mai yake damunka tun dazu na aika akiraka sai yanzu...........urs nana diso💕
34
✨FAIROUZAH🌸
😯 Na nana Diso😯
Ayi hakuri hajiyar mu bazanka raba tayi murmushi, suna ta hira ta kallisa yanzu ace "bazakayi kayi aure ba" soka kiyi katsufa, kaga na kagu kayi nima naga jikoki na, hajiya ki kwantar da hankalin ki lokacine Ai aure, nasan lokacine amma ya kamata kayi kokari kaji "tohm hajiyar mu"
za'akokar ta, To Allah ya'abaku Tagare amin, nina tafi office saina dawo.
Abubakar yakalli FAIROUZAH nanne dai dai daki karki wado daga kan dining din kinsan yankauye basu saba ba, hakane nagode! Hajiya tace wallhi zan batama abubkr , yayi ficewarsa tatashi tawanke kwanu kan tashiga takwanta bata tashiba sai 1:30 tayi sallah tafito ta doura girki inda tayi shinkafa da miyar koda sai lemon madara tajera a dining takarayin wanka tasaka abaya orange tayi roln ....................urs nana diso💕
35
✨FAIROUZAH🌸
😯 Na nana Diso😯
Meelat takalli mumynta, kinsan mai mumy? Saikin fada tayi murmushi yau naga sabuwar momyna ta iya karatu tanada kirki! Zainab tace ainah ki kaganta ta nuna kamal, dady mana Zainab takalli kamal wacece? Yace kishiyarki, ce tayi murmushi wai dagaske kakiyi yakalli nataba zolayarki, amma kamal kai butulune mugu azzalumi bata ankaraba sai mari taji, kina tunanin zan cigaba dazama daki baki'iyah komaiba danayi hakuri amma banda yanzu aci mace bataiyah komaiba ko girki batsafta inkinga dama kigyara inbaki dama ba bakarki gyra kizauna haka , meelat tace dady danallah Kyi hakuri. ..................urs nana diso💕
36
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Meelat tace dady danallah kayi hakuri, okay mutafi sama suna hawa sama, Meelat takalli sa dady mai'isah ka daki momy inasonta itace batada tyme dina, kiyi hakuri bazan karaba, toh dady! " tashi muji musha ice cream" yauwa dady danallah mubiya gidan anty tohm, yatashi yadauki key din motarsa suka tafi suna zuwa gidan anty dagudu Meelat tadane ta, a a oyoyo Meelat amma kwana zakiyi aa zandai zo nakwana Ai yanzu bankawo miki komaiba, au sai kinzo da abu zaki kwana? No anty gwara na tawomiki da wani abun sai kiji dady, wannan yarta ka tafiya surutu, yayi dariya.
Anty ina raliya? Tana daki wallhi "kullum bacci" take sai dare yayi tadauki waya tayita chatting, Meelat jiki tasota kinji, toh dady!
Tayi sallama anty raliya kizo inji dady, sai da Meelat ta tasota suna fitowa palour tanata mika, takalli kamal inayini uncle kamal yayimata banza takalli anty, anty kingama abinci. ...................ur nana diso💕
37
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Kamal yace wato kina barci sai dai ki kwanta kiyi bacci ita kuma babarki ta kawomi ki na kwance kice!!! Ki kwanta haba saikace baki da tausayi ki tunafa bikinki saura 1mouth! Kee raliya why not bazaki tsarawa kanki rayuwa mai kyauba mazan zamanin nan wallhi basa son mace mai sonjiki, basa son kazama, basa son mara kunya, basa son mara iya girke, basa son wacce bataiya kwalliya ba, ballan tana kuma jahila bata da addini? Toh ki bude kunnanki kiji wayan nan abubuwan dana lissafo dasu ake mallaki miji indai zaki juresu wallhi kin mallakisa.
Mai yajawo zanyiwa zainab kishiya? Kisani fa babu abunda tayi mun rashin tsaftace ta isheni mata sai kazanta tsiya kuma ahaka wai yargayu batasan yadda ake maganaba, karshi kuwa batai'yah saka kayaba to which kynd of lyfe be this? Kigyara kidinga ibada danhaka kidinga.........urs nana diso💕
[12/2, 9:57 PM] Deejour: 38
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana diso😯
Dan haka kidinga karatun alqurani wallhi kiraba kanki dayin chatting dinnan da da daddare Dan ba hanyar tsera baci kinfiso kiyi asarar daranki bayan kuma awannan lokacin ne Allah yake amsa adduar bayinsa ina mai naiman ilimi,arziki,aure,komai ma sai yace kuzo zan amsa muku, toh amma ke kina chatting Allah sawake haba danallah kidinga tashi kina sallah ko raka'a 2 kiyi addua allah yabaki zaman lapia da mijinki wallhi kika saba dakanki zakiji inbakiyi ba bakyajin dadi, ban hanaki chatting da daddare ba amma arage kinji raliya, uncle kamal inshaa allahu zan gyara nagode da wannan tuna tarwarta ka, bakomai kira womin meelat mutafi toh anty sai anjima toh kamal kagaida gida kagaida zainab zataje,
Suna tafiya meelat tace dady yaushe zaka kaine gidan mumyta, meelat kibari sai gobe kinji toh, zuna zuwa zainab takalli meelat ina kukaji meelat tace da zamuji gidan mumyna amma munfasa sai goge, kamal kanaso kajawo wa kanka masifa da bala'i ko , ainafi karfinki kiyi duk abunda ranki yakeso, idan Kika isheni iya kace nace kitafi gida....................urs nana diso💕
39
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
I Yakace nace kitafi gidanku ai shekinan gwara ma kinutsu kisan mai kikeyi, lallai ne nayarda namiji bashida tabbas namiji dan akuyane maci amana kawai, kamal yafashi da dariya taya namiji bazai zama mara tabbas ba bace batayi mai abunda yakeso bata gyarashi duk iskancin namijj kusani mace tana iyah gyarashi amma ke acikin matan ma bansan mai zankira kiba, naji kuma zaku gani daka kai har'ita , munji allah yafiki.
FAIROUZAH FAIROUZAH FAIROUZAH Na'am hajiya fito kigyara mun dakina kidura girke toh hajiya tafito tagyara mata daki ta wanke bandaki tafito palour ta tarar da hajiya da abubakar ta gaisheta takalli abubakar tace yaya abubakar inayini yar kauye ya zama a inda ba'a saba ba takallisa tare da harara tace lpya kuma harna saba dama aiku bakuda kunya tace aiyanzu munzu zaa ko yamana, hajiya takyal kyali da dariya wa da kyan warsa ni kunban sha'awa dubike dawani uban hijjabi malama cireshi ko tubeshi hajiya takallisa kul baruwanka da hijjabin............urs nana diso💕
40
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Ba ruwanka da hijjabin ta FAIROUZAH jike dura girke kinji toh hajiya, abubakar yace fried rice zakiyi mana tace ai yan kauye basu'iyaba yayi tsaki banza yar kauye kawai mtsw allah sawake tashiga kitchen ta dafamu su macaroni da miya sai salad sai ginger juice tana gama takai dinning.
Tashiga tayi wanka tasaka red gown tasaka white hijjab tafito palour sukace abunci tayi sallah gurin 4:30 sunata hira da hajia mai gadi ya bugowa hajiya waya yace gawasu maza sunci Suna naiman
FAIROUZAH tace toh kace musu sushigo.
FAIROUZAH tashi kiji kishirya kisaka mayafi kigyara fuskar ki.
Su kamal suka shigo shida farouk da meelat suka gaida hajiya har kasa tasa aka kawo musu ruwa da lemo.
Ta shiga tace wa FAIROUZAH tafito takalli yadda tayi kyau wai yar nan dole kisaka hijjabi mashaa allah tayi murmushi.
Tashiga palour tayi sallama tunda tatawo suke kallonta ta gaidasu meelat tazo tadaneta mumyna inayini meelat ygida lpylou tunda tazauna kamal yarasa tunanin ta sai kallonta yake farouk yace............... urs nana diso💕
40
FAIROUZAH
Na nana Diso
Ba ruwanka da hijjabin ta FAIROUZAH jike dura
girke kinji toh hajiya, abubakar yace fried rice
zakiyi mana tace ai yan kauye basu'iyaba yayi
tsaki banza yar kauye kawai mtsw allah sawake
tashiga kitchen ta dafamu su macaroni da miya
sai salad sai ginger juice tana gama takai
dinning.
Tashiga tayi wanka tasaka red gown tasaka
white hijjab tafito palour sukace abunci tayi
sallah gurin 4:30 sunata hira da hajia mai gadi
ya
bugowa hajiya waya yace gawasu maza sunci
Suna naiman
FAIROUZAH tace toh kace musu sushigo.
FAIROUZAH tashi kiji kishirya kisaka mayafi
kigyara fuskar ki.
Su kamal suka shigo shida farouk da meelat
suka
gaida hajiya har kasa tasa aka kawo musu ruwa
da lemo.
Ta shiga tace wa FAIROUZAH tafito takalli
yadda
tayi kyau wai yar nan dole kisaka hijjabi mashaa
allah tayi murmushi.
Tashiga palour tayi sallama tunda tatawo suke
kallonta ta gaidasu meelat tazo tadaneta
mumyna inayini meelat ygida lpylou tunda
tazauna kamal yarasa tunanin ta sai kallonta
yake farouk yace.... Farouk yace amaryar mu ina yini takallisa tace
lpya kina lpya tace lpy yayi murmushi.
Dama yayana kamal ne yaganki kuma kin
kwanta
mai aransa ya yaba da hankalin ki shiyasa yace
kice irin matar daya dace ya aura, amma mu
agurin mu bamuso hakaba dan munfison yarinya
yargata, takalli Farouk idonta cike da harara
tace
to mai zai hana kuje kunime daidai daku
kungane, kamal yayi saurin katseta haba
FAIROUZAH banyi tunanin haka daga gari keba
inasonki wallahi ina kaunar ki har cikin raina.
Meelat tace kitaimaka mumy danAllah kinga
dadyna nasonki kuma nima insonki, FAIROUZAH
tayi murmushi takallisu kuyi hakuri inada wanda
nakeso kuma ankusa auren mu, kuma daidai
dani
ne.......
42
FAIROUZAH
Na nana Diso
Kamal yace FAIROUZAH Ki taimaki ne am in
lurv
with u ki taimaka mun please, tace "am sorry
"fa
inada miji kuma shi nakeso Kuma shi zan aura
so
please lv my lyfe am alrdy in lurv yace oaky naji
help me with ur number?
FAIROUZAH takallisa tayi murmushi aini banida
waya, haba danallah inji Farouk big girl
kamarki,
oh am not big girl, banda sha'awar waya so
please karabu dani sai anjima.
Tana tashi yabita dakallo yadda hips dinta yake
juya, sai da Farouk yatabo kamal, kai kamal irin
wannan kallo haka! Kamal yace kai wallahi
FAIROUZAH tayi, Farouk yace hmm matsalar
yayan talakawan nan kinan jiyadda take
wulakan
taka, malam yaisheka mai ruwanka.
FAIROUZAH tashigo palour dauke da leda takalli
Meelat gashi dota Meelat tace kin aminci da
dadyna? FAIROUZAH tayi murmushi zanyi tunani
akai............ Zanyi tunani akai,kamal yace to mungode,
kirawo
mana hajiya muyi sallama dai'tah tace toh.
Tana shiga takirawo ta, Farouk yace hajiya
muzamu tafi tace toh Ya FAIROUZAH?Farouk
yace damatsala hajiya take sauraran kamal
kuma
tanuna mana tanada wanda takeso!
Hajiya tace aidama sai kunbi abun ahankali
amma gaskiya FAIROUZAH batada saurayi
amma
bansa niba kaci gaba da gwada sa'arka indai
Allah yayi kaine mijinta, saikaga ka aureta Allah
dai ya tabbatar da alheri, sukace ameen suka
tafi
a mota Farouk yace ya zainab tayi dataji zaka
kara aure kamal yace rashin kunya tadinga
yimun
har saida na marita Farouk yafara dariya anya
dagaske kakiyi kamal? Kaine kaiyah marin
zainab!
Farouk yace mai ka maidani? Mai tsoron mace
kamal ya harareshi hucenan wallahi Farouk yace
adai dunga hakuri kuma afara adalci tun yanzu
.......
FAIROUZAH tafito palour zata dauki book dinta
sukayi karo da abubakar tahuce ko kallonsa
batayiba tadauke littafin ta, tunda tajuya yaki
kallonta yafara tunani wannan yarinyar tashana
wace, tazo zata huce tahanyar palour yaruko
hannun ta tafuncike hannun ta! Ya dakamata
tsawa ke nisa'an kine ? Kaga saurara karkaga
inayi maka wallahi ka kuskura kara taba hannu
na wallahi sai na nunama banda m danhaka
kanutsu taja tsaki, tsayawa yayi yana kallonta
anya FAIROUZAH ce wannan.............
44
FAIROUZAH
Na nana Diso
Tun daga lokacin da abubakar yaga FAIROUZAH
cikin wannan shigar yaji takwanta mai arai.
Yana zaune Yana kallon NTA har zai chanja
tasha yaga FAIROUZAH tana ansar kyauta
yamurza idonsa Dan ya tabbatar da ita'ce?
Yadafi kansa oh may god dama yarinyar da
naraina nake cimata jahila dama tafine ilimi?
Alhamdulillah irin matar danakeso amma bari
naji
gurin hajia......
Yayi sallama yashiga dakinta hajiyarmu barka
da
yamma yauwa abubakar barka kadae, hajia
dama
FAIROUZAH tanada ilimi? Lah abubakar kai
baka
saniba kenan kamaidata jahila kazata kukadai
yayan masu kudi kuke da ilimi? A a hajia
bahaka
nake nufiba toh bari kaji yarinyar nan hafizaci
kuma mahirace domun yadda tahaddace alqurani
haka ta haddace hadisai dan haka kasani kawai
dai Tanada hakurine! Yayi kyau dama daki nane
ahargitse shine nace please kisa tagyaran zanje
store nadawo, to kata womata da waya da sim
card to hajia sai nadawo adawo lpya............
FAIROUZAH Naam hajia, dama dakin abubakar
zakije kigyara kafin yadawo, tohm tashiga
tagyara dakin fes tana wanki bandaki yashigo
kee
village girl ko kallon sa bata yiba, kee
FAIROUZAH badaki nake maganaba? tagama
wanke bandakin tabude firinji zata zubamai fruit
sai taga giya bashiri taja baya atsorace tana
kiran subhnllhi........
Takallisa nagama gyara ma dakin sai anjima kee
tsaya, ta tsaya batari da tajiyuba, wai
FAIROUZAH mai i'sa kikeson yawo da hijjabi?
Batare da tajiyuba tace ra' ayinane yace to
yanzu agidan mu kike Dan haka sai kidinga
cirewa tace ai gobe zanbar muku gidan naku
tayi
ficewarta......
Tunda yakwanta yake tunaninta muryarta mai
dadi ita yakeji tanayi mai yawo akansa kardai
ace son yarinyar nan nakeyi NO NO bazai
yihuba,
hajia tashigo daki tace FAIROUZAH gawaya
nasiyo miki FAIROUZAH tace a a hajia kibarshi!!
haba fairouzah saikace nima ba mahaifiyar ki
bace ki ansa man toh hajia nagode Allah kara
Bude ameen kishirya kamal yana hanya toh.....
Tashirya cikin atampar ta blue da ratsen white
tasaka mayafi white tayi kyau tafito palour
tatarar da meelat da kamal ta gaida kamal kina
lpya gimbiyata tace lpya, meelat tace ina yini
mumyta FAIROUZAH tace lpya lou meelat ya
skull lpya, kamal yace toh FAIROUZAH inafata
zan samu guri azuciyarki walhi inasonki
inakuma
fata kizama matata tayi shiru yace yanzu
yaushe
zaki tafi tace gobe to shikenan nema gobe zanyi
tafiya zuwa UK amma sai dare flight din mu zai
tashi so zanzo kaduna sai mugaisa da abba, ko
ba hakaba hmm tayi shiru, kikace mun bakida
waya wannan fa, Ta taba fuska dazu hajia
tabani
toh bani number ki tagaya mai tana cikin fada
abubakar yashigo yakallita dkyar ya kau da
kansa
yabawa kamal hannu suka gaisa yayiwa
FAIROUZAH wani kallo yashiga dakinsa.........
Yanashiga Yadafi kansa ya dakko giya yasha
yakara dafi kansa am in love with u
FAIROUZAH..........
46
FAIROUZAH
Na nana Diso
Yanzu yazanyi da yarinyar nan bantaba jin inson
aureba sai akanta, "Allah kataimaki ne tasone"
yayi sauri yazabura yaji kan dining yace abunci
hajia tashigo palour abubakar maiki damunkane
eh? Kamar kana cikin damuwa!.........
Hajia babu komai, kaidai kafada banson karya,
bakomai hajia ina FAIROUZAH? tana daki hajia
ki
gayamata tagyaran dakina......
A a shiga ka gyamata to! yabude kofar dakin
yashigo takaicinta ko sallama baiyiba yashigo
tana Kwance tatashi.....
Kije kigyara mun dakina tace toh.. wai baki iya
gaisuwaba ne? Ai nima naga ba ai sallama ba!
Oh sai namiki sallama kinan.......... Ai kobakayi dan komaiba kayi dan kasamu lada!
Toh wanene bai saniba kije kigyara mun har
yafita yadawo .....
Kee FAIROUZAH wanene jiya naga yazo gurinki?
Tadaga kai ciki da mamakin tambayar mijina
ne!
"Bangane mijinki ba" ina nufin wanda zan aure,
ohoo u mean har samari kike kulawa?
Zangayawa abbanki kuma karki kara kawo mana
gardi gida kinajina, tace toh tatashi tashiga
dakin
sa tana gyara dakin wayanta yafara ringing sai
da takusa tsinkewa ta dauka cikin sanyayi yar
murta tayi sallama cikin fara'a dajin dadi ya
amsa tare dacewa gimbiyata kina lpya tace lpya
lou tana cikin fadar kana lpya abubakar yashigo
yafi two minutes yana tsaye daga karshi ya fuzgi
wayar ya rotsata akasa, azaburi tatashi malam
wayasaka fasan waya wannan wane irin
wula........
48
FAIROUZAH
Na nana Diso
FAIROUZAH ta tashi afusace malam wannan
wane irin wulakanci ne zaka fasan waya,
abubakar yakallita cikin bacin rai toh waya sai
miki wayar ko ancemiki nasiya miki ne danki
dinga waya da samari kuma dan rashin kunya
agabana, takallisa cikin tsiwa toh aini bansan
kashigo ba kayi hakuri amma Ai da kamal
mukayi
waya, idiot dallah yimun shiru from today karna
karaga ninki da samari koba kijiba atsorace
tajiyo
tagirgiza kai sai kuka tatafi dakinta tafara kuka
tana hada kayanta.......
Tana gama wa tasaka hijjabin ta tashiga dakin
hajia tayi sallama hajia tamike FAIROUZAH
lapia
naganki da akwati ina zakije haba FAIROUZAH
mai akai miki dana allah kiyi hakuri nasan bazai
huce abubakar ba wani satin firdausi da ahmad
zasu dawo danallah kizauna sai sun dawo muje
gurin abubakar din saina batamai dan. Abubakar nacima kafita harkar yarinyar nan
banson takura haba dubi yadda tarami duk
kasata a damuwa kuma ba ruwanka da samarin
ta FAIROUZAH anshi wayata kinji kuma saura
kakara fasawa tunda ban isah dakai ba .......
Hajia kiyi hakuri my lovely sister am srry
takallisa
da mamaki yau itace da wannan sunan, tatafi
daki ta'ajiye kayanta adaki tafito palour tazauna
abubakar yace hajiyata Nafi office yakalli
FAIROUZAH yace my sister mai zan tawo miki
dashi tace nothing........
Yana i'sah office yatarar da najib tunda suka
fara
hira kwata kwata abubakar baya fahimtar mai
najib yake cewa sai da najib yace mutumina mai
yafaru ne 2dayz bana gane kanka please mai ke
da munka?? Hmm najib am in love walhi na
mutu
akan son FAIROUZAH yarinyar tayi ga ilimi ga
kyau after that she's so gentle I fall in love with
her!!! Tacire tuta a ya'ya'n talakawa saboda
anutsu taki kai after that kudi baida mitaba,
najib
yace toh kagaya mata mana haba abubakar
harnaji dadi da kafara zancin budurwa, kai najib
FAIROUZAH ta tsaneni fa ........ Abubakar garin yaya haka?? Walhi najib da
natsaneta nayi mata rashin mutunci amma kuma
yanxu babu macen danakeso sama daitah najib
yace always abunda nake gaya maka kaga babu
kyau wulakanta talaka domin sunada amfani
kuma kasani Allah dayayi mai kudi kuma shine
yayi talaka danhaka babu kyau wulakanta Dan
adam, najib nagani kuskurina kuma inshaa
Allahu
nadaina yauwa mutumina kuma mutane
basa...........
Duba da hadisin Sayyadina Ali Allah ya yarda
dashi yace "ina mamakin idan naji ance talauci
yana damun
mutane,alhali ga maganin talauci daga bakin da
bayayin karya wato Manzon Allah.
Annabi Sallallahu alaihi wassalam yace"fadar
ASTAGAFIRULLAH WA'ATUBU ILAIH" yana
kankare
zunubai sannan yana kone talauci kuma yana
bude kofofin samu ma'ana yana kawo arziki
kuma yana
yaye kunci.Dan uwa 'yar uwa daga yanzu mu
yawaita fadain wannan zikiri ko Allah
yasanyamu
cikin
wadanda yace AZKURNI AZKURKUM,WASH
KURUNII WALA TAKFURUNI.Allahumma j'alna
minhum..........
Haka ne kuma najib nagode daka tunatar dani
dakayi zanbata hakuri kuma zangaya mata
abunda kee cikin zuciyata yauwa abubakar allah
yasa ta aminci amen...........
51
FAIROUZAH
Na nana Diso
Yau kasan cewa Jumma'a FAIROUZAH tagama
abinci tazauna a palour tana karatu, abubakar
yashigo tayimai sannu dazuwa yakallita ciki da
kauna jike dakko mun ruwa taje tabude fringe
tadakko mai suna zaune tacigaba da karatun ta
sai wayarta tafara ringing tana dubawa taga
kamal ne saida tasace kallon abubakar sannan
tadauka cikin sallama suka gaisa kamal yace
kina lpya gimbiyata gani agarinku zanje gurin
abba ayi zancen mu yadda tatabe baki yasa
abubakar yafara hararta haka sukayi sallama
.........
Hajia tashigo sukayi mata sannu dazuwa wallhi
dazu ahmad yayi mun waya wai ciwon mara
kidamun firdausi sunji several asubuti but har
yanzu babu sauki abun duk yadameni yanzu na
hausa zan tambayar mata .......
FAIROUZAH tace hajia nasan wasu DUK MACEN
DATAKI FAMA DA CIWON MARA YAYIN AL'ADA
ku samu ganyen lalle, ajikashi tare da tsamiya.
Idan ya jika sai arika sha. (amma ban da mai
juna biyu) insha Allahu ciwon marar zai dena.
Shi kuma yaron arika dafa masa garin hulba
cokali guda idan ya dahu sai asanya zuma
sannan arika
bashi yana sha.
Sannan ku samu Man Zaitun mai kyau ku
karanta
ayatushi shifa'i acikinsa tare da Qul
HUWALLAHU,
falaki da Naasi Qafa uku uku. Sannan arika
shafa
masa. Kuma ana bashi yana sha. Hajia inshaa
Allahu zatadaina........... FAIROUZAH Allah yayi miki albarka, dama inaso
in tabayiki wai mayi amfanin na'ana'a dazogale
naga kina yawan amfani dasu eh hajia sunada
amfani sosai. .......
AMAFANIN MAN NA'A NA'A
TANA MAGANCE CIWUKAN UWAR HANJI, TANA
KARA KARFIN ZUCIYA, TANA HANA KUMBURIN
CIKI
TANA MAGANCE SANYIN KASHI IN ANSHATA
DA ZUMA, KUMA TANA SAUKAKAMA MUTUM
ZAZZABI,
SANNAN TANA KARA BASIRA, TANA KASHE
MAJINAR KIRJI, SANNAN TANA KASHE KURAJE
IN
ANSHATA DA RUWAN MA'UL KHl, Allah yayi
muki
albarka FAIROUZAH shikuma zogalen fa hajia
zogale amfaninsa yanada yawa amma ga kadan
daga ciki.........
*Idan aka tafasa furen zogale da Albasa akasha
kamar shayi yana maganin sanyi.
*Hakama cin danyen zogale yana maganin
tsutsan ciki ga yara.
*Ana daka ganyen zogale da 'ya'yan 'baure asha
da nono ko kunumaganin ciwon hanta ko koda.
*Macenda ke shayarwa ta dafa furen zogale da
zuma,don karin nono.
*Ana dafa ganyen zogale da zuma asha kamar
shayi,domin maganin Olsa(ulcer).
* Ana shafa danyen ganyen zogale akan
goshi,domin maganin ciwon kai............
Hajia bari natsaya anan domin in nacigaba sai
mukai dare domin yana da amfani sosai, toh yar
albarka nagode, abubakar yace hajia yazakice
kingode mundai gode kunga ni likitane amma
walhi na amfana da abubawa da dama sakallahu
khair my lvly sis takallisa tayi murmushi tatashi
inda hajiya tace ina zakije........ 53
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Hajia tace ina zakije FAIROUZAH zauna muyi hira daman alhaji yace yanason magana dake dazu yakerawo ne kamal yaje yasamu abanki yace indai kinason sa toh bamatsala shine alhaji yace zai tambayi ki, "cikin kunya tarufe fuskarta" taruga daki aguje, Abubukar yatashi afusace haba hajiyar mu maikike cewa ne wannan yarinyar zaayiwa aure duodu du shekarar tanawa 19 fa take haba gaskiya su abba basu kyautaba abarta tayi karatun ta.......
Hajia afusace tatashi to rasa kunya maikake nufi shekararta shatara amma aci bata girma ba wane irin girma kakeso tayi tunda tasamu miji aurenta zaayi ko kuma sokakiyi takai shekarunka tukunna ayimata ko fiddausi baka isah kayi iko akantaba ballantana FAIROUZAH karatu kuma idan tanaso taje gidanta tayi. .......
Duk FAIROUZAH tanajin abunda suke cewa abun takaici shi kamal din dayake ta rawar kai haka tace mai tanason sa bansan wata irin tsana ki tsakanin mu da abubakar ba bansan dalilin dayasa yatsane talakaba inhar inshaa Allah saina samai son talaka.............urs nana Diso💕
54
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Haka tadinga tunani tunane har lokacin sallah yayi tatashi tayi taje palour har hajia tagama abinci, tayi mata sannu da aiki taxauna suna hira abubakar yashigo tunda yashigo yazauna akan kujera bawanda yayiwa magana suna hada ido da
FAIROUZAH ya dalla mata harara ta kau dakanta, hajia tace FAIROUZAH wayarki tana ringing fa lah hajia banjiba sai da takalli abubakar taga yana kallonta tadauki wayar ta marairaice murya assalamu alaikum kamal ya amsa ciki da rungome pillow my wife kina lpya tace lpya ta kalau inafata kaima kana lpya lpyta lou ina dawowa za'akawo kudi, tawani kashe ido daya tare da murmushi toni kamal yayi saurin katseta to kemai Ai nasan kinaso na Duk dadai ninafi sonki FAIROUZAH idan narasaki bansan yazanyi da rayuwata ba, tayi murmushi tace ina meelat?..........
Dazu da mukayi waya tacemun farouk zaikawo ta sai tadawo ran Sunday saboda skull, yauwa amma naji dadi sai tazo, sai anjema, yayi dariya au korata akeyi tace nina i'sa toh naji kin yadda anjima zankira woki tace eh yace sweetyna takecare of u slf fa tace don't worry I will takashi wayar takalli hajia kamal nagaishi ke lah ina amsaa banda kibani mugaisa...........urs nana Diso💕 55
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana diso😯
Abubakar yace kaii! hajia da namiji fa zaki gaisa! Tace Ai suruki nani FAIROUZAH tayi murmushi budar bakin abubakar sai cewa yayi saina gayawa abba kinyi waya dawani suka saka dariya, abba yayi sallama kuyi hakuri kunata jirana hajia tace bakomai suka taru a dinning table suna tacin abunci suna surutu abba yace FAIROUZAH mai akaye miki naji kinyi shiru ta ajiye spoon dinta........
Takalli abba tace abba ai babu kyau anacin abunci ana surutu gwara idan muka gama sai muyi hira yace hakane FAIROUZAH mungode da tuna tar warke bakomai abbana yayi murmushi wai mai isa ke kullum cikin hijjabi haba ya'ta, kai abubakar anjima kuje kusiyo mata irin kayan su fiddausi tace a a abba ni bazan iya saka kana nan kaya ba kaga ni inada girman jiki wannan kayan bai kamata nasa ba, abubakar yace toh shugabar sani da wa'azi sai ansiyo, abba yace a a ai gaskiya tafada Allah miki albarka kutashi kutafi abubakar yakalli FAIROUZAH nabaki 2minute if not tafiyata zanyi kuma nasiyo.............urs nana diso💕 56
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Kuma nasiyo abunda bakyaso dagudu tatafi ta dakko hijjabi tana fito taganshi yana tsaye abakin mota tafito, yakallita sai kace matar liman ya kauda kansa, tukunna yakallita amma yarinyar nan bakida hankali what do you mean nizan tafi daki haka bama kida kai abeg go and change this hijjabi in baha kaba sai dai afasa.......
Takallisa cikin tsewa ai dama banyi maka dole ba dandai abba yace dole sai naji kuma in baza kaji daniba ahaka to na hakura, yana shirin bata amsa sai muryar abba yaji yana cewa katafi da itah haka ko naba tama ace yarinya tafika hankali Allah yasawake kutafi..........urs nana diso💕
57
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana diso😯
Abubakar yakalli FAIROUZAH yace zakisani shige mutafi zata bude baya yakallita wai ke mai kidamun ki eh wato kin maidani driver dallah malama ciga gabaa "cikin zolaya tace nibana zama kusa damaza tashiga tana dariya" aa ai dasaiki tafi akafa tayi dariya gaskiya kinayin kyau Idan kikayi dariya cikin murmushi tace nagode yaya.........
Suna cikin tafiya tace yaya danallah tsaya, natsaya nayi mai cikin rarraunar muryar tace wani tsowo aka kadi kuma mai motar yagudu yatsayar da motar cikin sauri ta'isah tace baba kayi hakuri mutane basu san darajar talakawa ba sun maida talakawa mutane wayanda basuda amfani hakane jikata banji ciwo ba amma Allah natare damu tabude jakarta tacero dubu biyar tabashi yace kikuwa yar nan kinban banta da yayan masu kudi tace niba yar mai kudi bace kuma nasan darajar mu, ya sunanki jikata tace sunana FAIROUZAH yace Allah yayimiki albarka Allah hulakanta wanda ya wulakantaki tace amin baba ana jirana sai anjima toh jikata nagode..............urs nana diso💕
57
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Takarasa mota tashiga Abubakar yace kinshan yane saikace kayan wanke, kayi hakuri yaya walhi mutane basuda imani dubi yadda yakadi Dan tuwan nan amma yayi tafiyarsa kwata kwata basu dauki talakawa abakin komai ba "ubangiji ma yakarrama Dan adam" amma mutane suyita wulakanta mu kuma babu kyau amma ai akwai Allah, tunda tafara magana jikin Abubakar yayi sanyi yace hakane kam sister Allah yashiryesu amen yaya...........
Suna shiga katin tayi siyar yarta duk yawancin after dress ne tasiya takalmi har 30 set masu kyau tazo biyan kudin aka cemata mijinta yabiya tace aini banida miji ya nuna mata yaya amota yace wancen tace hoo ai yayana ne yace okay ..............urs nana diso💕
58
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Tana isa motar yabude mata boot tasaka kayan, Suna cikin tafiya tace yaya akwai kudi fa a hannu kuma kabiya yace eh abba yabani dazu wasu kikashe na hannun ki kawai tace sunyi min fa yawa dubu 90,000 ne yayi dariya amma gaskiya bakisaba rike kudiba 90,000 sune sukai yawa bari su fiddausi su dawo zakiga manyan yara......
Ta tabi fuska ne walhi bazan koyi al mabazza ranciba yace kikeka sani sunyi wani layi taga wata mata tanayiwa danta masifa shigun yaya yazamuyi da ranmu mu talakawa kullum da bara mukesa mun abunci amma kwata kwata bakwa gani!!! Yaya yafita suyi musu tseri tasauka taji tagaida matar matar takallita tace lpya FAIROUZAH tace naji kina tayiwa danki fada harda zagensa ta yaya zamu maganci matsalolin mu mu talakawa sai mun guje son zuciya kuma sai munsa Allah aranmu yanzu kinata zagensa akan baizo da huriba baki tambayi shi mai yatsayar dashiba?..................urs nana diso💕
59
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Kinata zagensa kuma wannan zagen da iyaye sukeyiwa yayansu shine yake jawo yaro yadinga fitina kuma duk da yaki albarka amma fada bashine namuba waazi da addua shiyafi cancanta munayiwa yaran mu........
Naji kina zancin bakuda yadda zakuyi sai kunyi bara? Haba yaruwa mu muke jawo kanmu wulakanci kuma akoda yaushe acimana zuciyar mu tamutu wallahi mu talakawa mu muke dayadda zamuyi kisamu sana'a kidingayi karki raina karamar sana'a bakisan zata iya zama arzukin ki ita sana'a ba arainata ko biyar biyar kike samu riba kuduba kigane idan kika hada kudi zai baki mai yawa" gidan mai ma akan biyar sai suyi yajin aiki "............urs nana diso💕
60
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Dan haka baiwar Allah Dan Allah kisamu sana'a kidin gayi kiyiwa yayanki tarbiya kuma kidinga yimusu addua kisakasu a makarantar gwamnati karkibar ya'y'anki da jahilci bakisan wadda zakije dadi dashi ba, indai munayin haka bata yarda za'azage yayan talakawa kuma zuciyar yaranki bazata mutuba domin kin nuna musu talaka da mai kudi duk dayane FAIROUZAH tacero dubu ashirin da takalma guda 3 tamika mata! Matar tace yarinyar nan Allah yayi muke albarka bazaki hulakanta ba inshaa Allah FAIROUZAH tace bakomai babata sai anjima takarasa tashiga mota.........
Mutanen gurin duk sun tsaya Suna kallonta, Abubakar jiyaye imani nadada shigarsa, masu tseri sukace amma yarinyar nan Allah yayi mata albarka Mutanen gurin sukace amin, wane alhaji yace wannan yargidan wacece? Wani matashi yace ai dakyar in yar garin nan ce shigarta taban banta da ta yaran garin nan, amma munje dadin wannan tunatar warta ta Abubakar baice musu komaiba yayi musu sallama suka tafi...............urs nana diso💕 61
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Suna isah Gida, Abubakar Yakallita Yace FAIROUZAH tace Naam Yaya, Dama Tamabaya nakeso nayi miki! Toh yayana Allah Yasa na sani, yayi murmushi Ai Nasan makin sani, " wato FAIROUZAH duk namijin dayasa miki amatsayin abokiyar rayuwa yadace Allah ya yimiki baiwa Ta bangari Daban Daban, "FAIROUZAH Afarko Nadauka talakawa jahilai ne, Nadau kiso marasa tarbiya mutane marasa Amfani Na daukiso, bana tunanin sunada ilimi in naji ankirawo yan daba ko yanshayi shayi Toh talakawa Nake dauka Ashi nayi musu gurba tacciyar fahimta Na jahilce su Ashe duk bahaka baniba..............
FAIROUZAH Takalli sa domin batayi mamakin Jin wayan nan kalaman daga bakinsa ba da Tayanki shawarar tayi shiru basai tabashi amsaba. Amma sai taga baidace ba! Gwara tasanar dashi, Cikin nutsuwa Tafara yimasa bayani tace Yaya Abubakar kenan "Nafarko kace kadauki talakawa jahilai? To kasani fa talakawa ba jahilai bane domin babu wanda yakaisu sanin darajar karatun su babu karya akwai jahilan wayanda basu da hanyar daza subi domin samun ilimin haka zasu hakura akwai kwauyeka da dama wayanda babu makaranta a garinsu amma kuma sunyi karatun addine wanda babu abunda yakai sa amfani, Amma duk talaka yanada kudirin yaga shima dansa yazama wani abun sai dai in bashi da yadda zaiyi, kuma inaso ka fahimta cewa dan talaka yafi Dan maikudi sanin darajar karatun sa domin shi Dan talakawa zai zauna yayi karatu Dan yasan irin rayuwar dasuke ciki kuma kasani azamanin nan babu jahili sai dai in kaikaso kazama kakuma duba tahirin wayanda suke mulkak ku ayanzu duk yan kauyen ne amma Allah bayadda bayayi da bayinsa, Abubakar Yace hakane.....................urs nana diso💕
62
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Dan haka kachanja tunanin ka na cewa Talakawa jahilai ne!! Na biyu kuma kace ka dau kisu marasa tarbiya babu wayanda basu da tarbiya sai dan da aka sangar tashi babu wanda bashida tarbiya sai y'ay'an daba a kwabe suba y'ay'an dabasuyi karatun addine ba y'ay'an da basu karanta tahirin magaba tan mu basan girman babba ba!!! Toh wa yannan ya'y'an sune marasa tarbiya, kuma in kaduba abubuwan Dana fada duk babu dan talakan dayake samu agurin iyayensa, amma kuma kasani ubangiji (SWT) baya hadawa mutum duka acikin y'ay'anka sai ansamu wane yafita zakkah Toh haka lamarin Allah yake...................
Babu mutumin dazaka kirashi mara amfani sai wanda zuciyarsa tamutu, Amma kowa yanada nashi amfani kuma sai abunda Allah yarubuta mai, "zancin shayi shayi dakakiye komai da kaddara amma da sanadi kaduba kaga ya'y'an dasuke shayi shayin akarunsu da dalili kuma" Nafarko rashin samun kulawa ta iyaye wane yaron yana da matsaloli yanada damuwa amma babu wayanda zaigayawa saboda iyayensa basu damu dashiba, daga nan shaidan yake samun Damar yimai huduba haka zai hadu dawani abokin in bana kirke bane shikenan yaji fashi a shayi shayi, kuma rashin aikin yima yakan haifar shima, hakane FAIROUZAH bakamar mu yayan masu kudi from today nadaina shan komai FAIROUZAH tace Yaya yace mata ai nadaina cigaba da yimun bayani ................urs nana diso💕
63
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Toh zancen ta'addanci da kakiye in manyan mu basa cike kana tunanin talakawa zasu zama yan ta'adda batare dasaka hannun manyan muba, ubangiji mudai Allah yatsare mu yakarama tsoransa da imani. Abubakar yace hakane kam Ameen kanwata, ni bare naje masallaci sai nadawo tace to Yaya kardai kamanta adduar tafiya masallaci, yaka shimata ido daya toh karki damu. Ta dauke wasu kayan tatafi dasu ciki, tayi sallama tashiga, hajia tana zaune apalour tace sai yanzu FAIROUZAH kya biyewa wannan yaron dabaya girma, FAIROUZAH tayi murmushi haba hajia aikuwa ba yaro bane hajia tayi murmushi yau kuma kice kike karewa Abubakar gaskiya kinada aiki FAIROUZAH tace haba hajia nidai bare naji nayi sallah tace toh...............
Kasan cewa yau talata tafito ta samesu apalour harsu baba tagaida su tazauna akasa baba yace haba FAIROUZAH tashi kizauna akujera, tace a a baba nan ma ya'isah Abubakar yace sai kace bakisan muba? Hajia tace ai tarbiyar kinan baba yace aikuwa kai dubika almost 33 amma kujera daya muke zaune baba yace kazauna karkayi auren, abubakar yace shifa aure lokacine in lokacina yazo zanyi kuma matar danakeso ana kokarin abawa wane kuma indai tayi aure ban tunanin zansamu irinta baba yace yar wacece? Abubakar yace zan fadama amma bayan zuba, hajia tace kaji dashi yayi dariya FAIROUZAH tana gife batace musu uffan ba wayarta tafara ringing tana dauka taji muryar ummanta tagaida ita umma tace na amsa kinji kinzauna saikace mai makarantar fa kinbiyewa babanki kinke dawo wa kina zaune mai kekiyi ga makaranta su fatima sunata zuwa kiba kyazuwa, FAIROUZAH tace umma dan Allah kiyi hakuri jibe zantawo tafara kuka mai zaki tsayaye bazaki tawo gobe ba................urs nana Diso💕
64
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Hajia ta anshi wayar to tadawo gurina gaba daya umma tafara dariya au hadani dake zatayi hajia tace aa ai inajinku yanzu dai nina hanata tawowa ayi mata afuwa sai nan da 2weeks kinga su fiddausi gobe zasu dawo umma tace toh ai bakomai ina abubakar yagujene ko baisan nina yayi shiba umma ta mika mai wayar abubakar yace Allah ja daranki hajiya umma ayimun afuwa kinsan FAIROUZAH tazo ina kwasar ilimin tayi dariya haka dai kace zanzo ma akan wata magana tace toh saikazo baba yagaisheki ina amsawa sai da safe, FAIROUZAH tayi tagumi abubakar yaja hannun ta kidaina damuwa nizankai ki tace ne kadaina tabani suka samata dariya tanashiga daki tayi addua takwanta..................
Kamal yana office wata baturiya tashigo yaciki mata wasu file's take gyamai zasu Bude wane sabon company so Suna bukhatar hadin kansa yagirgiza kai yace okay ..... farouk yashigo yace Kamal ninatafi gida dan am feeling sleepy Kasan gobe zamu tafi kamal yace sarkin bacci mutafi nagama nema, Kamal yadinga Kiran waya yar FAIROUZAH amma bata daukaba farouk yace please kakyaleta tazo abuja tawaye gashinan tafara wulakanta ka Kamal yaja tsake akagayama kowa irinka ne kuma gashi am in need farouk yafara dariya.............urs nana diso💕
65
✨FAIROUZAH🌸
😯Na nana Diso😯
Meelat Meelat Meelat
Wai bazaki fito bane eh mum ganinan sweet zan dakko toh kiyi sauri Meelat tace mum gurin new mum zaki kaine Zainab Cikin bata fuska tace wacece kuma new mum?? Meelat tace wacce dady yakeso dakyar tace zata aure dady har saida nayi kuka, Zainab tace are u serious tace eh mum, suka shiga mota bata dira ko'inaba sai agidansu mai gadi yabude mata gate............
Tana shiga tahuce palourn mum dinsu kannanta sukace anty inayini tace ba lpya wai kamal yadubi ne wai nizaiwa kishiya ummansu tace inba aimiki kishiyaba uwar mai za'aimiki mai kike takama dashi ba kudi bane toh gashinan aikin samu kwatakwata bakyajin magana dan ma kamal din yanasonki amma in wanene datune yasakike, Zainab tafashi da kuka umma bakisan mai yake munba umman su tace harsai kin gaya mun abunda kikeyi mai bayan nasan halinki karkimanta fa nena haifike, toh umma yanzu maizanyi? Umman su tace hakuri zakeyi Zainab tace aikuwa bazan iyah ba umma tace toh tunda ban isa dakeba kije kiye duk abunda kikaga dama! Meelat tace mum new mum bata fada daga hannun Zainab tawan kamata mari umma tace kika kara marinta wallahi ranke sai yabace Zainab takalli Meelat kika karayimun zancen new mum sai na karyaki tatashi tahau sama tana ta huce.........urs nana diso💕
65
FIROUZAH
nana Diso
Meelat Meelat Meelat
Wai bazaki fito bane eh mum ganinan sweet zan dakko toh kiyi sauri Meelat tace mum gurin new mum zaki kaine Zainab Cikin bata fuska tace wacece kuma new mum?? Meelat tace wacce dady yakeso dakyar tace zata aure dady har saida nayi kuka, Zainab tace are u serious tace eh mum, suka shiga mota bata dira ko'inaba sai agidansu mai gadi yabude mata gate............
Tana shiga tahuce palourn mum dinsu kannanta sukace anty inayini tace ba lpya wai kamal yadubi ne wai nizaiwa kishiya ummansu tace inba aimiki kishiyaba uwar mai za'aimiki mai kike takama dashi ba kudi bane toh gashinan aikin samu kwatakwata bakyajin magana dan ma kamal din yanasonki amma in wanene datune yasakike, Zainab tafashi da kuka umma bakisan mai yake munba umman su tace harsai kin gaya mun abunda kikeyi mai bayan nasan halinki karkimanta fa nena haifike, toh umma yanzu maizanyi? Umman su tace hakuri zakeyi Zainab tace aikuwa bazan iyah ba umma tace toh tunda ban isa dakeba kije kiye duk abunda kikaga dama! Meelat tace mum new mum bata fada daga hannun Zainab tawan kamata mari umma tace kika kara marinta wallahi ranke sai yabace Zainab takalli Meelat kika karayimun zancen new mum sai na karyaki tatashi tahau sama tana ta huce.........urs nana diso
66
FIROUZAH
nana Diso
Umma tace kike sane Sai kin kishiyar tsiya haba nibanson shashance wallahi, Amma inbaki nutsuba zangayawa mahaifinki tunda abun hakane, meelat tace umma srry please kidaina fada tace toh jikalle Allah Miki albarka tace ameen................
FAIROUZAH fito mutafi jirgen su yakusa sauka Tom hajia ganinan tashirya cikin blue din afterdress tasaka black shoes da bag tayi kyau sosai, Hajia tace kirabu da wayarnan zomu tafi suka shiga harsuka zauna abubakar baisan sun shigoba, hajia tace Dan tabomin shi FAIROUZAH tace no bazan iyaba kamr an mutsene shi yace au a'she hajia tace Allah Dai yasawake inason ganinka anjima, yace toh hajia suna i'sah suka tarar da jirgensu yasauka firdausi tace hajiyata wacece wannan mai kama dani? Ahmad yace aitafike kyau yakallita cikin nutsuwa yace inayini sis tayi murmushi lapia Lau yakaratu yace alhamdlh, suka kama hanya Sai gida kowa yana shiga yatafi dakinsa..............urs nana diso
67
FAIROUZAH
nana Diso
Su Kamal yana sauka a Nigeria driver Yazo yadaukesu suka huce gida hajiyarsu tace sannunku dadawowa kowannen su yaji yayi sallah sukai wanka suka fito anata hira Hajia tace ina yartawa kirawo mun itah mugaisa yadanna kira 3miss call zainab tadauka! Tana dauka tace maiyi na kirana kakirawo amaryarka man yace ke naga damar kira tace Sai anjema takatse wayar yakera FAIROUZAH cikin murya mai dadi tayi sallama tagaidashi inafata kundawo lpya yace lpya lou tace toh ina hajiyata agaisheta zataji..............
Hajiya takalle su wato yarinyar nan daga jin muryarta kasan nutsatse yace wannan Kuma dakuke gani zaku amfana daitah Allah yayimata albarka kace inagaisheta inkunje ga kuma kaya chan kahada kakaimata yace toh hajiyar mu tunda akafara magana farouk baice komaiba hajia tace inafatan lpya farouk, wallahi hajia ban kaunar talaka tace wannan aibakada lpya Allah baka lpya Kamal yakyal kyale dariya...........urs nana diso 68
FIROUZAH
nana diso
Kwana atashi ba wuya gurin Allah ankai kudin FAIROUZAH ansaka wata 3 aure, umma kullum tunanin ta halin da FAIROUZAH takeciki gashi ita ba'abin takerata awayaba Abba yace batason yan uwansa, Kamal yaye sallama umma tace kushigo man saikace baki kamal yasosa kiya, takaisu daki suka zauna farouk yace inakwana umma tace lpyalou yamutan gidan yagurin hajiyar taku sukace lpyalou tace toh yayi kyau gashi kuma FAIROUZAN batanan kamal yace aidama zuwa mukayi mugaisheki tace nagode yayana allah muku albarka sukace amin,umma takawo musu ruwa da lemon da abinci gashinan kuci, duk sukayi shiru shikuwa farouk sai maganar zuci yake yanzu innaci wannan abincin aisai akwashine, sai kawai sukaji umma tace ko mu talakawa ba'acin abincin mu suka hada baki haba umma yakekiyin irin wannan zancin sukasa hannu suka fara ci saida suka cinye tas kowannen su yana santi sukayi mata sallama suka taf,i umma tayi tagume oh ne kowane rayuwa FAIROUZA zatayi agidansu ubangiji kashigewa yata gaba............
Abubakar tunda aka kawo kudin FAIROUZAH ya daina walwala kullum ramewa yakeyi iyayen sun kasa gani kanshi, yau asabar suna zaune Baba yace Wai ina FAIROUZAH ne? Firdausi tace hmm wannan ai kullum karatu sallah aikinta, Baba yace ai yafi haka Allah yayi mata albarka Ahmad yace amin Baba firdausi ta tashi taje takerawo ta....................urs nana diso
69
FAIROUZAH
nana Diso
fiddausi tace kee kizo inje Baba FAIROUZAH uffan bataciba ta ajiye qur'anin ta tasaka hijjabi tafito tace Baba ina yini yace lpya lou FAIROUZAH kidinga kunshi kanki adaki kidinga fitowa ana hira tace toh Baba ana danyi kasan in zanci yayiwa saikaga anfara fadar karya yace hakane ya'ta yakalli Fiddausi jike kirawo mun abubakar tace Baba ita taje takirawo shi FAIROUZAH bataci komaiba tatashi tanufi dakin abubakar tana shiga tatarar dashi yana kuka tace Yaya abubakar mai yasaka kuka??? Yakallita yace "so" ne yaki wahalar dani taci wacece wannan Mara imani yayi shiru tace allah yasawake kazo inji Baba yace kice ganinan tafita tagaya Baba yace toh................
Tunda abubakar yashigo palour kowa yafirgita hajia tace subhnlhi mai yake damunka Baba ma abunda yafada kenan firdausi takallisa Yaya kuka kayi dubi idonka yadda yayi ja! Babu Wanda yatankawa yace Baba gobe zan kuma u.s, yace saboda me abubakar yace hakan shizai sa naji dadi hankalina yakwanta baikarasa maganarba wayar FAIROUZAH tahau ringing tadauka tatashi daga gurin, aikuwa abubakar sai tari yadafi zuciyarsa kowa yatsora ta, firdausi takawomai ruwa, hajia tace in maganar aurece kadaina damin kanka lokacine yayi shiru......................urs nana diso
70
FIROUZAH
nana Diso
Baba cikin muryar fushi yace koshaye shayin kakarayi? Abubakar cikin raunin murya yace ta gyarane kuma tagujene nadaina shan komai tundaga haduwata daita tagyarane, kowa maganganun suka ratsashi saikuma sukaji abubakar yace ada natsane talaka a yanzu kuma babu wayanda nakeso saisu tatusamun akidar son talakawa tagyarane cikin siyasa da ilimi Amma yanzu wane zai aureta! Baba yace Amma yakamata nasanta kodan nagode mata datagyara mun D'ana, hajia tadauko mai chips da kwai dakyar yaci, hajia tace kakwantar da hankalinka komai zaihuce indai ba'akai sadakiba zanyi kokari, yace hajia na batasona nabiyu na musguna mata nauku takasance mafi soyuwa agurinku, duk basu ganiba Amma Fiddausi tagane FAIROUZAH ce take wahalar dashi...............
Kamal yashigo yace hajiyarmu dama akwai wacce tafike iya abunci hajia takyal kyale da dariya kardai na surukaina kukace kamal yace eh farouk yace wallahi bansan talakawa sun iya abinciba kamal yace kaidai allah wadaran halinka burinka bai huce kace talakaba. .............urs nana dis Fairouzah 71/91
[02:04 AM, 29-Apr-16]
by nanadisoo
71
FAIROUZAH
Na nanadiso
Kamal ya cewa farouk burinka Bai huce kace talakawa ba Allah yahadaka dasu, hajiya tace Allah yashiye shi Kuma inaso ingayamaka kafito kaima da Mata ahada da dan uwanka, budar bakin farouk Sai cewa yayi aine Sai yar manya masu kudi hajiya tace kaidai halin babanka kayi Allah yashiryeka Kamal yace ameen Kamal yace hajiya nasiyo akwatu nafa saura kaya tace yau Kamal Allah yayimuku albarka haka suka shirya sukabe flight din yamma suka isah Abuja..............
Kamal Yana i'sah yayi sallama Amma zainab ko kallon inda yake batayiba ballanta na ta amsa meelat tarugu dagudu ta rungume Kamal, yazauna Akan kujera takallisa tace dadyna i miss you yace nima nayi missing dinki meelat, Kamal yatashi yakoma kujerar da Zainab take zaune yace nadawo batace mai uffan ba yace zanje nayi wanka ki kawo mun abinci tahau Sama yayi wanka yasaka jallabiya farayayi sallar isha'i Yana Kan bed tashigo habawa Sai taga yawane kara kyau gakwarjini daya yimata...........
Tazauna agefan gadon tace sannu dazuwa yace kokifa haba zainab na dawo Amma ace ko oyoyo kinsan Yadda nayi missing dinki, takallisa tafara karamar masifa Yadda bakinta yake motse yasa ya sunbace bakin daganan yafara kissing dinta suka kashi futula yadadi yanayi Amma bayajin cikakkeyar gamsuwa............urs Nana diso
72
Abubakar Yana daki akwance ansaka masa drip, fiddausi tashigo tazauna tace yaya sannu yace yauwa nagode, fiddausi tace yaya Mai isah zaka jefa rayuwarka acikin so karfa kamanta FAIROUZAH dakakeso
Harma zunaciya kakirata ka hulakanta ta kacemata yartalakawa, Abubakar yadakatar daitah yace daina tunamin please yar talakawan dana raina tagyarane fiddausi tasamun son talakawa, tahanane shan giya, na amfana da abubuwa dadama daga gareta Kuma fiddausi inasonta ina kaunarta, fiddausi tace yaya Kai daka tsane talaka yau Kai kake sonsu...............
Amma kasane amfakai kudinta Kuma bazata iyah soyayya dakaiba saura wata 2 dakwanaki bikinta kayi hakuri kawae Amma kayi zurfin ciki yaya yace nidai please ki kokarta mun tace to yaya Sai anjema Allah Kara sauki yace ameen.................
Tana fita tahuce dakin FAIROUZAH ta tarar daita tana waya Fiddausi tazauna tana gama wayar fiddausi tace please sis inbazaki damuba zakidinga tayane kwana adakina tace to Amma gobe zantafi tace to ai bakomai................urs nana diso 73
Hajiya tashiga dakin fiddausi tatarar da FAIROUZAH ciki hajiya tace yau kuma zumuncin ne yatashi FAIROUZAH tayi murmushi taje tazauna awata kujera tana duba hadisi azkarun nawawi tana ta karatunta anayin sallah tatashi tayi sallar la'asar ta tsaya tayi azkar da addu'ointa tafito tacewa umma maiza'a dafa umma tace couscous taji tadafa tayimusu lemon kankana da madara karfi biyar darabi tagama tajerasu a dinning tashiga daki tayi wanka tatarar da fiddausi ko sallah bata tashi tayiba..............
FAIROUZAH tace anty firdausi tace naam inda tambaya please tace to inajinki tace danallah jarabawa ce daku Kuma awa 1 yace jarabawar Sai mutum yakwanta yadinga barci Sai da yarage sura minti goma afara wata yaje akabashi faifa yafara Kuma bai gamaba akafara wata dakyar malamin ya ansa Kuma kasan baka ceba yazakayi???..............
Fiddausi tace kaikajawo Kuma kaine baka kyautaba kuma Kai kajawo a ke karba kuma akaran kanka kasan bama zakaci ba, FAIROUZAH tace shine misalin wannan ken sallar dakekiye saikinga dama kuma ba'alokacin taba anty firdausi sallah itace jigon rayuwa kuma ita zata haska maka kabari ita d.s............
FAIROUZAH tashiga wanka tana fitowa taga miss call 5 tana dubu sunan taga na umman ta fiddausi tace lpya kika rude tace ummata tafara hawaye takera ummanta tace umma kiye hakuri wallahi Ina wanka kuma gobe zandawo Dan Allah kiyi hakuri nabarki kinata aiki umma tace babu komai Allah yayimike albarka tace ameen tayi murmushi tashafa mai tashirya cikin less tayi masifar kyau................urs nana diso
74
Fiddausi tace gaskiya anaji da Kamal dinnan irin wannan kyau cikin zolaya FAIROUZAH tace ai shine haskin zuciyata inasonsa fa sosai fiddausi tace Wai dagaske FAIROUZAH tace sa wasa kina tunanin wasa nake, fiddausi tayi shiru yayanta kawai take tunani dayake son FAIROUZAH, tace nina tafi anty tace toh masoya saikin dawo..............
Ta shigo palour tayi sallama kamal ya amsa, yafara maganar zuci yace gaskiya FAIROUZAH tana ruketane karfa tajawo watarana na rungumeta, saiji yayi tace tunanin maikakeyi yace tunaninki mana cikin shagwaba tace tunani nafa kace yayi murmushi ASHE YAYAN TALAKAWA SUNA DA ABUNDA ZA A"SO"SU KUMA A AMFANA DASU???............
FAIROUZAH cikin rashin damuwa takallesa tace bani yakamata ka tambayaba katsaya zakagani konace kafara gani kamal yace hakane, sunata hirarsu Abubakar yafito dakyar yai'ya mikawa kamal hannu sugaida yanata kallon FAIROUZAH saikuwa jikaye tim Abubakar yawa d'ee...................urs nana diso 75
FAIROUZAH tatawo aguje tadinga jij jashi yaya Abubakar katashi danallah tana kuka tana jij jigashi kamal yace Wai kee mayi haka dubi Yadda kike jij ji gashi, tace kamal ka kyalene dan uwana ne kamal ransa yabace yafita daga gidan, FAIROUZAH takwala kara hajia da su fiddausi sukafito, aka dakko mota akashiga dashi fiddausi tana driving FAIROUZAH kusa da'ita hajiya tana baya I'ta da Abubakar suna i'sah asubutin akashiga dashi emergency ...............
FAIROUZAH tahango wata takawo tsowo Amma anke saura rarsu cikin bacin rai ta'isah kusa da doctor din tafara masifa Yadda kasan ba FAIROUZAH ba masifa take wai danallah maikuka maida talakawa saikace baku da imane kuna tunanin akwai wadda aka haifeshi da talauci ko arzuki toh fa kusane kowa ubangiji ne yabasa kudubi bawan Allah Nan rai ahannun Allah Amma kunki taimakarsa dan bashida kudi...........
Toh inda mahaifin kune fa ko dan uwanku ai taima kwansu zakuyi agoje wallahi Kusane manzon Allah (saw) imanin dayanku bazai cikaba har Sai kunsowa kanku abunda kuka sowa dan uwanku, aikin likita fa mai Imani akeso! kuduba kugane Akan talaka da mai kudi kudinga nuna banbance kukasan inkun taimake tsowan nan ladan daza kusamu haba danallah........
FAIROUZAH ranta yabaci idonta yayi ja antabo talakawa, DR khalifa yafito yabata hakuri takallisa tace saina zama chanji agareku...............
Dr khalifa yace ashigar dashi, FAIROUZAH tace no stop it!!! Dukan nunku babu wanda yayi niya so I need to pay it! Acikin zuciyarta tanata addua Allah yasa kudin sunkai dubu dari tana zura hannunta saitaji kudin dayawa taciro su tamikawa Dr Khalifa here it is so kubashi kulawa chanjin kubashi, matar tsowon tayimata godeya FAIROUZAH tace babu komai inna ku karfafawa talakawan mu gwewa ahaka za'a taimaki juna inna tace Allah Miki albarka, taje tazauna fiddausi tace am proud of you sister.......
FAIROUZAH tace kema kiyi kokari kiga kin taimakawa nakasanki bawai ki proud of some one ba hajia Dai kasa cewa komai tayi, suka tafi office din Dr yace musu gaskiya danki yana.............urs nana diso
76
Dr yace gaskiya yaron ki yana cikin wani Hali yanada hawan jini ga ulcer wadda in bai daina tunani ba da damuwa Zuciyarsa zata buga hajiya tafara kuka nashiga uku FAIROUZAH tace baki shiga ukuba hajia aduk sanda masifa tafaru Innalillahi wainna illaihir rajiun ake Kira haka aka bugawa baba waya yazo suka dubasa baba yace FAIROUZAH kutashi ku da fiddausi kitafi gida suka ci toh suna komawa gida FAIROUZAH ta dura girke tasa a asubuti Taji tayi wanka...........
Yau kwanan abubakar uku a asubuti sunji sun kai mai abinci sukayi mai yajiki wayar FAIROUZAH tafara ringn zata dauka fiddausi tace dallah kije waje kidauka, haushi yaishita amma dole tayi hakuri ta dauki wayar Kamal yace kingama rungumar tasa dama yayan talakawa duk yawanci lalatattu ne, bashiri tace malam gyara bakinka in iskanci ne da wulakanci wayakai ku ya'ya'n masu kudi ai sune Yan iska su lalata yaran mutane saboda kunsan kunada abun biya, kakirane ne Dan kacimun mutunci toh indai kanason zama Dani karka Kara zagen talakawa in kuma kaga Baza ka iyaba karabu dani!!!.................urs nana diso 77
Takatse wayar, Sai daya kirata kusan sau 8 daga karshe ma kashi wayar tayi, Allah sarki khalifa mutum daidai ne mai mutunci da sanin darajar mace yazaiyi idan yaji ankawo mun kudi,gwara ma natafi gida Har son fara gajiya dani............
Tashiga Dakin tace hajiya Nina tafi gida saikun tawo hajiya tace toh fiddausi kutafi tare, aa hajiya ni sai anjema FAIROUZAH tace yaya Allah Kara sauki ko kallanta baiyiba driver yakaita gida suna shiga filin gidan taga motar Kamal Taji ta gaida shi yace yamai jikin tace dasauki yace kiyi hakuri abunda nayimike kishine tace bakomai..............urs nana diso
78
Yaushe Zaki tafi tace by tomorrow inshaa allahu yace meelat tana gaisheki FAIROUZAH tace Aida antawo mun da'ita Kamal yace intayi hakuri aikin kusa shiga gidansu tayi murmushi,sai ga motor su hajiya tashigo abubakar ne yafara fitowa sai fiddausi, Kamal yayimai yajiki abubakr yace lpya Kalam yadurkusa Har kasa yagaida hajia tare dayimata ya mai jiki tace lpylou alhmdlhi, fiddausi tamatso kusa da FAIROUZAH tace kardai a kashe shi FAIROUZAH ku kallonta batayiba saboda bata fahimce abunda take nufiba sukayi sallama da Kamal yace "My love for you is my only treasure, which on earth cannot be measured" FAIROUZAH tace love you to taruga aguje...............
Fiddausi tashiga dakin abubakar tace yaya sannu yajikin yace alhmdlhi, fiddausi tace danallah yaya karabu da FAIROUZAH karta kashika kanaganin bata damu dakaiba, abubakar yace fiddausi wallahi Akan FAIROUZAH babu abunda bazai samu daniba insonta Ina kaunarta kidai tayani da addua tace toh yaya sai anjima............urs nana diso
79
Yau talata FAIROUZAH tayi wanka tasaka doguwar Riga tayi kyau taja akwatin ta tashiga dakin hajia tace hajia na shirya zantafi, hajia tace kindai damu sai kintafi tace hajiya ai nadade kuma makaranta wallahi tohm shikenan kishiga kiyiwa yan uwanki sallama tashiga dakin abubakar tace yaya natafi yace haba sis kibari ba yauba tayi murmushi tafita yabiyota tashiga dakin fiddausi tace ninatafi fiddausi tace tsayane....................
Tare zamu tafi naji nakwana biyu FAIROUZAH tace danallah tace allah fiddausi tadakko trolly dinta da hand bag tabiyota suka yiwa hajiya sallama hajiya tadakko leda da bandir din kudi gashi inje baba FAIROUZAH tadurkusa ta ansa tace ﺑﺎﺭَﻙَ ﺍﻟﻠﻪُ ﻟَﻚَ ﻓﻲ ﺃَﻫْﻠِﻚَ ﻭَﻣﺎﻟِﻚ، ﺇِﻧَّﻤﺎ ﺟَـﺰﺍﺀُ ﺍﻟﺴَّﻠَﻒِ ﺍﻟْﺤَﻤْﺪُ ﻭﺍﻷَﺩﺍﺀ hajiya tace ameen agaida umma sai munzo biki FAIROUZAH tarufi fuska.............urs nana diso
80
Fiddausi tace kitawo mutafi ahmad fa yatafi zariya suka shiga Mota FAIROUZAH tace ya fiddausi muyi adduar ma tafiya fiddausi tace toh aine ban iyaba, FAIROUZAH tace ga adduar ﺑِﺴْـﻢِ ﺍﻟﻠﻪِ ﻭَﺍﻟْﺤَﻤْـﺪُ ﻟﻠﻪ، ﺳُـﺒْﺤﺎﻥَ ﺍﻟّﺬﻱ ﺳَﺨَّـﺮَ ﻟَﻨﺎ ﻫﺬﺍ ﻭَﻣﺎ ﻛُﻨّﺎ ﻟَﻪُ ﻣُﻘْـﺮِﻧﻴﻦ، ﻭَﺇِﻧّﺎ ﺇِﻟﻰ ﺭَﺑِّﻨﺎ ﻟَﻤُﻨـﻘَﻠِﺒﻮﻥ، ﺍﻟﺤَﻤْـﺪُ ﻟﻠﻪ، ﺍﻟﺤَﻤْـﺪُ ﻟﻠﻪ، ﺍﻟﺤَﻤْـﺪُ ﻟﻠﻪ، ﺍﻟﻠﻪُ ﺃﻛْـﺒَﺮ، ﺍﻟﻠﻪُ ﺃﻛْـﺒَﺮ، ﺍﻟﻠﻪُ ﺃﻛْـﺒَﺮ، ﺳُـﺒْﺤﺎﻧَﻚَ ﺍﻟﻠّﻬُـﻢَّ ﺇِﻧّﻲ ﻇَﻠَـﻤْﺖُ ﻧَﻔْﺴﻲ ﻓَﺎﻏْـﻔِﺮْ ﻟﻲ، ﻓَﺈِﻧَّﻪُ ﻻ ﻳَﻐْﻔِـﺮُ ﺍﻟﺬُّﻧﻮﺏَ ﺇِﻻّ ﺃَﻧْـﺖ fiddausi tace nagode FAIROUZAH na amfana daki sosai wallahi talaka abun so ne ba abun kyamataba suka dau hanya sai kaduna..........
Abubakar duk yana kallon tafiyarsu yafito yacewa hajia visa sa tafito anjima zai tafi hajia tace tunda suntafi zauna kagaya mun matsalarka yace wato hajiya...............urs nana diso 81
Abubakar yace wato hajiya anjema zantafi, zanji nacigaba da aikina asubutu ce Sai naimana i need to go, hajiya takallisa cikin mamaki tuntuni bakasan dahakanba Sai yanzu sau nawa anayimaka waya, Abubakar kayiwa kanka fada kayi aure kaga yanzu dakayi auren sai katafi da matarka, yace hajiya ki kwantar da hankalinki zanyi tace hakadai kullum kaki cewa Allah yakawo ranar dazakayi yace ameen nashirya kayana zan biya office din baba nayimai sallama, hajiya tace haka zaku tafi duk kubarne yace nidai natafi ayimun addu'a, hajiya tace ai addua ma yanzu akafara Allah yakaika lpya yabaka Mata tagare Allah yatsareka ameen hajiyata natafi ne, to karkamanta da adduar matafiya tohm................
Karfe 4:00 su FAIROUZAH suka isah kaduna suna zuwa FAIROUZAH tayi sallama fiddausi tabiyota suka shiga daki FAIROUZAH tadurkusa har kasa tagaida ummanta fiddausi ma tayi mamaki yadda FAIROUZAH ko rungume ummanta bataiba sai durkusawa datayi, umma tace fiddausi dama kuna Zuwa gidan talakawa fiddausi tace Kai umma ai duk daya muke umma tayi dariya to kushiga daki mana kuyi wanka sai kuci abinci sukace tohm........urs Nana
83
Suka shirya suka fito palour sukace abinci, fiddausi tace FAIROUZAH nifa bacci nakeji, FAIROUZAH tayi murmushi aikuwa goge Idonki girke zamu dura,fiddausi tace kee yanzu fa muka dawo FAIROUZAH tace toh sai me! aikin san mu talakawa bazamu zauna muna kallon iyayen mun suna aiki muna kallon suba rashin imani kenan tashi kinga mutafi, umma Mai zamu dafa? Umma tace duk abunda kukeso..........
Haka suka dura suna hira har suka gama, FAIROUZAH tace umma mun gama, umma tace Allah yayi albarka sukace ameen, sukaji sukayi sallah Kamal yakirata cikin nutsuwa tadauke wayar suka gaisa yace kun isah lpya tace lpyalou yace to jibe za'akawo tace haba yace inshaa Allah tace Allah yakaimu yace ameen kinsan me drln tace saika fada..................urs Nana diso
83
Wallahi na'dagu naganki Akan gadona tace hmm aikamar yaune ni bacci zanyi sai dasafe yace toh inasonki mata ta tace tukunna da! Yace toh sai da safe tace Allah yakaimu, fiddausi tace nimadai Allah yabani mijin, FAIROUZAH tace nagari ba dan mazan sai hakuri tashin muji abba yadawo suka fito tsakar gida abba yace yanzu nake tambayar ku Yan albarka, fiddausi kindawo lpya tace lpya Lou toh mashaa Allah, FAIROUZAH tace sai dasafe abba da umma sukace Allah yakaimu...............
FAIROUZAH tayi alwala tafara karatun ta sai da tagama tace ya fiddausi kitashi kiye alwala fiddausi tace wacce alwala kuma ainayi sallah, FAIROUZAH tace monzan Allah (saw) yanayin alwala inzai kwanta kuma ya umarci mu damuyi domin kariyace agarimu fiddausi tatashi tayi alwala haka takwanta tayi rufda ciki............urs Nana diso
84
FAIROUZAH tace Yaya fiddausi tace naam, FAIROUZAH tace manzan Allah (saw) ya umarci mu damu kwanta da hannun dama kuma monzan saw idan zai kwanta Yana hadi hannayin sa guda biyu yakaranta suratul ikhlas, falaq, nasi sau 3 yashafi duka jikinsa, kuma manzan Allah (saw) yace wadda ya karanta ayatul kursiyu kafa daya babu wane Abu dazai cutar dashi har safeya, kuma manzon Allah Saw yace wadda yabiya ayoyin karshen bakara guda biyu to sun isheshi awannan daren babu abunda zai cutar dashi, kuma monzan Allah saw ya cewa idan zaku kwanta bacci to kuci ﺳُﺒْـﺤﺎﻥَ ﺍﻟﻠﻪ ( 33 ) ﺍﻟﺤﻤﺪُ ﻟﻠﻪ 33 allahu akbar 34..............
Fiddausi tace zan dinga yi inshaa allahu, toh yanzu in nafarka daga bacci wacce addu'a zanyi FAIROUZAH tace wannan adduar zakiyi ﻻ ﺇِﻟـﻪَ ﺇِﻻّ ﺍﻟﻠﻪُ ﺍﻟـﻮﺍﺣِﺪُ ﺍﻟﻘَﻬّـﺎﺭ ، ﺭَﺏُّ ﺍﻟﺴَّـﻤﻮﺍﺕِ ﻭَﺍﻷﺭْﺽِ ﻭَﻣﺎ ﺑَﻴْـﻨَﻬـﻤﺎ ، ﺍﻟﻌَﺰﻳـﺰُ ﺍﻟﻐَـﻔّﺎﺭ kuma in kika addua Allah zai amsa miki nagode yaruwa Allah yayimiki albarka ilimi yayi musamman Na addini ga riba biyu duniya da lahira ga Lada in kakaranta inkuma ka sanar damutune kasamu Lada Allah yasa mudace ameen..................urs Nana diso
No comments:
Post a Comment