85
Kamal ya shirya yayiwa zainab sallama tace adawo lpya Nima in son zuwa kaduna sai da kirjensa yabuga Mai zakije kiye gidan momynku kibare zatazo No yakamata naji Kamal yace in banda munafurci maizakije kiye shekararki 4 rabanki da gidanmu sai yanzu dan munafurci zakice zaki toh ban yardaba................
Zainab tayi shewa hhh Kamal bafa hakana ce ka goyani ba kakaine a a nadai sanar makane dan kana mijina yace toh sai kindawo, anjima za'akawo mike nake akwatunan cikin gadara tace banson tsiyarka............urs nana diso
86
Mai zanyi da wasu akwatunan ka malam banson tsiyarka kuma anjima zantafi yakallita yayi tsaki ke dai Allah yashiryeki kinzaki shiryu, yakallisa ta harare shi tahau sama tasakko dawata small trolly ninatafi Idan meelat tadawo kakaita gidan uncle yace kigaida hajiyata..................
Karfe uku ta i'sah kaduna direct gidan hajiyar su Kamal tahuce, hajiya damurna ta tarbeta sannu dazuwa cikin isah dagadara tace aine nazata kindaina sona tunda kin sa danki ya karo aure kuma Dan cin mutunci talakama...............urs nana diso
87
Hajiya tace lallai ne zainab ni kike gayawa wannan toh kisane ne 'ya'yan talakawan sunfi ke sau dubu, ne matsa nahuce hajiya tace Allah shiryeki tana shiga dakin takirawo kawarta kee faiza nafa iso tun dazu kizo muji, faiza tace ki kwantar da hankalin ki ganinan, cikin mintina dabasu wuce 5 ba ta'isa tana zuwa tace kee zainab na'iso kiye sauri kinga 5 tayi kar mijina Yadawo tace tohm shikenan zainab tafito kokallan hajiya batayi apalour ba tafice tashiga mota suka tafi..................
Suna isa gurin boka yayi musu wata irin dariya akan mai kuke tafi zainab tafara bayane wato boka kishiya mijina zaiyi mun shine nakeson Idan tashigo gidan mijina yatsaneta yace toh angama Kwantar da hankalin ki angama kudin aikinki dubu Dari biyu, haka zainab talaluba jakarta tadauko taajiye yace gawan nan aruwan wankansa zake sakamai tace angama boka sukayi godeya suka huce(ubangiji Allah yarabamu da shirka da bin bokaye ameen) Suna tafiya boka ya kyalkyale da dariya yace Allah yahadani da irin wayanda nakeso zanci kudinta hahaha..................urs Nana diso
88
Suna tafiya a mota faiza tace Wai wacece wacca Kamal din zai aura? Zainab tace Wai watace FAIROUZAH faiza dasauri tazaro ido FAIROUZAH tace eh faiza tace lallaine tayi shiru, zainab tace ko kinsanta budar bakin faiza Sai cewa tayi nadai tabajin labarin musaba karta zainab tace kwarai kuwa wannan yar talakawan, niko ajikina saboda ba ajina bace faiza tace ainaga alama, Suna isa ta ajiye zainab agida..............
Direct gidan su FAIROUZAH tahuce tayi sallama suka amsa mata faiza tace FAIROUZAH harkin dawo daga makaranta FAIROUZAH tace eh tulawa ma mukeyi budar bakin fiddausi Sai cewa tayi karatu dai ake koyamun FAIROUZAH tayi dariya faiza tace dama zuwa nayi inbaki shawara kidage kishiyarki tana nan tana zabga asiri danhaka kema zama bai samiki ba kitashi tsaye FAIROUZAH cikin murmushi tace ai Dama atashi nake tunda kullum ina bautawa Allah kuma inayin ibada ta yadda ta kamata kuma Ina tsoran Allah so ne Allah ya isar mun kuma duk abunda kikaga yasamu Dan Adam dama Allah yarubuta, faiza duk jikinta yayi sanyi toh shikenan ni natafi sukace ki gaida gida tace toh.....................urs nana diso 89
Suna gama karatun fiddausi takalli FAIROUZAH tace nagode yaruwa Allah kima yasaka miki da alheri ur such a nice girl FAIROUZAH tace never mind sukayi sallar isha'i umma tafito tace sannunku Yan albarka sukace yauwa umma budar bakin fiddausi ta Bawa umma labarin zuwan faizah umma tace toh Sai kikara dagewa da addua ne matsalata daki FAIROUZAH zurfin ciki kirage kinji tace inshaa allahu..................
Suka Sha hirarsu Har Abba yadawo ya sanar dasu gobe za'a kawo kayan lefe in allah yakaimu umma tace toh zan bugawa mai snacks Sai suye Abba yace toh Allah yakaimu kutashi kuje kukwanta allah yayimuku albarka, sukace amen suka tashi sukayi alwala suka kwanta....................urs nana diso
90
Da asuba sukatashi suka gyara gida fiddausi tazama yargida Dan yanzu basai angayamata tayi wane abunba suka daura girke, Suna hira Kamal ya kirawo FAIROUZAH awaya tadauka tayi sallama yace matas tace tukunna tagaishe shi sukasha hira harta bawa fiddausi suka gaisa suka gama komai suka yi wanka Suna cin abunci mai snack's tazo takawo umma ta amsa suka sallama akabata kudinta.................
Karfe 4:00 aka kawo lefe akwati 14 kaya Na alfarma ansaka biki sati 2 mutane Sai zuwa akeyi ganin kaya Kowa Sai yabon FAIROUZAH yakeyi umma tace...............nana diso
91
Umma tace mungode Inna ina fatima shiru kwana biyu Inna tace tatafi gidan ankawata Amma anjima zatadawo, ina FAIROUZAH umma takwalla mata Kira tafito tace gani inna yauwa diyata zauna kije shawara ce zanbaki kisane kishi bahauka bani hakuri yazamar miki dole Dan haka baruwanki daita nasan bakida hayaniya baruwanki da duk abunda zataci kiyi hakuri kireki mujin ki kiyimai biyayya nasan kin iya komai sai dai fatan kiyi amfani dashi................
FAIROUZAH tace inshaa allahu bazan baku kunyaba umma tace Allah yasa yakuma yimuke albarka sukace ameen, tana shiga daki fiddausi tace Kamal yanata kiranki tadauka tayi sallama yace amarya inayini cikin murya mai sanyi tace lapia lou ya aiki yace wallhi aiki badadi arayuwata kawai nakasance daki domin nasan ke alkhairi ce agarine inasonki sosai tayi murmushi yace yanzu nawa kike bukata kinsan za'ayi dinner tace aa ni banason dinner yace saboda mai sweety? tace just! yace tohm shikenan maikeki so ayi tace bakomai kamu Kawai za'ayi da yini yace tohm shikenan nawane zai i'sheki tayi murmushi sai da safe yace au korata akeyi tace aa yace tohm............
Tayi alwala tare dayin adduar kwanciya bacci takwanta, da safe suka shirya sukatafi kasuwa inda sukasiyo kaya head da takalma akasuwa sun gama siyayyar zasu fito sukatarar dawani alhaji yana marin wani Almajiri da sauri FAIROUZAH taji takwace almajirin daga hannun alhaji takallisa ido ciki da kwalla takallisa Wai mai i'sah ku masu kudi bakuda imani kun maida talakawa sai kace akuyoyi haba ko akuyoyi baikamata ku wulakantasu ba ballantana Dan adam mai kuka dauki kanku kusanifa................
Bawayon kune yabakuba aa ubangijine yabaku Kuma mu talakawa ba kaskantu baniba kusane fa akwai mutuwa kuma babu Wanda zai dawwama Kuma babu wanda yasan lokacin dazata zo gareshi kuma tafi karfin kuwa, mai i'sah bazaku hankalta ba kusan cewa duniya ba matabbaciya bace, kudin dakuki takama dashi kusane babu mai tafiya dashi halinka shi zaibika, toh mai Isa bazakuyi amfani da wannan arzuki naku ku amfanar da alumma kuyi sadaka kubada zakka kuciyar da muskinai kutaimaka wa nakasa daku, amma ina bazaku iyaba?FAIROUZAH cikin baccin rai tace kanena anshi kadinga hakuri komai zai zama tahiri kai kuma inkaga dama.......................urs Nana duso FAIROUZAH 92/110
[02:15 AM, 29-Apr-16]
by nanadisoo
92
FAIROUZAH
na Nana diso
Takalli tace inkaga dama kachanja halinka domin rayuwa batada tabbas Anas kasa cewa komai yayi duk isarsa da takama yau shine yayi Shiru, fiddausi tace danallah kitawo mutafi tace kinga babu inda zani aci inaganin ana wulakanta talakawa Kuma natafi haba fiddausi sai kace wata mara imani takalli anas tace nibanson awulakanta dan adam yadda allah bai wulakanta kuba yabarku cikin wadata to baku isah ku wulakanta nakasa dakunba...........
Kukasance masu adalci, tausayi, jinkan talawa, tausayawa marasa shi, da taimakon
al'umma, Anas k
Yatako kusa daitah yace kiyi hakuri nagode da tunatarwar dakikaye mun kuma zanyi amfani dashi Kuma zansanar dawasu tace bakomai tadauki kudi ajakarta tabawa yaron yayimata godeya tace bakomai, suka dauki hanya suna hawa mota fiddausi tace FAIROUZAH ina mamakin ki wallahi dube yadda yaya abubakar ya wulakanta ki, FAIROUZAH tayi saurin dakatar daita nifa indai akan talakawa ne zanyi iya kokarina, fiddausi cikin Zuciyarta tace Allah sarki yaya abubakar yanacan yana wahalar dakansa yarinyar dabata damuda dashiba, ki uwar tunani saukko anzo suka shiga gida sunashiga suka tarar da umma tana Aiki tayi musu sannu dazuwa tasamusu albarka FAIROUZAH tahuce bandaki, fiddausi tana shiga daki ta kira hajiata suka gaisa fiddausi tace yasu baba da Ahmad tace sunanan kalau tace aigaishesu,hajiyata nabarki da aiki kiyi hakuri nakusa dawowa hajia abun yadaure mata kai yauwa fiddausi ki magana irin wannan? Hajiya tace bakomai aichanma gidane yauwa hajiata kinsan ba nason ranki yabace Bari naje zamuyi hajia tace toh fiddausi tayi saurin cewa hajia bakimun addua ba tace Allah yayimike albarka fiddausi tace ameen hajiata.....................
Fu'ad yace Wai Abubakar maike damunka dube yadda kakoma duk ka kanjame, kasaka tunanin abubuwa aranka tunda kazo kakasa aikinyi haba Abubakar a beg please tell me what wrong? ? ko kulashi Abubakar baiyiba yatashi zaije yayi alwala sai dayakai gurin hanyar bandakin sai yawadi, fu'ad yajiyo zaiyi magana yaji mutum yawadi cikin hanzari yadaukeshi yasa amota sukatafi emergency, likitoci sukayi kansan Dr.hoengjen yakalli fu'ad yace mai yasa kuka barshi yana wannan tunanin and yanada ciwon zuciya, yanzu baisan waye akansa ba so please tll his parent, fu'ad yakerawo baba yagayamai yace zai biyo flight by tomorrow fu'ad yace baba Abubakar yana bukatar addua baba yace toh za'ayi tunda baba yakashi wayar yafara zageyi adakinsa mai yaron nan yarasa kudi, ilimi, kyau, tarbiya Amma yake wahalar dakansa?? Kusan kwanansa 3 sannan yafarfado yana farfadowa yace FAIROUZAH yakalli fu'ad kardai kucimun andaura, itace rayuwata itace komaina kowa yatsaya yana kallonsa, kwanansa 12 aka sallamesa alhmdlhi jiki ba laifi sa idai babu kwari fu'ad yace Abubakar wacece FAIROUZAH yakallisa yace watace yacigaba da karatunsa....................
Umma tace anshi FAIROUZAH zogale ne danyi na markada Miki karkisaka sukari kisaka madara kisa wannan kuma kankanace na yanka itama kisa mata madara, taci toh Umma Kamal yabugo yace matas tace tukanna inafata kina lpya meelat tadamu taganki fa, lpylou aita kusa tadinga ganina kullum yayi murmushi kiyimun addua gobe zamuje kauyen su dad tace tohm Allah yakiyaye ku yace ameen haka sukasha hirarsu, fiddausi tabugawa baba yagaya mata halin da Abubakar yake ciki dan ta tayashi da addua, take gayawa su Umma ta lura Kamar FAIROUZAH Bata damuba Amma tashari tare da jin tausayin dan uwanta..........
Zainab taga magani yake ci tarasa yadda zatayi gashi ankusa kawo amarya bashiri takerawo kawarta murja, cikin mintu 50 murja ta dira a gidan zainab, zainab tace inacikin tashin hankali murja ina neman taimakonki kishiya za'aimun murja takalli palour dinta murja tace danallah kalli palour ki dubike haba zainab kinyi karatufa harkina aiki but look at how dirty your house is????? Sai kace ba maceba nafarko kiyi hakuri kisan cewa allah yahallarta mata hudu, na biyu yanzu ke sai ance kigyara jikinki? kikula daminjinki , kirike mutuncinki, kamun kai nutsuwa duk kidaina tace tohm nagode murja tayimata sallama tafita....................urs Nana diso 93
Zainab tace Murja tafara hauka bataji abunda nace mata ba ne kishiya!!! Tayi tsaki tahau sama tana hawa taga meelat tana karatu, tace meelat yau kice kike karatun alkur'ani meelat tace eh momy inaso nadawo kamar sabuwar momyta dan taiya karatu, Zainab tace kema munafukar zaki zama ne akan wannan new momyn take sai na karyaki, meelat tace momy new momy bata fada kuma bata fadar magana Mara kyau Zainab ta daga hannu tawanka mata mari Har guda biyu, kamal yashigo dakin yaga Zainab sai huce takeyi tanayiwa meelat kashide, Kamal yace yanzu ke ko kunya baki jiba, da yarinya yar 7 years kike fada Wai Zainab wannan wane irin zalunci ne?? Kisane fa 'ya'ya suna da haqqoqi a kan iyayensu,dan haka karki kara dukar min 'ya tawo muje meelat yakama hannun ta sukabar dakin, yana shiga yakirawo mata FAIROUZAH suka gaisa ahaka har bacci yakwashita, yayi alwala yayi nafila yanata adduoinsa har 2 sannan yayi adduar kwanciya bacci yakwanta...................
Dasassafe yatashi yadafa indomie yayi wanka, farouk yace mai Yana gate yafito, ya leka dakin Zainab tanata bacci yatashita, tafarka tana tsaki lpya katashine yace yanzu zantafi kauyen demuorter tace to maizan Maka yace addua man tace inkun mutu Allah yajikan ku baici komai ba yafita, farouk yace walhi kana shanyane haba, alokacin yakirawo FAIROUZAH tayimai addu'a Allah yakaisu lpya tace mai karsu mata suyi adduar tafiya yace karki damu zamuyi, suna cikin tafiya yaga wane store yayi siyayya aciki sosai harda kayayyaki, takalma, farouk yace hmm a kan talaka kaki wannan abun kodayaki matar dazaka aure ai talakawan ne, kamal yace ka iya bakinka idiot,basune suka isaba sai gurin 7:30, suna zuwa Garin mutane akaza gayesu anata kallonsu, farouk yace kalli matsalar talaka haka suka Shiga gidan suka gaida Inna tace yau kuma kune agarin talakawa, kamal yasosa kiya a a inna munata niyar muzo Allah ne baiyeba, tace uban naku wato yadaina zuwa shima, bazan yimai bakiba Amma addu'a zanta gayamai har Allah yashiryeshi, suna zaune wata bafulatanar yarinya tashigo tunda ta shigo farouk yake kallonta, tace ina kwana inna tace lahiya lou daman gwaggo nace tace kibata garin dawa mudu daya, inna tace gashi chan ibar muku yadda zai isheku, tace inna mungode totai, budar bakin inna Sai cewa tayi ga jikokina daga burni baki gaishe su ba, Maryam tace inna kiyi hakuri kinsan su yanburni basusan talakawa karna gaishesu ne su wulakantane, inna tace ai basu isaba, maryam tace toh sannunku tafita,Kamal yadake farouk kai lapia kake kallonta, yace kai dai Bari kawai, wato Kamal kasan wane Abu yawancin 'ya'yan talakawa sunada hankali ga nutsuwa dubi Maryam dinnan datafita kokulamu bataiba da'ya'yan manyane Sai tagyara murya ma zata gaidamu har number Sai ta ansa, Kamal yace kaidai kasane inna aina zamu kwanta tace ga bukka chan kuje kukwanta haka suka mike, tunda suka kwanta farouk yakasa bacci bafulatana Maryam yake tunani, kaddai nafada son diyar talaka? Haka yakwana Yana tunaninta.......................
Fairouzah tace fiddausi kiye sauri zanje makaranta fa, ba'afi mintina goma ba fiddausi suna zuwa makaranta malamai maza da Mata sun hallara kowa wa'azi sukeyi mata tare da fatan Allah yazaunar dasu lpya akabata kyaututtuka, tayi musu godiya suka tawo hanya fiddausi tace gaskiya FAIROUZAH kina burgeni komai nake anutse ga fadin gaskiya FAIROUZAH tayi murmushi tace ba na burgeki ba kema kiburge kanki suna isa tayi wanka sukaci abinci, fiddausi tace FAIROUZAH mai isa ke bakya shaye shayin magunguna ne? budar bakin FAIROUZAH sai cewa tayi...........................urs nana diso 94
Budar bakin FAIROUZAH Sai cewa tayi ina shan wayanda suka dace kuma suka chan chanta nasha, fiddausi tayi murmushi, anty nae'ma tazo aka fara gyaran jiki abu kamar wasa FAIROUZAH tachanja takara wani kyau, Kinga FAIROUZAH Gobe kamu yakamata ace muntafi kunshi yanzu, gaskiya kibare muci abinci sai mutafi, umma tace ai kar ku makara kuma,kibansan irin kiba sai kace ba amarya ba suka saka dariya..............
FAIROUZAH tace tohm umma cikin gaggawa suka shirya suka tafi , suna zuwa bilkisu tace haba amarya inata jiranku tayi murmushi aigamu mun iso ko? Firdausi tace fara mata haka aka fara yimata janlalle abunka da maicin lalle kafar sunyi marun abun sha'awa, fiddausi tace uhum ai kin kwashe kyan, bilkisu tace aikuwa wayar fiddausi tafara ringing tana dauka taga abubakar ne tadauka tace yaya yajiki yace dasauki tace please bro kacireta aranka Allah zaibaka wacce tafita kaduba kaga soon zaa dauramata aure , yace you can't understand fiddausi wallahi kullum sai nayi addu'a akanta but kullum sonta Kara shigata yake, fiddausi tace subhnallahi yaya ka karadai hakuri kakuma fidda ita aranta, yace ke kanki dakike zaune daita kinchanja dubi yadda kike magana tace hmm yaya kenan Allah yahadaka da wacce tafita please karkisa ciwona yatashi sai anjima, fiddausi tanajin haka tasan ba shida lpya tace Allah yatabbatar muku da alheri yace ko kefa tayi dariya to sai anjema okay yakatse wayar.......................
FAIROUZAH taga fiddausi tana hawaye tace lpay jikin abubakar dinne, fiddausi tace Ai da jikine da sauki wata yarinya yakeso kuma kwannan za'a daura auren ta, subhnallahi cewar FAIROUZAH yaudarar sa tayi, fiddausi tace a a Bama tasan yana sonta, FAIROUZAH tace Allah sarki sai yayi hakuri Allah yabashi wacce tafita, fiddausi cikin zuciyarta tace lallai ne yaya abubakar Yana halin taimako yana cikin wahala domin kuwa FAIROUZAH bata damu dashiba, FAIROUZAH tace yakikaye shiru tunanin mai kikeyi fiddausi tace bakomai, basubar gidan su bilkisu mai kunshi ba sai 4:00 daga nan suka zarce saloon akafara yiwa FAIROUZAH sannan akayiwa fiddausi su basu suka koma gidaba sai karfe 7:00, suna zuwa sukatarar dasu umma apalour sukayi sallama Abba yace kunje kunyi zaman ku, fiddausi tace ai mun biya saloon ne, Abba yace au yauwa FAIROUZAH tace naam Abba yace Gobe idan Allah yakaimu kamu banason akai dare anayi duk inda 6 take kutabbatar antashi ne bakowa bane ne talakane mai wadatar zuci tace to abba inshaa Allah..................
Umma tace gawayarki nan kamal yanata kira sukashiga daki sukayi sallah taji wayanta Na ringing tadauka taga tayi sallama tsinkayar muryar kamal tayi yanata fada wani irin abune wannan nayita kiranki kinaji haba ne wallahi abun yafara isata kenan dan kinga ina sonki tunda yafara bataci mai ba saije tayi ya matsalar Dan talaka kenan idan yasamu guri sai cikin masifa ta katseshi nibanason wulakanci da cin mutunci kana wane zancin talaka kukana tunanin da kudin ake haihuwar mutum takatse wayar yadinga Kira take dauka yakalli wayarsa yace wallahi inasonki FAIROUZAH son bana wasa ba..................urs Nana diso 95
Kamal yakalli wayarsa yace ina sonki FAIROUZAH yayi murmushi, bashiri yashiga text message yafara rubuta mata kalamai kamar kamar haka: Ya gangariyar madarar zumar da bata da
gauraye, ya tauraruwa a cikin jinsin taurari
mai haske zuciyar masoyinta.
Idona ya bude ya ga haske irin na walkiya
don ya gan ki. Ziciyata na shan lawgadar
zuma da madarar kauna
Idon basira lafazin rayuwata
Alfijir na quana ya keto,
tsuntsayen soyayya
sun tashi su na yayo a sararin samaniyar
zuciyata, tana ganin text din takashi wayarta.............
Fiddausi tace gaskiya abunda kikeyi FAIROUZAH baya da cewa kisane fa aure zakiyi kuma karkashin wane zaki zauna dole sai kinyi hakuri, ke kike sanar dawasu bai kamata ace kinayin haka ba? FAIROUZAH tace fiddausi shashanci kike fada bakisan darajar talakawa ba kintashi acikin kudi wadata da kwanciyar hankali, bakisan halin da nakasa dake suke ba, kin taba tunanin kiyi sadaka ita sadaka tana tunkude maka bala'o'i da cututtuka a
nan duniya sannan ta ije maka wuta a ranar lahira."Sadaka da
kyautatawa jama'a wani muhimmin lamari ne mai shafar rayuwar
al'umma baki daya...............
Dan haka kidaina ganin laifina kuma ki daina yimun fahimta ajuyi, fiddausi tace naji Allah yasawake, ne sai da safenki, FAIROUZAH tace kitashi kidaure kiye alwala, fiddausi tace ke kyaleni sanyi akeyi, FAIROUZAH tace lallai ne dama ba'agani mai ibada sai a lokacin Sanyi, An karvo daga Abu Hurairata – Allah ya yarda da shi – ya
ce, Manzon Allah ( ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ) ya ce, “Ba zan nuna
muku abin da Allah yake goge zunubi da shi ba, kuma yake xaga
daraja da shi ba?” sai suka ce, “Nuna mana ya Manzon Allah” Sai
Manzon Allah ya ce, “Kyautata alwala a lokacin da ake qi (kamar
lokacin sanyi) [Lokacin da ba a so shi ne lokacin da alwala take yi
wa mutum wahala, saboda sanyi da makamancinsa], da yawan taku
zuwa masallaci, da jiran salla bayan an yi wata sallar, wannan kuwa
shi ne ribauta” [Muslim ne ya rawaito shi], fiddausi tace naji nakuma gode tatashi tashiga toilet tadaura alwala ta kwanta.................
Su Kamal da farouk sunfito suna zaga kauye sunata hira farouk yace gobe da sassafe zamu tafi kakira Dj yazo Kamal yace alkawari ne ai zamu tashi suna cikin hira sukaga maryam tazo zata huce ta gansu, farouk yace kamar maryam tace lah sannun ku kuna lpya sukace lpylou suna cikin yin magana sukaga wane dan kauyen yaro yatsaya, maryam tace yanzu nakeson nazo gurinka,yace ai gidan naku zanji, mahadu chan tace ho sai na taho, farouk yace wanene kuma wannan maryam tace taurayina ne, kamal yakwashe da dariya tayi tafiyar ta, farouk yajiyo da masifarsa mayi haka kamal zaka yimata dariya kamal yakara fashewa dariya banfa gani makaba kaddai....................urs Nana diso 96
Farouk bangani Maka bafa kaddai wannan yar qauyen kakeso?? Farouk yakalli Kamal yace oho maka kai kasane yatafi yabar kamal yana dariya, suka huce zuwa gida, suna shiga inna tace ga abincin ku nan kudauka kuce Farouk yace wannan sumintin dakika tukamana kuma fa, danallah kamal kalli wani tuwo shiba shudiba shiba ba'ki ba, inna tace ja'irain da ubanka ma dashi yagirma Amma yanzu tafashi da kuka baya zuwa yana dubani sai shekara shekara bazan kamal yace kiyi hakuri inna,farouk yace nidai bazanciba, inna tace kamutu da yaunwa, kuma karka manta kowa ba ahaifarsa da azzuki a Dunia yake samun sa kuma yake barinsa, farouk yashiga yar bukka ya kwanta kamal yazauna suka sha hira da inna tace yanzu gobe zaku tafi ina maka fatan Allah yabaku zaman lpyia kai da matarka yace ameen inna sai da safe, yana shiga yaga farouk sai juye yakeyi yakasa bacci kamal yayi mai sai da safe ya kwanta, farouk yafito tsakar gida tunanin Maryam duk ya hanashi sukune , yunwa tadami shi bashiri yalallaba yadakko tuwo yafarace..................
Zainab takasa zama musamman ma dataji saura kwana uku adaura auran FAIROUZAH da kamal duk hankalin ta yatashi takira na Na'ima, tana zuwa zainab tagaya mata abunda ke faruwa Na'ima tabata shawara da tayi hakuri, Kuma tace mata Ki aikatar da Hadisin nan mai albarka wanda yayi bayanin cewa
imanin ko wane Musulmi baya cika sai ya so ma danuwanshi abinda
yake so ga kanshi, Kuma Ki toshe kunnuwanki daga duk wasu surutan mutane game da
mijinki, kidinga tsaftace jikin Ki, kikuma faranta wa mijinki, Ki iya girke Ki dage da yin ibada indai kinayin haka wallahi babu abunda zai damike sai walwala da farinciki, zainab tace dallah jaka yimun shiru in banda dabbance dahauka ban kiraki kiyimun wannan shirman ba am telling you kishiya bawai nagaya miki dankiyi mun shirme ba nagaya miki ne dan kira kane gurin sabon boka, Na'ima tace dakata zainab ni banayin irin wayannan shirkar tafita daga gidan cikin masifa....................
Yau asabar Yau za'afara bikin FAIROUZAH!!! Mutane sun cika agidan su, yan kano sun iso, hajiya ta tawo daga Abuja anata hira wayarta tafara ringing tana dauka taga hamza ne abokin abubakar sai da suka gaisa yace hajia dama jikin abubakar ne....nanadiso 97
Hajia dama jikin abubakar ne yayi tsanani shine nakira nagaya miki nakira baba ban same shiba, cikin tashin hankali tace hamza mai kidamunsa yanzu kuna ina kagayamun cikin rudewa take magana, Hajia kikwantar da hankalin ki jikinsa dasauki kuma muna asibiti ankwantar dashi Hajia tace hamza kaima doctor din wayar inason magana dashi, hamza yakaiwa doctor waya suka fara magana da hajia cikin turanci, tatambayi shi maike damun 'danta dr yace gaskiya zuciyarsa tana gab dabugawa, kuma ga tunani dake damunsa yakamata kubashi abunda yakeso, Hajia tace to ai bansan maiyakeso ba, Dr yace karki damu kibar komai ahannu na tace okay dr nagode sai nakira, takashi wayar ta zabga tagumi, umma tace Hajia lpya kuwa hajia tasaka kuka abubakar ba lpya nayi nayi yadawo yake, umma tace kikwantar da hankalin ki zaije sauki haka dai ta lallabeta, su fiddausi da FAIROUZAH suka shigo umma take gayamu su FAIROUZAH tace allah yasawake tayi wucewar ta daki fiddausi tayi shiru tashiga toilet tafi awa 1 aciki FAIROUZAH tace fiddausi maike damunki Dan Allah kigaya mun, fiddausi tajiyo afusace tace kice sila FAIROUZAH kisane k'iyayya yakan zama so, FAIROUZAH tace mai kike nufi tayi banza daita tafita palour cikin mutane suna hira.....................
Dasassafe su kamal suka baro kauye, tunda suka tawo farouk yadamu basuyi sallama da maryam ba kamal yace anya farouk baka wad'a rijiyaba, farouk yace no kawai dai haduwar jini ce, kamal yace dakuma yar talaka a fusace farouk yace ba mutane baniba aka cema kamal yace wonderful naji dadin abun nan Allah kinanan da bayarda bayayi da bawansa,har suka e'sah garin kaduna bawanda yakara magana, suna shiga cikin gidan kamal yakalli farouk yace kakira toilor dinnan yakawo mana kayan mu, farouk yace haba ango irin wannan zumudi, suna shiga gidan suka tarar da baba, kamal yace sannu dazuwa baba hajia tace banda abunku aikune dasannu ko wanka basuyiba sukace abunci baba yakalli farouk yace yanaga kayi baki, farouk yace badole ba innarka tana durka min wane bakin tuwo,budar bakin kamal sai cewa yayi gaskiya abunda kakiye baba bai can cantaba mahaifiyarka ace sai shekara shekara kake zuwa gurinta umma tace gayamasa dai, baba yace kaji shasha sha dama haushinka nakeji kaji ka auro yar talakawa, kai farouk katsaya kazabe yar gidan masu kudi kaji kamal yatashi yace ai duk dayane talaka dai mai kudin kuma kabarin mu daya kuma Allah dayane yayimu yashiga daki. .................
Zainab tana zaune ita da kannanta hidaya da nafeesa tabasu kudi su siyo mata English wears, tayi murmushin mugunta ai zannuna mata tayi karanba
nin auran kamal, uwan nan uban hips din Nawa dasu zan fitine su hidaya tace hooo antyn mu kikwantar da hankalin zamu koyamata hankali, meelat tashigo tace momy yau sabuwar mom zatazo kikaine naye mata siyayya? Zainab tace new mom din uwarki dallah matsa kona karyake....................
Karfe 4 daidai akafara yiwa FAIROUZAH kwalliya fiddausi tace ashe dai yau za'a rikirkita kamal sukasa dariya.......................urs Nana diso 98
Mutane ancika a Moures events centre kowa yayi kyau, inda akaye decoration din gurin da silver and light pink, kuwa yana jiran amarya tashigo, kamal yakira fiddausi yace suna ina gasunan sun tawo tace suna gurin kwalliya na deexou number 6 nu'uman road yace tohm ga sunan cikin mintinan da baifi ashirin ba suka isah gurin Fairouzah tafito cikin kunya, even her enemy's sai sunce tayi kyau farouk kuwa kasa sukune yayi yakara kallonta aransa yace wazaice wannan yar talaka ce? Dasauri kamal yafito zai hugging dinta tayi sauri taja da baya tace subhnlhi maye haka, kamal afusace yace wai mai isah kike tauyi mun hakkina ne, yayi tsaki yashige mota fiddausi tashiga gaba FAIROUZAH tabude baya tashiga......................
Tunda kamal yashiga mota kokallanta bai karayiba, takallishi yafi sau nawa amma kokallonta baiyiba ana isa wurin zasu shiga hall din yariko Hannunta tayi saurin fincikewa, farouk yace Fairouzah mayi haka karki kwafsa mana ko kallansu batayiba, fiddausi tace kutafi haka suna shiga hall din masu camera da video suka fara kuga yagansu sai yace mashaa allah akakira abokin angon yafadi tarihin ango yana gamawa aka kira aminiyar amarya tayi sallama tafara bayani tana fadar halayar amarya, amare suka taso aka dinga hotona basubar gurin ba sai karfe shida..........
Suna isah gida FAIROUZAH tabude mota zatafita kamal yariko hannunta tafusge yace wai maike damunki FAIROUZAH nifa mijinkine inada right din da zanyi duk yadda nakeso daki, tace kabari kamallaki tukun tafita a motar tana shiga tashige daki fiddausi tashigo tana masifa haba Fairouzah abunda kikeyi bakya kautawa kin batama na komai kinkore dj kokula fiddausi bataiba taji tayi alwala tawanke kwalliyarta tayi sallah, fiddausi tace kin maidani mahaukaciya ina magana kinyimun banza, FAIROUZAH tace mai kikeso nacemiki , fiddausi tayi shiru takira abubakar kusan kira 5 sannan yadauka cikin sanyin murya yayi sallama, tace yaya abubakar inayini? Sai da kirjin FAIROUZAH yabuga tarasa gani kanta a duk lokacin da aka ambace sunan abubakar sai kirjinta yabuga....................
Fiddausi takara yimai magana, Abubakar yace lpylou tace yajikin naka yace dasauki tadinga jansa da hira dakyar yake magana, FAIROUZAH taga yakamata tayimai yajiki cikin sanyin murya tace fiddausi bani wayar nayi mai yajiki, fiddausi tamika mata, FAIROUZAH tayi sallama ya amsa tace yaya ina yini yajiki yayi shiru yadda take magana yaji muryarta har cikin jikinta yayi shiru yakashi wayar tatashi tafita palour gurin hajiar kano tagaishita hajia tadinga yimata nasi'a.....................
Kamal yakasa bacci sai juyi yakeyi ya matsu gobe tayi akai mai matarsa domin yana bukatarta ta sosai..............urs nana diso 99
Yau lahadi yau yakasance dauren auren FAIROUZAH dangi antaru gida yacika da mutane, FAIROUZAH ta shiga tayi wanka, tana fitowa tasaka light blue din shadda da aikin silver stone, tayi kyau sosai, fiddausi ma tasha shaddarta kawayenta da yanuwa Duk suna zaune anata hira, kamal yasa farar shadda tasha aiki yayi kyau kowa yahallara a masallaci, karfe goma da rabi aka daura auren FAIROUZAH da KAMAL Akan sadaki dubu dare da hamsin, su kamal da abokanan sa suka huce gidan su FAIROUZAH suka gaisa da iyaye da kakanne akafara hotona, mai hoton taci kutsaya nayimuku kubiyo, kamal yariko hannunta bataci komai,aikuwa sai ya rungumota yakallita yayi murmushi itama takallishi takau dakanta, mai hoto tace FAIROUZAH itama tarungume kamal, uffan batace ba sai kokarin kwace kanta datakeyi, kamal daya lura dahaka yarada mata akunnanta ko ta tsaya ko ya kissing dinta agaban mutane, bashire tatsaya akagama hotonan su kamal sukatafi, suna cin abinci kawayenta sukace su FAIROUZAH anzama amarya wannan dai tauren kannaki sai ki ajiye, fati tace amarya zatasha bann FAIROUZAH tace banason iskanci malamai suka sa dariya tatashi tafita daga dakin................................. ♧ ♧♧♧♧ Tana fita daga dakin tashiga dakin umma, umma tace yanzu nakeso nakiraki abunda zance miki konaci nasihar da zan danyimiki itace:-Ki sani zaki
shiga cikin ni'ima ta biyu arayuwa'' bayan rayuwa
qarqashin mahaifa,ki qudurta aure ni'ima ne ga kuma rigane wanda yafi
kowani riga daraja tsakanin namiji da mace, kisa ran aure shine hanya daya tilo wanda zaisa ki
kasamce uwa tagari kuma mabudin gidan aljanna ga
mijinta da zuri'ar da za'a samu nan gaba.
"Yaku amare ku zamo masana ilimin addini da
aikatashi a gidan aurenku… Allah ya albarka yasa ku zamo mata nagari a gidajen
aurenku, hajiya tace ameen umma, Allah dai yabada zaman lpya duk sukace ameen..................... ♧♧♧♧♧ karfe biyu tashirya kowa yashirya saikuka takeyi manyan motoci nadaukar amarya sunzo tana kuka umma tana mata fada, kuka kamar mai sai da hajiya tarike hannunta, motoci 10 akayi aka huce gidan hajiyar su kamal suna shiga aka karbesu da fara'a hajiya takamo hannun FAIROUZAH tashiga da'ita daki tazaunar daita akan gado, tace 'yata kikwantar da hankalinki zan daukike kamar yata kuma kiye hakuri da kishiyarki,Idan za ki shigo gidan mai mata ya kamata ta lura da kyau kuma ta yi hakuri;
domin su maza akwai su da tsananta doki, don haka kada ta dauka wannan dokin zai dore,
domin in ta yi haka, bayan dokin ya wuce sai ta samu matsala, Allah yayimiki albarka tashi muje, aka kama hanya sai Abuja..................urs nana diso 100
Basu i'sah Abuja ba sai karfe 6 kowa yagaji gashi ba'a tsaya a hanya ba , suna shiga wane tafkiken gida ne ana Bude gate din part biyu suka gane, suka fito daga mota suka shiga part din FAIROUZAH mashaa allah gida yayi kyau makiken palour ne guda biyu sai dakuna 5 da kitchen da bandaki, kowa sai yabawa yakeyi, kowa adduar zaman lpya yakeyi, wata tsuwowa tace dama FAIROUZAH mai taimakon mutane, itama allah yataimaki ta dubi wane makekin gida mashaa allah allah yatsari sharrin mutum da aljan kowa yace ameen, suka yi sallah, ba'a jimaba aka kawo musu abinci sukace suka koshi karfe goma kowa yaje yakwanta, fiddausi fatima da FAIROUZAH suna kan gado suna ta hira, fatima tace zamuyi missing malamar mu, za muyi missing fadakarwar ki, fiddausi ke dai bari fatima allah yasa kamal yayarda tayi musabakar fati tace ameen, FAIROUZAH tace ni kun ishine wallahi, fatima tace bari naji kitchen na markada miki zogalanki kuma karmuje babu madara, fiddausi tace ai gata natawo da'ita tana bag dina, fatima tatafi kitchen, FAIROUZAH tatashi tashiga toilet tayi alwala tayi sallah tafara karatun alkurani sai datayi izu uku zai tarufi alqurani, cikin mintina dabasu fi 5 ba wayanta yafara ringing tadauka tayi sallama kamal ya amsa yace matas tace naam yace au baza kice mijin naba tace daka samu na amsa maka, yanzu fa kinzama amaryata danallah kifada konaji dadi tace a'a bazan fada, yace dan Allah sweetie, zan fa yimike kuka, tace 'a'a fatima tace anshi fairouza nagama , FAIROUZAH tace banasha fatima kisha kiriker kita mana kamal, kamal yace yauwa fati, matas ki ansa kisha FAIROUZAH tace na ansa ai, yauwa matas kikara jikamun kanki tace hmm yace gobe da sassafe zantawo, wallahi ina bukatar mata ta akusa dani, FAIROUZAH tace ga anty zainab nan yace FAIROUZAH u can't understand yadda nake sonki wallahi duk motsina kinaki gani naso ace yau kina kusa dani na rungumeki sai yadda nayi dake tace sai dasafe takashe wayar yakalle wayarsa yayi dariya tare da cewa inasonki FAIROUZAH...................
Hajiya takirawo abubakar awaya yagaisheta tace yajikin Naka yace dasauki tace kadinga yawan karanta alqurani da sauraran sa zuciyarka zatayi sanyi, kuma kagaya mun irin kallar matar dakakeso zan naimar maka, yace nifa hajiya ba yanzuba tace haba abubakar dina inbakayi aure yanzu ba yaushe zakayi? yace in lokaci yayi zanyi, tace mungama biki yau akakai FAIROUZAH, jiyaye hawaye nabin fuskarsa, kasa bada amsa yayi yakashe wayar, cikin mintina dabasu fi 30 ba yaji zazzabe yana neman rufisa yadauki maganin sa yasha amma abu sai yadawo sabo duk motsensa FAIROUZAH da lokacin datake mai magana yake tunowa, takaicen sa tazama matar wane, yakira Doctor ba'adadi ba yazo yace abubakar kadaina yawan tunani if not ciwon zuciya zai kamaka, nasan kai musulmi ne so kayita addua allah natare dake but wannan tunanin ba inda zai kaika so be patient please...................
Da Asuba FAIROUZAH Tatashi Kowa Yayi sallah, suka yi wanka hajiya ta aiko musu da breakfast, karfe 9 kamal yakira FAIROUZAH awaya yace matas ina fata kintashi lpya, yara shina akusa dake, tace duk lpya, yanzu natawo around 2 nakaraso inshaa allahu tace Allah yakeyayi yace ameen matas love you so much yayimata kiss ta waya, takashi tayi murmushi, fiddausi tace haba FAIROUZAH when zaki waye abeg kidaina haka if he show you love, abeg show him to, FAIROUZAH tace bazaki ganiba wannan lokacin yakamata nanuna mai kunyata tahaka zai kara sona, fiddausi tayi dariya tace ai dama nasan kinsan komai FAIROUZAH tace hmm, yan rakiyar amarya sun shirya zasu koma kaduna, suka yi ban kwana da fatima harda kukan su, haka suka tafi, yarage daga ita sai fiddausi sunata hirarsu kamal yakirata awaya yace matas na kusa karaso wa sai kishirya tarbar dazakiyi mun kinsan......................urs nana diso
101
Kishirya tarbar dazakiyi mun kinsan ne babu abunda nafiso irin nadawo daga unguwa kokuma nadawo daga office matata tatawo dagudu tayi hugging dina tabani lafiyayyen kiss, oh may God! daga nan tagama dani fa, sayadda tayi dani, FAIROUZAH tace yayi kyau sai kadawo, fiddausi tace ni fa yanzun nan zantafi gida fa kar angonki yadawo ke manta dani, FAIROUZAH ta kyalkyale da dariya yaza ayi namanta daki haba yar uwa tashi muji nadora girke dan nafi sauri, tohm suka shiga kitchen suna ta hira har suka gama, ta markada zogale da madara ta zuba zuma ta shanyi, fiddausi tace a dai sassauta kar a haukata kamal, suna cikin hira ta cewa fiddausi bari taji tayi wanka, cikin 1 hour FAIROUZAH tayi wanka tasaka wata doguwar riga ta kama jikinta, batayi wane makeup powder tasaka sai lipstick sai wane shaidanin turare, fiddausi tasaka ihu kut kinganki kuwa gaskiya dole kidinga saka hijjabi, hahaha look at ur hips........................
Zainab tana zaune sai zancin zuciya take tayi yadda zata fitar da FAIROUZAH daga gidan nan ta asiri da wulakance, sai ta mallaki kamal koda zata hau kandutse tayi wata muguwar shewa, cikin kankanin lokaci tajawo wayarta takira bilkisu kawarta, bilkisu tace ya'akayi zainab naga yau kinga dama kin kirane awaya, zainab shawara nakeso kibani kinsan kishiyata ta tare, bilkisu tace hmm nafarko dai kidinga tsafta kitson kunshi, kidinga ladabi ga mijinki yakasance English wears yanzu sune kayanki, domin yakara rikerki cewa daki, zainab tace yauwa tawan nagode tatashi tasaka riga da wando.............
Fiddausi taji wayanta yafara ringing tadauka tayi sallama hajiya tace bazaki dawo baniba kinji kizauna agida sai kace kice amaryar , tace hajiya ganinan tawo wa, fiddausi tadauki jakarta tace na tafi fairouza a dinga hakuri, please kifita haka in kamal yadawo, tace toh fiddausi kigaida min hajiya da Ahmad tace zasuji, tana zaune akan kujera taji wayanta na ringing tana dauka kamal yace yana gate tazo tadauki bag dinsa, kafin taji zainab ta tawo dagudu ta rungume kamal tayimai kiss FAIROUZAH ta juya zata koma part dinta yakamal yakallita tun daga sama har kasa baisan lokacin da bag dinsa yawadi ba yadda hips dinta..................urs nana diso
102
Yakalle yadda hips dinta ki juyawa,Zainab hankalinta yatashi dama haka FAIROUZAH take nazata wata ballagaza ya auro, FAIROUZAH talura sai kallonta sukeyi ta cigaba da tafiyarta zata koma part dinta, kamal yace matas bazaki zo kitare niba? ko juyowa batayiba tace ai matarka ta yimaka, zainab tawani shige jikinsa tace sweetie koda aka kawo ta batazo tagaida niba kodayaki 'ya'yan talakawa Basu da tarbiya, sai da kan FAIROUZAH yajuya saboda abunda zainab tace Amma batace uffan ba, kamal yace matas shige muji part dina tayi shiru, tace bari naji nadakko hijjabi na, kamal yace ahaka nakeso muji, ta marairaice kaga fa yan aiki a gidan, kuma duk maza, kamal yasan halinta da kafiya, yaji ya rungumota ta baya, yace muji to ta sunkuyar da kanta yayi murmushi , zainab sai kallonta takeyi, yazaunar da'ita akusa dashi, zainab tayi saurin cewa ya hanya, ya akabaro su hajiyar mu yace lapia, yakallita cikin fushi yace kin wane sunkuyar dakanki, kiyi magana naji dadi, tace bacci nakeji sai da safe, har tamike yariko hannunta yaci anan zaki kwana tace to ai ban dakko littafai naba yace anjima kya dakko jike hada mun ruwan wanka tatashi tahau sama tahada mai taiyi zamanta, zainab tayi mai sai da safe ta tafi, ya hau sama matas kin hadan tace eh yace toh help me remove my cloth tayi mai banza yayi murmushi zan ciremiki wannan kunyar yashiga wanka..............
Yana shiga bandaki tayi sauri tasakko, takashi mai fitilo, ta huce part din ta, takashi nata fitlo duka tayi alwala, tayi nafila tanayin sallama tafara karatun alkurani cikin Suratul Ankabut, tadinga Raira karatun ta sai 11 tagama,dama tayi alwalarta, Karkade Shimfida sau uku kamar yadda Manzon Allah (saw) yakoya mana, Kwanciya a Bangaren Dama,
sannan takaranta AYATUL KURSIYYU, tare da AMANAR RASULU takaranta Addu'ar Kwanciya Bacci ﺑِﺎﺳْـﻤِﻚَ ﺍﻟﻠّﻬُـﻢَّ ﺃَﻣـﻮﺕُ ﻭَﺃَﺣْـﻴﺎ ,Karanta Qulyaa
Karanta
SUBHANALLAH33,WALHAMDULILLAH 33 WALLAHU AKBAR 33,Qul-Huwa, Falaqi Da Nasi Kafa Uku Uku a Tofa a Tafin Hannaye a Shafa a Jiki. batasan lokacin da bacci yakwashi taba, yana fitowa daga bandaki yaga batanan yadauki wayarsa yakirawota amma bata dauka ba, yace Allah sarki matas har takwanta yayi addu'a yakwanta shima.............
Zainab tunanin FAIROUZAH taketayi dama haka take gaskiya da aiki agabana, gobe zantafi gurin.............urs nana diso 103
Zainab takira abida kawarta awaya tace abida kishirya gobe Zaki rakane gurin shigen, abida tace Mai yasamike hmm kee Ina cikin tashin hankali wato kishiyar da akakawo mun kinganta kuwa, ai dole mutafi gurin boka asan yadda za'ayi da FAIROUZAH yarinya Sai kyau ai dole Maza surikice akanta ga ilimi ga nutsu, ai ne nayi tunanin mahaukaciya ya auro, ashi yar talakawa ya auro yargata, abida tace karki damu boka zai yi maganinta, yauwa nagode sai goben,ahaka bacci yakwashita ko addua batayiba tadinga mugayin mafarkai.............
FAIROUZAH tana tashi tafarka da salatin annabi,tayi zikirin tashi daga bacci ,tayi asuba FAIROUZAH tatashi tayi gyara gidan tagoge koina tadora breakfast, tadura tea tasaka na'an 'a, citta da kanin fari tasaka lipton, kanshi Mai dadi yaciki kitchen, taduba store babu komai gashi babu bread tayi tunanin ko takira hajiya Sai kuma tafasa,tashiga toilet tayi wanka, wata blue and white atampha da siket sun kamata tashirya tasaka turare Mai dadin kanshi.............
Tunda kamal yatashi ko wanka kasayi yayi saiyaga amaryar sa, yasaka jallabiya yasakko daga sama yabude doors din, yahuce part dinta yayi sallama yaji shiru yana shiga daki yatarar daita tana danna waya yayi sallama ta amsa,yazauna akusa daita tasauka tadurkusa tace inakwana? Yace lpya yanzu abunda kikayi mun kin kyauta jiya wato har yanzu banda right akanki kidinga tauyimun hakkina haba FAIROUZAH kiye la'akari da son danaki mike, cikin muryar shagwaba tace to..to..yace to me yarike hannunta yanzu yunwa nakije jike dakko mun breakfast takallisa tace to tatashi cikin nutsuwa tafita, kamal yawane tashi yayi ihu nayi dacen Mata, tashigo da sauri tace lpya naji kana ihu?? yayi dariya tace idan abun farin yasamika kayi addua man kokuma kayiwa annabi salati kokuma kace allahu akbar, yace to, tafita taji kitchen gashi babu bread tatuna tana da bisket abag dinta tadakko tahada mai dashi, takaimai yana kallo ta ta ajiye mai, yace Allah yayi mike albarka tace ameen, zata tashi yarike hannunta zauna musha tare tace takoshi yace bazai yiwuba bansan musu, ni nafasa ci bari nabaki, tace a a nidai kafara ci kar mijina yazauna da yunwa yace toh dakyar tasha kadan, tatashi ta hada mai ruwan wanka, yayi wankan sa yafito yace tazo tashafa mai taki, yasaka kayansa yayi kyau, yazo ya rungumeta zai kissing dinta takwace tabar gurin, yace ni natafi office, tace adawo lpya yace Allah yasa...............
Yashiga part din zainab ko kallonsa batayiba, tazauna da dauren kirji, kamal yace Wai which time Zaki daina kazanta look yadda kikaye sai kace mai aiki kalli kanki saikace daji oh look Wai ahaka kinada master har kina aiki nayardasa Mata kala Kala ne, mtswee taja tsaki kaga malam karkaga kayi amarya zakazo kanayimun ihu akanta, yarinyar ma yar gidan talakawa, yace even Dai yar gidan talakawar ce tafiki ilimi kee komaima, zai fita kinan tace Zanji unguwa yace inna dawo zan kaiki, Kai malam inada motata so aciki nakeson fita, ko kulata baiyiba ya fita................
Fatima takira FAIROUZAH awaya suka sha hira, Fatima tace wata friend dita za'ayiwa aure Please? Mai zan Bata shawara, FAIROUZAH tace bansaniba, Fatima tace haba aminiya , FAIROUZAH tace agaskiya kigaya mata:- lallai
biyayya ga mijinki
shine abunda yafi dacewa dake
matukar ba umarni yayi miki da sa6awa Allah ba. Saboda babu biyayya ga wani mahaluki cikin sa6awa
mahalicci.
Amma in ba haka ba duk abinda ya kamata kiyi masa na kyautatawa kiyi masa,Ki bashi abinci a baki,Ki bashi ruwa ya sha,Idan ya dawo daga office/kasuwa ki tarbeshi, ki kuma kar6i abunda ya shigo dashi,Ki kai masa ruwan wanka,Ki kuma cuda masa bayansa,Kiyi hira dashi ki gaya masa
dadadan kalamai,Ki kwantar masa da hankali,Kuma ki kasance mai yawan
shagwa6a a wajen mijinki, da hakane xaki xama 'yar lele
gurin mijinki, xai kula da dukkan bukatunki sannan kuma xai ringa
faranta miki kamar yadda kema
kike faranta mishi ko fiye, fatima tace yauwa FAIROUZAH ta godeya dubu sukayi sallama tashiga daki takwanta kafin ayi sallar azahar..............
Muryar meelat FAIROUZAH taji tana new mum, FAIROUZAH tafito dasauri ta daukita, meelat tace nayi fishi tunda bakya sona kinsan mai momyna naji tace awaya.................urs Nana diso 104
meelat tace kinsan Mai mum naji tana cewa awaya? Wai asiri, FAIROUZAH tace kul babu kyau fadar zancan wane, meelat tace tohm new mum, ki koyamun karatu please , FAIROUZAH cikin sakin fuska tace tohm muje daki, haka ta koyamata Har ta'iya bacci ya kwasheta, fairouzah takira abbanta awaya suka gaisa yace ya mijin nake da abokiyar zamanki tace tanan kalou yace toh mashaa allah ayita hakuri da juna Allah Miki albarka tace ameen, tana kashewa wayanta yafara ringing tana dauka fiddausi tace amarya yakike tace lpyalou ya angonki inafata ansamu mar mana baby FAIROUZAH takashi wayar tasa dariya, takwanta kusa da meelat ahaka tana tunanin rayuwa barci ya kwasheta..................
Zainab tashirya tasaka wata riga look like kabila tafito tasaka key a kofa tafito Har zata shiga Mota Sai tafito, tashiga part din FAIROUZAH tayi sallama taji shiru takarayi FAIROUZAH ta amsa tafito, cikin sakin fuska fairouzah tace Ina kwana! Zainab tace lpya dama nasan meelat tana Nan so shiyasa nabiyo nagaya miki ki kula daita Dan nasan ku 'ya'yan talakawa kun iya aikatau, fairouzah tace ahaba aine bansan mun iyaba nadai San munada tarbiya , Zainab tace Bayan wanke wanken da shara dakukeyi , fairouzah tace ai nazata tsaftace, tashige daki, Zainab tafita tana surutai haka taja Mota ranta abace tabar gidan Bata tsaya ko i'naba Sai kofar gidan ibada taimata waya tafito, abida tace a a gaskiyane har kintawo wato dai kishiya ta tsorataki, Zainab tace ai dole? Kinganta kuwa wato yarinyar tayi kota'ina, ibida tace aikuwa yakamata a illata ta, suna isah gurin boka yace musu kishiya kishiyarki muminace kishiyarki hafizace kishiyarki tanada ibada sosai bazamu iya illata taba, Zainab tace Amma boka babu wata hanya daza abullo, boka yayi dariya a Kwai hanya daya wato in tasamu ciki, ga wannan ki tabbatar kinsaka Mata a alawa, in tasha shikenan hahaha kutafi suka ajiye kudin aikin su suka tafi, murna gurin Zainab ba acewa komai, yanzu nima zamfara zuba nawa rashin mutunci.......................
FAIROUZAH tayi sallah ta dafa lafiyayyen abinci tajirasu a dining table, takunna turaren wuta daki Sai kanshi ga Ac ta ratsa koina, ta hau sama tashirya tace kwalliya tasaka English wears tayi kyau tafisa turare tasakko palour tazauna cikin mintuna dabasufi goma ba taji sallarmar Kamal ta tashi anutse za ta anshi jakarsa yaruko hannun ta kallonta yakeyi tun daga sama har kasa kawai taji yayi mata kiss dakyar tatureshi, matas kinyi kyau ya rungumota suka haye sama, tace sannu dazuwa yace wallahi nagaji hadan ruwan zafi tace tohm cikin mintuna kadan yayi wanka yafito daga shi Sai tawul yace amaryata tayi murmushi , yace tashi ki shafamun mai kisan Kaya tayi shiru, yace am talking fa , ahankali tace bazan iyaba, yace good yasaka kayansa yasakko kasa, takara fesa jikinta da turare tadakko abincin sa takawo mai palour ko kallonta baiyiba tace ga abuncin ka yayimata banza tafara kuka baikulataba yaga abun dagaske take, yace naji Amma abaki zakiban tazaro ido cikin shagwaba tace sallah zanji nayi yace okay Yana jiranta tahau Sama tunda tahau yake kallonta Har tashige daki, zainab tashigo palour tayi sallama Kamal ya amsa tace sannu da zuwa ashe kadawo yace eh gurin amarya nazarto, tace yayi kyau, Kamal yayi mamakin Yadda zainab tashigo Sai Kuma yace Mata ina meelat tace tana Dakin antyta inaji ko bacci takeyi, gaskiya abunda kayi jiya baka kyau taba so kakiye axagemu agari amarya guda baka kwana adakinta ba haba sweetie na ai Sai ace na gama dakai, yace bacci tayi that's why, tace toh gaskiya kagyara, Kamal yayi mamakin Jin zantukan nan abakin zainab Abu sai kace almara yace nagode toh sai da safe................
Farouk nagaji da ganinka haka,Dan uwanka har yakara aure alhaji kayimai magana dama ai halinka yayo, Farouk yace hajiya kikwantar da hankalinki nasamu mata, alhaji yace yar gidan wacece minister ko president,hajiya tace allah dai yasawake Kai Farouk kayi magana man, yace alhaji mai akeyi da 'ya'yan masu kudin dabasu da tarbiya basuda addini, alhaji yace to 'yar wa kasamu??? Farouk yace m......................urs Nana 105
Farouk yace ba 'yar kowa baciba, alhaji yace bakada hankaline naci maka kasamomin 'yar manyan mutane shine zaka samu min 'yar talaka kokuma kaima kazama mahaukacin ne? mai ake da talauci kayan hauka, Farouk yace ai talakawan ne masu hankali ai inma haukane yabi bayan maikudi, Dan haka duk abunda za'ayi saidai ayi NE maryam nakeso 'yar garin su inna Farouk yayi ficewarsa daga palour, hajiya tace alhmdlhi yaro yayi hankali, alhaji yakatseta da hankalin mai kajike anjima doctor zaizo yaduba kwakwalwar sa yafita cikin huce..................
Kamal yahau sama yatarar FAIROUZAH tana karatu Sai datagama yace tadakko mai abincin sa tace to, tatashi zata saka hijjabi yaruke hijjabin yace tafi haka tace toh Sai data sauko kasa tadauke abincin tahau kenan batai nisa ba, takalimin ta yajata tayi kamar zata wado, Kamal yayi saurin riketa ya kallita suka fara kallon juna wane irin lalataccen kallo dasuke yiwa junansu , duk jinkin FAIROUZAH yamutu batasan lokacin da Kamal yafara yimata kiss taturishi tace nace maka kabari karmu wado, yayimata wane mayataccen kallo Wanda ita kanta FAIROUZAH ta tsorata idon sa yayi ja, haka tamatsa zata fadi yakara rikota sannan suka sakko suka zauna apalour, yace tawo muci abincin tace nakoshi dazu nace yace from today karki kara cin abinci ke kadai tace toh, yan zuma Sai kince ko spoon biyu ne tunda ne bazaki iya baniba, yana bata cokali biyu tatashi tace sai da safe in kagama ka kashi mun fitila ka rufin kofa, ta waje uffan baiciba tahayi sama............
Yana gama cin abincin ya fita part din zainab, tana gado tanata waya, tayi saurin katsewa domin tasan shine ya shigo, yana shigowa yayi sallama yafara kallonta wata rikitacciyar rigace ajikinta yazauna kusa da'ita zai hugging dinta taja da baya mayi Haka Kamal? Wannan ai cin amana ne, Kamal yace nalura tun lokacin dana kara aure bakya kishina ko kadan?? Zainab cikin kissa tace haba mijina nakaina karfa kamanta babu macen data fara sonka saine kuma maganar kishiya kuma ai taimako na kayi domin kishiya ai abokiyar zamace kuma ballantana Wannan 'yar talakawan kasan su da bauta kaga tadinga taimako na yace hakane kuwa takarasu tayimasa kiss abaki katashi ka tafi gurin FAIROUZAH kaga Kar nashiga hakkinta yace to Allah yayimiki albarka zainab, tace ameen yafita part dinsa yashirya yatafi gurin FAIROUZAH yana shiga yahau sama yakunna fitala yaganta takwanta yakashe fitla yashiga bargon yarungu.................urs Nana diso 106
Yana shiga bargon ya rungumeta tanajin haka tafarka tafara kokarin takwace masa, yace Wai FAIROUZAH maye hakane Sai kace ba mijinki ba,yaji sautin kukah nafita, Kamal yace lallai ne ban miki komai ba harkin fara kuka,ga gadon Nan bari natafi wane dakin nakwanta, uffan batace ba, Sai daya fita taga abunda tayimai bata kyauta ba,Nan tatashi tayi sallah tare da adduo'in ta takwanta bacci ya dauketa, bangaran Kamal kuwa tunani yakeyi Wai mai isah FAIROUZAH take tsoronsa? Mai isah bata aminta Dani? Ko daman bata sona? Ko daman kudina ta aura? Haka yadinga saka abubuwa aransa Har bacci yadaukesa, da asuba FAIROUZAH tatashi bayan tagama sallarta tataso zata tashi Kamal ta duba dakuna guda biyu bata samesa ba Har zata koma sai kuma tashiga daya dakin , tana shiga Ta ganshi akwance sai barcin sa yakeyi, tunani takeyi tayaya zata tashi sa haka ta durkusa kusa da kunnan sa tace Yaya katashe kayi sallah yace to, yatashi yayi alwala yakalleta kala baice Mata ba, tace Yaya Kamal karka manta da adduar shiga masallaci:- ﺃَﻋﻮﺫُ ﺑﺎﻟﻠﻪِ ﺍﻟﻌَﻈﻴـﻢ ﻭَﺑِﻮَﺟْﻬِـﻪِ ﺍﻟﻜَﺮِﻳـﻢ ﻭَﺳُﻠْﻄـﺎﻧِﻪ ﺍﻟﻘَﺪﻳـﻢ ﻣِﻦَ ﺍﻟﺸّﻴْـﻄﺎﻥِ ﺍﻟﺮَّﺟـﻴﻢ،[ ﺑِﺴْـﻢِ ﺍﻟﻠﻪ، ﻭَﺍﻟﺼَّﻼﺓُ ﻭَﺍﻟﺴَّﻼﻡُ ﻋَﻠﻰ ﺭَﺳﻮﻝِ ﺍﻟﻠﻪ ] ، ﺍﻟﻠّﻬُـﻢَّ ﺍﻓْﺘَـﺢْ ﻟﻲ ﺃَﺑْﻮﺍﺏَ ﺭَﺣْﻤَﺘـِﻚ
Sai kuma wannan:- ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺍﻓْﺘَﺢْ ﻟِﻲ ﺃَﺑْﻮَﺍﺏَ ﺭَﺣْﻤَﺘـِﻚ yace to nagode Allah yayimiki albarka matata, Amma Na manta tafitowa daga masallaci, FAIROUZAH tace tafitowa daga masallaci itace:- ﺑِﺴﻢِ ﺍﻟﻠﻪ ﻭَﺍﻟﺼّﻼﺓُ ﻭَﺍﻟﺴّﻼﻡُ ﻋَﻠﻰ ﺭَﺳﻮﻝِ ﺍﻟﻠﻪ، ﺍﻟﻠّﻬُـﻢَّ ﺇِﻧّـﻲ ﺃَﺳْﺄَﻟُﻚَ ﻣِـﻦْ ﻓَﻀْـﻠِﻚ، ﺍﻟﻠّﻬُـﻢَّ ﺍﻋﺼِﻤْﻨـﻲ ﻣِﻦَ ﺍﻟﺸَّﻴْـﻄﺎﻥِ ﺍﻟﺮَّﺟـﻴﻢ wannan, Kamal yace toh nagode sai Nadawo, tagyara masa dakin tasaka turaren wuta...............
Hajiya Hajiya, Naam alhaji ina farouk din Wai Hajiya tace Yana dakinsa tace kiransa za'ayine? alhaji yace aa da likitana Nazo, hajiya tace Allah Dai yasawake wallahi haba alhaji da hankalin ka, yace dallah gafara, suna shiga dakin farouk sun tarar dashi Yana kwance , doctor yakalle farouk yace mai kakeso? farouk yace aure, doctor yakara cewa maikakeji? Farouk yace" So" doctor yace muna wane adakin Nan? Farouk ya kyal kyale da dariya yace mu dare ne, alhaji yace kagane Dai doctor yasamu matsala sosai, doctor yace agaskiya alhaji yaronka lafiyar sa kalau , ina tunanin akwae yarinyar dayakeso, alhaji yace Sha shancin banza dawofi wata yarinya yakeso yar talakawa? Farouk yace wai su waye talakawan ne kuma suwaye masu kudin ban bancin ku fa kadanne ku kunada kudi su basuda kudi, Amma sallar ku daya kuranin ku daya azuminku daya, haka kuma dukkanin ku babu Wanda aka haifa da arzuki kowa aduniya yake samu kuma aduniya zai barsa, kowa asalinsu talakawa ne, kuma dan nace inason 'yar talaka shine nayi laifi? Talakawan basufi hankaliba basufi addini ba ga kuma tarbiya, infa mutum ya aure mace yadda ya tan kwarata haka haka zatayi, yayan masu kudin ya wancen su duk san gartattune, daga fitsara sai bacci sai bako babu abunda suka sane sai suce zasuyi maka rashin kunya da turanci, toh maye ribar auran su? Doctor yace babu riba...........................
Abubakar sauke ya samu yayi kyau yayi kiba abun sha'awa suka hadu da mubarak zai shiga office, mubarak yace Na FAIROUZAH irin wannan kyau haka yajikin Naka ina fatan da sauke yace alhamdulilah tunda Na fara karatun al-qurani wallahi duk damuwata tatafi mubarak yace sai kuma mata, abubakar baice masa kalaba......................
Yau kwanan FAIROUZAH takwas agidan Kamal, Abu babu wuya, Kamal fushi yakeyi daita, inda an raba kwana kowa zai dinga yin kwana biyu, suna zaune gaba dayansu suna hira itadai FAIROUZAH batasaka baki ba, Chan kuma tace Yaya dakyar ya amsa, tace dama maganar makaranta ta nakeso nafara naji, yakatseta kinji mai bazakiyi makarantar ba, FAIROUZAH tace Allah yabaka hakuri Allah yasa haka yafi alkhairi, zainab tace kina yar talakawa wacce makaranta zakiye inbanda fi'ile, meelat tashigo aguje new mum tazo ta dani FAIROUZAH, new mum mai yasameki FAIROUZAH Dai batayi magana ba sai hawaye meelat tagoge, Kamal yanata satar kallon su yaji Kamar yaji ya rungumeta yalallashi matarsa sai ku.................urs Nana 107
Sai kuma yashare su, FAIROUZAH takallesa tace sai da safe yaya yayimata banza tarasa Mai kiyi mata tadadi, meelat tabiyota aguje tace new mum ne agurinki zan kwana, fairouzah tarike hannunta,zainab ta dakawa meelat tsawa gidan ubanki zakije dawo dan ubanki,ke yar talakawa sakar mun 'ya kar kicinyeta, Kamal Har cikin kansa baiji dadin abunda zainab tayiwa FAIROUZAH ba ,yaji haushi sai yanuna Kamar baisan sunayi ba, FAIROUZAH tasaki hannun meelat taruga daguda tana kuka tashiga part inta Bata tsaya ko'ina ba Sai bedroom dinta tana shiga kuka takeyi kamar ranta zai fita, tace daman wannan ne auren nayarda aure ibadane yau abata maka yau afaranta maka, yau kwanana takwas Har Kamal yajuya min baya? wato mu talakawa ba mutane baniba daga a kyamace mu sai a wulakanta mu, masu kudin suna mana duk daya Allah yayimu, Kuma kabari daya zamu shiga,Amma basa ganin haka haka tayi sallar azahar tadura girke...............
Fiddausi tana zaune ita da hajiya tana gayamata sabon saurayin datayi dakuma zamanta agidan su FAIROUZAH, wato hajiya ingayamiki wallhi na amfana agidan su FAIROUZAH, hajiya umman su fairouzah ta Kasance in danta yayi abu zatayi masa fada, hajiya kinsan ma wane abu Mai kyau datakeyi, hajiya tace sai kin fada? Wallhi hajiya abunda iyaye dayawa basayi basu damu dasuje matsalar 'ya'yan suba Amma ita kullum idan tashiga dakin FAIROUZAH dasafe sai ta tambayita lpyarta takuma tambayita game da ibadarta, haka da rana Haka da daddare, hajiya su FAIROUZAH sun kasance talakawa abun koyi, nafarko babanta talakane Kuma dan uwansa Mai kudine Amma kwakwata baya hangin kudin dan uwansa, aduk lokacin dasuka samu fatansu su taimaka wa na kasa dasu, dafarko nayi tunanin umma fada ne daita ashe bahaka baneba gata takeyiwa 'yarta muna zaune da FAIROUZAH umma takance karkiga na matsamiki FAIROUZAH, mu talakawa ne Kuma duk abunda zai rufamana asiri shi zamu dingayi, bansan rayuwarki tagaba ba,mutane ne da basu da SON ZUCIYA, fiddausi tace wato aduk lokacin dana zauna da FAIROUZAH takance Musulmi ya gane cewa mayar da hankali wajen
taimakon matan da suka rasa mazajensu da matalauta da daukar nauyin marayu, ba
kawai yana samar da gwaggwabar lada ba ne, a’a, har ma yana wanke zuciya; ya kara
kyautata zamantakewa; ya tausasa zukata; ya sa a more gardin kyauta cikin kyauta-yi;
ya karsasa yin ayyukan alheri cikin nishadi da annashuwa. Shi ya sa ma Manzon Allah
(Sallallahu Alaihi Wasallam) yakan zaburar da masu kuncin rai da zafin zuciya, su rika
kyauta da ayyukan kyauta-yi, ta yadda zukatan nasu za su yi taushi su cika da
rangwame, umma tace tabbas ne zan shedisu da wannan, nagode musu da suka zama silar gyaran rayuwata, da nakasance jahila ta kin talakawa, wulakanci, girman kai da ma'amala da maza..............
FAROUK yace Hajiya ina kwanan ku? alhaji yace dabamu kwana ba zakagan mu, wato farouku bazakaji ka aure raayinaba sai ra'ayinka nagaya maka natsane talaka Dan iskance ma wai akauye zaka samo matar, Amma 'dannann, Farouk yace aa Baba wannan son zuciya har ina mahaifiyar ka tana kauye fa kuma kaima asalinka kauyen ne, kuma ka manta wulakancin da mahaifan zainab sukaye ma ?? yazaayi kadinga kyamatar mahaifarka da talakawa, allah fa yabaku arzukin dan kuciyar da marayu miskinai, kubada zakka kuyi hajji idan tasamu ku kuma yi azumi bawai yabaku arzukin dan kuyi abunda kukeso, kaima fa alhaji! Zakayi mun shiru kosaina ballaka, Farouk yatashi yace dama ai wane arzukin jarrabar mutum akeyi, farouk yace hajiya nina tafi kauye hajiya tace ga ledoji Nan kakaiwa sirikar mu yace to, alhaji yace sirikarki Dai na fahimci ke kike daure masa yanayi mun rashin kunya, tace aa alhaji kai ka lallata 'ya'yanka...........................
A kwana atashi babu wuya gurin allah yau kwanan FAIROUZAH 23 a gidan kamal, rabonta da Kamal tun ranar lahadi tasama tafito xata shiga part din zainab sukayi karo ko kallonta baiyiba yahuce, tazama abun tausayi daga kuka sai karatu tayimasa text baya reply ta kirasa awaya baya picking, datasan hakane dabatayi kuka ba ranar Har yayimata wata fassarar, haka tayi alwala tayi sallah zazzabi taji yana rufeta dakyar takokarta taji tadafa indomie, takasa ci tanayin sallar isha'i a daddafe tayi karatun alqur'ani , taji tashiga bargo in banda kuka mara sauti babu abunda take fitarwa, wayarta taji tana ringing Allah yaso tana kusa da'ita tadauka cikin murya Mai rauni ta gaishe da umma, umma tace lpya FAIROUZAH ta, tace kantane kee ciwo umma tayimata fada tasha magani, suka yi sallama, gurin shabiyu takasa baccin taji kamar mutum abayan ta, sai tayi tunanin ko hucin zazzabi ne, Chan taji an rugumeta anfara shari mata hawayen ta, sabon kuka yazo mata, kamal cikin muryar kamar kuka yayi yakara rungume ta yace FAIROUZAH dan................. urs Nana diso 108
Kamal cikin muryar sa kamar kuka yayi yakara rungumeta yace FAIROUZAH danallah kiyi hakuri wallahi nasan ban kyautaba Amma kisane kekika jawo kika hanani hakkina, Fairouzah tace ne bakayimun komai ba nina yimaka laifi kayi Hakuri kayafi mun! Ya jiyota tana kallon fuskarsa yashare mata hawayen idonta yace nayimike laifi matata ki yafemun, nayafimaka mijina abun alfaharina, banaso kakasance daga cikin mazan dasuke kuntatawa matansu, wanda haka yakan jawo masa ranar lahira yatashi da barin jiki, Kamal yakallita yace Allah yayimiki albarka matata, tashi keyi wanka, cikin yatsinewar fuska tace ne bazan iyaba, cikin murna yace tashi to Nayimike tace nifa babu wankan dazanyi sanyi nakeji yace toh Bari kiga nayimike tafara kukan shagwaba Wai bazai mataba nebaza kaimun ba, datalura dagaske yake bashiri taruga bandaki..................
Kamal yakyal kyale dariya, dakin tsaya ai dajingane, yahuce bangaransa yaji yashirya yadawo har ta fito, tasaka wata golden riga tadaukan hanakali, wai kuma Sai ta zudduma hijjabi, Kamal yakalleta yace tashi muyi sallah kugodewa ubangijin mu, tace toh, haka suka tashi suka gabatar da sallah raka'a biyu, suka Idar inda suka yiwa junansu addu'a inda Kamal ya dora hannun sa a goshin amaryarsa ya karanta wannan addu'ar,
(ALLAHUMMA INNEE AS'ALUKA MIN KHAIRIHA WA KHAIRI MAA JABALTAHA ALAIHI WA'A UZHUBIKA
MIN SHARRIHA WA SHARRI MAA JABALTAHA ALAIHI)
(abu dawud ibn maajah al-haakim al Baihaki da abu ya'ala) haka yagama yabata milk yace tasha tace ita takoshi, ya'bata fuska haka tadaure tasha kadan da naman, ta tashi ta wanke bakinta tace yaya Sai da safe in kagama ka kashe mun fitila yakalleta baice mata kalaba saida yagama yakashe fitila sannan...................
Fiddausi kirawo mun hajiya tohm baba, tashiga daki takirawo ta, hajiya tazauna tace sannu da zuwa baba yau dawuri kadawo yace eh wallhi kinsan maganar danazo muyi tunda Fiddausi da mudassir gobe zasu turo magaba tansa, mai zai hada ahada abubakar da halima, hajiya tayi diris sannan tace eh hakane alhaji allah yasanya alheri yace ameen hajiya, zainab Murna taisheta yau burinta zai cika tadura turare yanata ci tanata karanci karancin haukanta.....................
Kamal ya karanta ayatul kursiyu akowacce kusirwar dakunan, ya hau sama inda ya cire jallabiyar sa, Sai rawar jiki yake yayi kissing leban FAIROUZAH atake taji.........................urs Nana diso 109
Yayi kissing leban FAIROUZAH atake tafarka har zata tureshi sai kuma ta fasa cikin sigar shagwaba tace wallahi ne kabari tafara kuka, yace please FAIROUZAH kitaimakan karna haukace sumbatar taki ko taina zai cire mata Riga tafara tureshi kawai taji ya rungomota yafara ﺑِﺴْﻢِ ﺍﻟﻠَّﻪِّ ﺍﻟﻠَّﻬُﻢَّ ﺟَﻨِّﺒْﻨَﺎ ﺍﻟﺸَّﻴْﻄَﺎﻥَ ﻭَﺟَﻨِّﺐِ ﺍﻟﺸَّﻴْﻄَﺎﻥَ ﻣَﺎ ﺭَﺯَﻗْﺘَﻨَﺎ , bata karayi masa maganaba gaba daya yasakar mata dajiki, tana ihu tana kara, yaya kabari zan mutu Amma ko saura ranta baiyiba , cikin wani mugun dadi dayaji sai kamal yafara kuka sosai, sai ya lura Kamar bata Motse yace subhanallhi FAIROUZAH yaji shiru, yarikice yakira doctr nafeesa bata daga ba yakara kiranta ta daga yace nafeesa kina gida tace ya'akai yace kizo FAIROUZAH ce, yakashi wayar Yana kallonta wato Kawai irin niimar da Allah yayimata yake tunawa wato har kuka ayayi saboda dadi, nafeesa takirashi tace tana gate yashigo da'ita takallesa haba kamal karfe 5 fa yanzu walhi Dan inakan aikine da ko zuwa bazanyiba,yace yahakuri yaruwata, suna shiga ta kalle FAIROUZAH taji tana Numfashi, kamal ai ba suma tayiba tsabar walaha ce danallah kasassauta mata please, yace wallahi bazan taba iyawa ba, FAIROUZAH tafi, tace ne ba bayani zakayimun ba anshi maganin nan tasha yayi mata godeya tatafi, ya dauki FAIROUZAH sai bandaki tana kuka haka yagama yimata wanka dakyar take takawa tasaka wata blue din duguwar riga tayi sallah ta kwanta, yazo ya shiga bargon sai tattabata yakeyi bataci komai ba, yace Allah yayimiki albarka matas ban taba Jin dadi irin na yau ba, na aminci kifara zuwa university ,ahaka har sukayi bacci, dasafe Bayan tatashi tasha tea tahadiye maganin ta, suna palour sukaji anyi sallama zainab tashigo tace Ina kwana mijina ga breakfast Nan nakawo muku, FAIROUZAH tayi mata banza sai daga baya zainab tace kee yar talakawa baki i'ya gaisuwa ba, fairouzah tace sannu dazuwa masu kudi, tatashi tahau Sama kamal yace matas Ina zaki tace chanja murya cikin shagwaba tace zanje nayi bacci kasan bazan iya ba in banjika ajikina ba, kamal yace to muje sun ma manta dawata zainab, zainab tayi dariya tace lokaci yakusa ..............
Yau aka kawo kudin fiddausi dubu Dari da hamsin ansaka Rana wata 1, fiddausi baki yaki rufuwa akaji anata gayawa mutane, takira FAIROUZAH tagayamata FAIROUZAH tace ya abubakar fa fiddausi tace shi anfasa, haka suka dinga hira har sai da kamal yakwace wayar, hajiya tacewa fiddausi takira mata abubakar awaya takirashi suka gaisa yace mata ashe ankawo kudin Fiddausi Allah yasaka alheri hajiya tace ameen yagurin naku yace lpia lou, abubakar ne mahaifiyar ka ce bakada Kamata Dan haka Ina kara gayamaka kayi kokari kafidda mata kasane fa ruyuwa sai da mace dan haka kayi ya'ke da zuciyarka yace inshaa Allahu hajiya. ....................
Maryam tanata murna masoyinta farouk yazo yakalle ta yace kice ruhina in bangan kiba Bana iya sukune, maryam tace caddai dagaske kakeyi macoyina, tace duk wanda ya wulakanta talaka sai allah yasaka masa, gaskeya kika fada masoyiyata tace da gaske yace eh mana da gaske naki, jibe za'akawo kayan kudi asa ranar mu, dagaske kike ahi, alhandulilah nazata yaudaranta kakeyi yace ai..............urs Nana diso
110
Ai kisane inasonki sosai, kuma wallahi son danaki miki bakadan baniba, maryam ur always in my heart,so ina sonki Ina kaunar ki, ta rufe fuskarta cikin kunya, yashiga gidan kakarsa tace farouku Allah yayi maka albarka baka dubi talaucin su maryam ba kace zaka aure, kaji tsoron Allah karka tozarta ta, farouk yace inna kikwantar da hankalin ki ba son maryam nakeyiba kaunarta nake, inna tace alhamdulillah, farouk yashigo dakayan abinci yace inna gashi inji baba, inna tafara kuka dan nan karkayi mun karya babanka bai sona domin ne talakace kagaya min dai Kai kakawo mun, kiyi hakuri inna baba bazai taba chanja kiba domin ke mahaifiyar sa, kawai jahilci da Son Zuciya ki damun sa, inna tace Allah ya shirye shi Allah yayimasa albarka yayi masa, farouk yace ne natafi inna tace toh kagaida mutan gida............
Hello Fairouzah yagida, lpylou fiddausi yasu hajiya tace suna nan lpya, Wai yaushe zakizo gida ne FAIROUZAH tace zan tabbaya inshaa allah, fiddausi tace yauwa inajiranki danallah domin mufara shirye shiryen biki, fairouzah danallah ya mace tagari yakamata asameta??? Maganar gaskiya duk wani dan kasuwa riba yake nema,Mace tagari za a sameta da HAQURI, akan duk abin dazai bayyana daga miji, GODIYA, duk abin da yazo dashi ta nuna masa jin dadin zuwa dashi komai girmansa komai qanqantarsa, KUNYA, tariqa jin kunya, wannan ado ne gare ta, masamman idan tana tareda mijinta a cikin jama'a, wannan zai qara masa qaunarta, TAWALU'U, ta qanqar da kai gareshi koda kuwa tanada ilimi, arziqi da shekaru sama da shi, kamar dai Khadeejah (R.A) da Annabi (S.A.W), da sauransu ne zan daura girke Kamal yakusa dawowa, fiddausi tace nagode yaruwa allah yasaka miki da alheri sai anjima...............
Yau FAIROUZAH tashirya zataji gidan uncle,farouk yayi sallama yashigo palour dinta tana zaune ba mayafi yana shigowa tayi sauri tasaka mayafinta, suka gaisa yace amarya ya amarci tayi murmushi tace daman gidan uncle zankaiki kitawo mutafi, FAIROUZAH tace ina amaryar taka yace tananan lpya wato anty FAIROUZAH zan kawota ki kuya mata abubawa kala kala, tayi dariya karkadamu, yace nagode suka tafi gidan uncle achan suka yini,Kamal yazo ya dauketa suna tafiya yahadu da wane abokinsa suna gaisawa yace kwana biyu najeeb wallahi kai dai Bari Kamal abunne sai ahankali sannunki amarya yagida fairouzah tace lpylou, yace wallahi in gaya maka Kamal nasamu yarinya Amma fa ne dan kyanta Na aure ta, FAIROUZAH tace subhanallahi najeeb ammafa kasane Mace tagari, ita zata iya zamar maka zinariya, duk lokacin da tayi datti in aka wanke sai qyalqyalinta yafito sarari, amma aure don kyau (wanda shi muke yi yanzu) kamar baqin qarfe ne da aka shafa masa kumfar zinare, yana daukan ido da ban sha'awa, da zarar kayi amfani dashi Daya, Biyu qyalqyalin zai fita munin kuma ya bayyana, daganan ba sauran sha'awa kuma, galibi qyalqyal banza dinnan su maza suka fi so, dan haka ina so kayi tunane kakuma naime shawara, yace nagode amarya allah yasaka miki da alheri, Kamal yace sai anjema suna tafiya Kamal yace agaskeya nafi kowa dacen mata..................
Kasancewa Yau girken FAIROUZAH tana dakin Kamal tana bashi abinci abaki,Kamal yace wai maike damunki kwana biyu fairouzah tace bakomai kawai ciwon kaine yace allah sawaki, zainab tashigo tace yar talakawa mayi haka kuma banson munafurci aci Kamal da girmansa saikin basa abunci, fairouzah tace inaga Kamal mujin mune mu biyu Dan haka kowa yayi abunda sai kara musu kauna, Kamal yace kee zainab mai isah bakida hankaline, zainab tace kee fairouzah Bari ingaya miki Zaki gani kuranki, banza haka mai kyawun sarari, fairouzah tayi wata bazawarar dariya aikuwu kyawun sarari shine:- Iya kwalliya, sa tozali, abin hannu, zobe da sutura mai kyau, lalle da turare kuwa suna da sirrorinsa na shigar da qauna da daga sha'awar miji da janyo hankalinsa da qarfi da matso dashi kusa, wannan yasa muslunci nan take yabayyana rufe qafa a sarari a maimakon fuskar da ake tsammanin ita ke fitar da kyawun mace, yahana mace saka turare tafita, har Annabi ya sifanta mai fesa turare tafita da MAZINACIYA! Kamal yace allah yayi miki albarka muje ke kyaleta zainab babu abunda taiya acikin su sai dumbin kazanta, zainab tafashi dakuka zakasan kayimun haka ka tozarta ne agaban kishiya, tafita tana kuka haka su fairouzah suka kwana sunsha soyayyarsu, yanzu sai abunda fairouzah tace Kamal yakeyi, domin wane tarar rayarta yakeyi........
Yau da gobe sai allah FAIROUZAH tana ta zuwa makarantar ta inda take karantar law, karatu takeyi Bana wasa ba, tadawo daga makaranta , tayi wanka tasaka wane riga da wando tana cikin barci taji kamar ana tabata tatashi atsorace Kamal tagane idonsa yayi jajir, tace maiya sameka, yace fairouzah sonki da sha'awar ki, kitaimaka min fairouzah tace ha FAIROUZAH 111/116
[02:48 AM, 29-Apr-16]
by nanadisoo
111
FAIROUZAH
na Nana diso
Suna zuwa asubiti akasa mata karin ruwa bashiri yakirawo zainab awaya yagaya mata, tace mai yasameta? nidai natarar tanata amai, hehehe matsalar talaka kenan kawai Kamal yatsince kansa dacewa eh wallahi takatse wayar tafara murna burinta yacika domin daga Kamal yatabbatar cikine daita aikin boka zai fara ci,doctors yafito yasamu kamal yace follow me lt meet in my office, Kamal yabiyoshi suka gaisa dctr yace yanzu mun samata ruwa, so around 5 in tafarka zamu fara gwaje gwaje Kamal yace thank you, ya hau Mota ya huce office, cikin dishi dishi taki kallon silin dakin cikin mamaki taki kallon dakin duba war daza tayi taga ansaka mata ruwa doctor yashigo ya au nata ya saka tayi fitsari cikin roba, suka gama test dinsu doctor nabel yace congrats hajiya kinada ciki, tayi murmushi yana fita tayi alwala ta godewa Allah Haka aka sallameta tataho gida ciki da godea ga ubangijinta.................
Mai ciki mai ciki, FAIROUZAH abun Yabata mamaki wacece take kiranta Haka, tasakko daga bine wacece babu sallama tashigo zainab tace nice nazo natayaki murna kuma nasanar daki ankusa rabuwa damijina, FAIROUZAH tayi dariya tace nafarko nagode na biyu kuma kisane bafa ke kika hadane da mijina ba akasarima gamuwa mukayi dashi ahanya ya likemun, ashi dama shine mijina, sumayya tace dallah dakata jahila kawai, FAIROUZAH tayi murmushi tace lallaine kinmasan wacece jahila to itace wacce batasan komaiba aikinta kullum sabo tana ganin daidai takeyi batasan ita jahilaba ce, Kuma bari ingayamiki? Kisani bazai ta6a yiwuwa kiyi addini da jahilci ba?Mace mai addini tana tareda iliminta ba jahila bace, duk yadda
mijinki yakai da ilimi bazaisa kishiga aljanna ba sai in kinyi aikin
dazai kaiki aljannar ، kamar yadda shima yakeyi, kowa ta kansa
yakeyi a lahira,"Wannan nema yasa matar Annabi Ludht (A.S) tashiga wuta matar
Fir'auna (L.A) tashiga aljanna" FAIROUZAH tace kuma yadda kike tunanin kingama uni toh alhamdulillahi nema nafara! Kuma mu talaka inshaa allahu saikun amfani damu tunda kun mayar damu wulakantattu!Zainab tace zakigane tafita daga dakin..................
Farouk murna agurinsa ba'acewa komai ankai kudi da Maryam gobe za'akai laife akwati shabiyu, hajiya sai murna takeyi Suna zaune Suna hira alhaji yashigo Farouk yadurkusa Har kasa yagaidashi, alhaji kokallansa baiyiba saima harara da tsaki, hajiya tace oh ni alhaji wannan wacce irin rayuwa ce? Ace kai bakason talaka! Ko kulata baiyiba ya huce daki, Farouk yayi dariya yace Allah yaganar da baba hajiya tace amen Dai, washigari akakai liefy inda akasaka sati 2.......................
Assalamu alaikum umma inayini? lpyqlou lpya dazu nakirake baki dauka ba eh jiya naji asubutine sunci inada ciki, umma tace alhamdulilahi ubangiji Allah yaraba lpya yasaukeki lpya, kiyewa kamal murna, FAIROUZAH tace ai bangaya mai ba? Umma tace Wannan ai shashanci ne bansan fa Haka kigayamai miji aiyafi karfen wasa, to umma inshaa allahu agaida baba zaije sukayi sallama tashirya tatafi skull yau sunada lecture around 5, Bata dawoba sai 6 tashiga tadura girke tayi wanka inda ta markada zogale tasaka pick tashanyi, tana sallah kamal yashigo yace matas Ina abincina tace bari na dakko ma yanaga sai dariya kikeyi tace kaidai ci abunci, yayi wanka yadauke tea zai sakko kasa kenan FAIROUZAH tace al-bushirin ka! Yace goro matas, tace inada ciki, kofin hannun sa yawadi, what? how thy idiot are you which kyd pregnant? ?? Cik......................urs Nana diso 112
Ciki kinsan maikike fada kuwa? Haba kamal mayi haka daga nagayamaka abun farinciki sai ka firgice sai kace nace maka shige nayi, le me tll you infact kisane ne banason haihuwa daga auren sai Ciki? A'uzubillahi kamal Anya kana hankalinka kuwa, jitayi an wanketa da mari, tace innalillahi kamal FAIROUZAH ce fa? Kee kiyarda azubar da cikin nan ko kuma, ku kuma Mai daman ku haka kuke mazan, DAMAN BA KYAUNATA KAKIBA SONA KAKE? Lallaine Kamal yafita daga dakin in banda innalillahi babu abunda take fada kuka kuwa adaran tasha, sallah da karatun alkurani har yafi nada, haka kullum zata shirya tatafi makaranta Sai rama takeyi gashi zasu fara jarabawa, yau kwana 10 kenan batasaka Kamal a idonta ba ko takirashi baya daga wayarta hankalinta kullum atashi kullum addua takiye ubangiji Allah yaganar damijinta, tatashi tayi girke tagyara gidan, inda ta tsala wanka tasaka riga da wando, ga dan cikinta yafito abin sha'awa, Kamal Yana mota yana drivn saiya tuno FAIROUZAH sai kuma yaji wata tsanarta azuciyarsa shi yanzu ma bayason ganinta, koyaji muryarta, by 6 yashigo gida tanajin motarsa tafito da saurinta yafito zata rungume shi, yajuya zai rufe motar ta rungumeshi tabaya tana kuka, jitayi kawai ya han kadata kasa, yace what are you trying to do?a beg live me alone I hate you? Zainab tatawo tarungumeshi ya kalleta ya yimata kiss, inda zainab takalle FAIROUZAH tace dama su talakawa haka suke daga sunga maikudi sai su leki mai suyita haihu kamal yaci dan suci gado ba haka suka shigata suna soyewa,tamike ta shiga part dinta .......................
Yau za'a daura auren FAROUK da maryam acikin kauyen su Inna, farouk baki baya rufuwa saboda murna, su kamal da zainab sun'isa kauyen inda Inna tace Ina amaryar taka kamal yace haka tace bazata zoba, farouk yace aji tsoron Allah FAIROUZAH bazata taba fadin hakaba, kamal yace mai ruwanka? Haka yamma tayi akatafi da amarya garin kaduna gidanta yayi kyau inda farouk yace bazai kusanceta ba har sai tasaba dashi........................
Yau wata uku rabon FAIROUZAH da kamal cikinta yacika wata 7 kenan sun gama jarabawa suna cikin hutu kowa yakalleta yasan tana cikin matsala gashi batada kudi Abu duk ya isheta takara kiran kamal Amma yayi reject din call din, sallama taji fiddausi taji tashigo , tace a a sannunki daxuwa fiddausi tace mai zangani haka FAIROUZAH mai yafaru daki? ? Tace babu komai Haba FAIROUZAH kowa yaganki yasan kina cikin matsala kigayamun mana? Kee bakomai banida lpya shiyasa, okay to ne tafiya zanyi ga ankonki ga kuma kudi inji baba inyayi miki kadan kiye magana tace nagode, tana tafiya, taji tabawa masu gadi wane abun tayi sadaka tasiyo kayan abinci, tana zaune tana lazimi kamal ne yashigo dawata fefa ko sallama baiyiba yace Kee FAIROUZAH ,tatashi afurgice tatashi tace Haba kamal ko sallama bakiyiba bakasan halin danaki cikiba? Dallah ke yimun shiru inkin shirya azubar dacikin to? Cikin shash shakar kuka FAIROUZAH tace Kamal Anya lapiar ka kalou yaya za'ayi ciki Na yayi wata 8 azubar saikace ba musulma ba, haramcin zubar da ciki
bayan an busa masa rai, saboda ya zama kashe rai ba da hakki ba, kamal yace FAIROUZAH kiji NA SAKI..............................urs Nana diso 113
FAIROUZAH Na saki ke saki daya yafita daga dakin, batasan lokacin da tazube akasaba, babu abunda taki fada Sai ina innalilahi wa'inna illahirraji'una, dataga kukan bazai amfani taba tatashi tashiga dakinta tayi alwala tayi sallah tacigaba da jan ﺣَﺴْﺒُﻨَﺎ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﻭَﻧِﻌْﻢَ ﺍﻟْﻮَﻛِﻴﻞُ , wayar ta taji tana ringing da kamar bazata daukaba chan Kuma tadauka muryar Fatima taji tana cewa, FAIROUZAH duk kin ganja kokira na bakyayi cikin dashashiyar murya tace kiyi hakuri Sai Kuma tafara kuka, Fatima tace subhanallahi fairouzah Mai yafaru tace mu talakawa ba muda inci kenan tabawa Fatima labarin komai sai daga baya tace ya sakine, Fatima tace innalillahi, lallai Kamal baiwa kansa adalciba, Kamal Bai kyautaba, FAIROUZAH tace karki gayawa su umma, zanje Na lallbe shi yamaidani, Fatima takashi wayar tare da jan tsaki, haka tatashi tana Fama da cikinta tahuce filin gidan ganinsu tayi sun dakko trolly meelat tatawo aguje ta rungume fairouzah new mum nayi missing dinki, mayi kike kuka tace bakomai, Kamal na fitowa FAIROUZAH ta durkusa tace kayafine Kamal in laife nayi maka ne mai baka hakuri ce, danallah mijina kayi hakuri, yadago kafarsa zai hankadita meelat tariga kafar tace dady karka zama azzalumi, new mum tafi mumy ta, Mari taji zainab tadauketa dashi, Kamal yakalle FAIROUZAH wulakanci toh 'yar talakawa indage sai kinci Gado dama abunda yasa kika aurene kike nan toh nabaki nan da gobe pack your tsiya kibar mun gida mu muntafi us nida matata, zainab takaraso kusa da fairouzah tace toh 'yar talakawa nagayamiki baa shiga gonata, yanzu burina yacika kinzama bazawara, FAIROUZAH tagoge hawayen fuskarta tac tace alhamdulilahi nagodewa Allah daya zaba min haka tun ban tara 'ya'ya dakaiba, zancen kudi da kakiye karka manta, kaika likemun inada wanda nakeso talaka dan'uwana, gado kuma inada ilimi inakuma da tunani wannan cikin najikina nasan i sharane ga masu kudi, meelat kibe iyayenki Allah yayimiki albarka, zainab tace aji dai!!! Zasu fita baba maigadi yace alhaji nema nabar aiki, kamal yace baba saboda mai? Saboda wannan yarinyar daka wulakanta, shaidan yarudeka kakuma sani danasani tanan tana bibiyarka!......................
Tana zaune tashirya komai nata duk abunda tasan kamal ne yasiya tabarshi tana shirin fita hajiya da babanta suka shigo, baba rai abace yace innalillahi Anya kice FAIROUZAH Anya? Hajiyar su fiddausi itama tace mai ya sameki ko dukanki yakeyi ? Cikin kuka tace wulakanta ne yayi! Suka shiga gidan, baba yace wato ban isa kigayamun matsalarki ba gawane yana wulakanta ki lallaine inbaki ajiyi zurfun cikinki ba Zaki illata kanki, tace baba banaso natayar muku hankaline Amma danallah kayi hakuri yace tashi muje suka kama hanya sai kaduna tunda suka isa umma tasata agaba tana kuka, ke kuma jarrabarki Kenan FAIROUZAH Allah yayimiki albarka tace ameen umma, umma tadage akan yarta kullum saita Bata dabino tace ta kuma Bata zamzam wanda take karanta mata suratul khafi aciki, akwana atashi babu wiya ga mai rai yau Har FAIROUZAH tayi wata daya ko suro batajiba tunda tadawo, kullum cikin addua takeyi ayatul kursiyu kuwa kullum yinta take ba'adadi dadad-dare umma tashigo dakinta tace kidinga rage wasu sallolin mana, FAIROUZAH tace umma kibarne nayi sai hankalina yakwanta a duk lokacin danayi karatun alkur'ani shine nakejin dadi wallahi, umma tace Allah yayimiki albarka yasaukeki lpya, tace amin, yau da safe tashirya zataji gidan su fatima tana fitowa taga ankadi wane tsoho haka ta tattaka takarasa gurinsa baba sannu, badai kaji ciwo ba , yace eh babu abunda naji walhi, madallah daki 'ya tagari, ga asirinan zai warwari, kin kasance mai tsoron allah, ma'abociyar al-azkar maabociyar karatun alkur'ani, allah yayi miki albarka tace ameen baba, yayi mata addua tabashi naira Dari biyu dakar ya ansa......................
Kamal yana zaune a refik hotel daki us, rabon shi dayayi sallah harya manta, tashi yayi yace subhanallahi, anyi la'asar banyiba, yayi sallah yace ina ita FAIROUZAH ina ta shiga, yana likawa yagan sa awani gari, meelat ce azaune tanashan ice cream, kamal yace meelat ina new mum ai ka saketa tana kuka tatafi, ke what are you trying to say??? Adaidai lokacin zainab tashigo kamal yace maiya kawone garin nan kigayamun, tace cool down mana, ina FAIROUZAH zainab tace u have divorce her, tayaya, bashiri yahau booking din flight to abuja, zainab takirawo boka awaya yace dama nacimiki zai karye yarinya ce hafeexa kuma maheera, tafi karfen mu,boka yanzu yaza'ayi? Babu yadda za'ayi yakatse wayar, haka sukabi flight din night, basu saukaba sai 11 na safe, haka suka dawo gida yanashiga Palour dinta yaga babu kowa aciki ankwashe komai, cikin shashshakar kuka yace ne ban saki keba FAIROUZAH, kuka kamar yaro, zainab kuwa Abu ya jagule mata, sai kiran bokayen ta take dayane yace zaiyimata aiki zaisa in kamal yaji gurinta ya illatata, cikin murna da zumudi tace yauwa shige boka, hada kayansa yafarayi kamal sai kaduna....................
Farouk shida maryam sukayi sallama a gidan su FAIROUZAH, umma tace maraba maraba, suka tarar da fairouzah tana karatu, tace a a sannunku dazuwa, Farouk yace mai ciki yaushe kikazo tace nakusa wata biyu, lala tayaya kamal yabarki, tayi murmushi takawo musu ruwa da lemo, suka Sha hira, umma ta dokko fefar tabawa Farouk, yana karantawa yace innalillahi garin yaya, kunya duk taishe Farouk yace FAIROUZAH kiye hakuri , suka tashi suka tafi, suna isa gidan hajiya suka tarar dashi , Farouk yace Amma kacuce kanka dan wallahi ba'ita ka cutaba, kamal yace ne ban saketaba hajiya tace sake, Farouk dagaske Farouk yace wallahi hajia harda rubutawa , hajiya tafara kuka lallai Farouk kaba dani Anya, kanada hankali cikin kuka yace ne bani Na saketa ba hajiya tace ubanka ne toh shasha Sha, haka ta dinga yimai fada.................
Kamal yazo kofar gidansu FAIROUZAH yasa yaro ya kira masa ita, salamu alaikum, Wai FAIROUZAH tazo hajiya tace inaji idini jike anso sakon tayafa mayafinta dakyar take takawa, soransu duk duhu tana zuwa nakarshe, taji muryar kamal, fairouzah wallhi ina sonki, ko magana barayiba zata koma, taji kamal ya naushe cikinta wata mahauka ciyar kara tayi wayyo allah na sai ta wadi Akasa jini koina, umm...........................urs 114
Umma aguje Umma tatawo fairouzah innalillahi wayayi mike Haka tafara fadin Kamal Kamal, sai kuma tasuma, Umma tasaka mayafinta takirawo yayan fatima yakaisu babban asubutin garin, suna isa aka cewa doctor's an kawo Mai haihuwa, sauran doctor din suna dakin tiyata Sai doctor nabeel kawai yafito cikin hanzari, ina take haka aka turata Sai labour room, tunda yashiga yake kallonta , jiyaye babu wanda yakeso, sai ita dakyar ya yaki zuciyarsa yafara dubata,doctor nabeel yaduba yaga haihuwarta sai nan da 9 hours, yayi kokarinsa domin yaga jinin ya tsaya Amma inna,inda yakira sauran doctors din kowa yakasa,doctor Nabil yafito Umma tace doctr ya ake ciki Kar 'yata tamutu fa, yace hajiya cool down abun yafi karfin mu kawai kiye mata addua, amma yanzu akwai babban likita inajin yana gari zamu kirasa muje ,haka baba yashigo Yana haihuwar ce? Umma tace nakudar dole ba, gaskiya hakurin ka yayi yawa baba, kanaganin yaron nan ya wulakanta 'yar ka yanzu kuma yazo ya daketa aciki, gashinan sai jinini yake zuba yake tsayawa, wallhi in fairouzah tamutu bazan yardaba yar tawa guda daya, baba yace Allah yasawake, inazuwa!!! Doctor nabil Yana shiga office yakira doctor olah inda yasanar dashi Yana america, amma yasanar da doctor abubakar jiya yashigo Nigeria, okay ataki yagayawa abubakar, dakyar yace gashinan zuwa, inbanda zirga zirga babu abunda kowa yakeyi, Umma tasanar dasu ummi mahaifiyarta ta kano, suma ba'ajima ba suka karaso, ummi tace ina fairouzah, Umma tace an hana kowa ganinta, Allah yasawake, ashe an saketa ko kigayamun yarinya kwata kwata batason masu kudi gidana sau uku tataba zuwa ina kakarta, Umma tace bahaka baniba ummi ita wulakanci ne bataso, ummi tace yimun shiru ai gashi ta aure Mai kudin ya wulakanta ta, ummi kiye hakuri Allah Dai yabata lpya sukace ameen,cikin kwarjine ya iso, kana ganin sa kaga namiji, kowa sai gaishe shi sukeyi, sauran doctors din suka firfito, inda doctor nabil yabiyoshe abaya yana yimai bayani, daga hannunsa kawai yayi, nabil yayi shiru yana shiga labour room din daga kansa dazaiyi yaga FAIROUZAH ce, kallonta kawai yakeyi sai da doctor nabil yace tana bukatar taimako, wata yar karamar alura yadakko yayimata yasaka mata ledar ruwa, aka kira maryam tagyara gurin aka rufeta da zani, gurin karfe 6 tafarka...........................
Farouk yace Kamal yaushe kazo gidan namu yanzu mana, yunwa nakeji hajiya taki kulane akasari ma bata dafa abinci Dani, Farouk yace why not ka koma gidanka, Kai kyaleni sakin Zainab zanyi, Farouk yace no wonder nace kafara shayi shayi, saki kuma , kaji kabawa fairouzah hakuri,sai da Kamal yacire wularsa sannan yace naji dazu bansaniba Na buge cikin ta na barta cikin jini natawo, Farouk yace wannan ai iskanci ne, kai wane irin Mara imani ne, zuciyarka ta kekashi gaba daya, Kamal yace wallhi insonta kuma babu namijin daya isa ya aure ta ne zandawo da matata, farouk yace ai lokacin da alhaji yace aduba kwakwalwata kai yaka mata aduba, to Bari kaji daga ita Har abunda zata haifa bakada iko dasu,kai fairouzah tawa ce, wato taiya girke, kai ingaya maka in na kusanceta harkuka nakeyi dandadi fairouzah zumace, Farouk yace tashi malam banson iskance? Kafitar mun agida? Kamal yatashi yace zance ubanka farokuu, Farouk yace fita dai,Kamal yana fita ya shiga mota sai gidan habu bazaman lpya, yana zuwa yace Kamal dama kana gari yace wallhi gamunan dai, yabashi labarin komai, habu bazaman lpya yace karka damu zankaika gurin boka na fairouzah Kamar tadawo gurinka yace yauwa habuna, sai munyi waya natafi, yatsaya a gurin masu Nama zai siya, matar tace Na nawa za'a baka yace Na fairouzah matar tace am still talking malam, yace Dan uwarki na fairouzah nace, dakyar wasu bayin Allah suka taimaka ashiga dashi mota,tunda yaisa gida ya shiga dakin Umma yakwanta yadinga bacci Umma tana kuka tace katashi kayi magariba da isha'i yayi mata banza chan kuma sai yatashi yace to fairouzah tace nadaina wasa da sallah yayi sallah, chan kuma yace Umma ban alqurani FAIROUZAH tana karantu duk bayan sallar isha'i,hajiya hankalinta duk atashi, kowa yazauna zaice abinci kowa yafara ci sai Kamal yace FAIROUZAH tana bismillah inzatace abinci nima bismillah zanyi, suna gamaci ya tashi yaji ya kwanta, alhaji yace hajiya haka Kamal yadawo, farouk yabawa alhaji labarin komai,ahaji yace ai dama talaka bai ba, hajiya tace Allah ganar dakai, haka farouk yagaya mata abunda Kamal yayi dazo yace kuma hajiya aduba kwa kwalwarsa, alhaji yace kai gafara can kaidai zaa duba kwa kwalwar ka..........................
Nurse ta gayawa su Umma da ummi, cewar fairouzah tafarka da saurin su suka shiga, Umma fada take sannu fairouzah,tadaga kai ummi tace bani dabinon aka bawa fairouzah tanata sallati tanaci, sannu fairouzah tace to umma wayyo Allah "lailah ha illallah" ya Allah ummi tace sannu umma tafita tana kuka tazauna sai addu'a takeyi, nurse takalli ummi tace mata yakuka bata dabino? Ummi tace Allah yace Nana Maryam taci dabino to har dunia ta tashi babuwani abu da mai tsohon ciki xata ci dakuma lokacinda xa ta haihu wanda yafi wannan amfani, Allah yace Nana Maryam tacin to har dunia ta tashi babuwani abu da mai tsohon ciki xata ci dakuma lokacinda xa ta haihu wanda yafi wannan amfani, sannan kuma yana wanke ciki, domin duk abinda yake cikin na datti, zaqi da sauransu kashesu ike nanda nan zai rabata dasu, yakan kuma samarda magani sinadari amahaifa, wanda xaisa mahaifa ta dausashe, ta rage xubar jini nanda nan, yana hana ciwan cikin da mata sukeyi bayan haihuwa, nurse tace nagode hajiya kinga nakaru, umma tamiko musu ruwan hulba wacce aka dafa akan hada da
zuma (amma wannan sai nakudar ta kankama sosai), dakyar tasha, tanata salati, ummi tadauke kofi tajuye zamzam tafara karanta wayannan ayoyin nacikin suratul a,araf, ﺇِﻥَّ ﺭَﺑَّﻜُﻢُ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﺧَﻠَﻖَ ﺍﻟﺴَّﻤَﺎﻭَﺍﺕِ ﻭَﺍﻟْﺄَﺭْﺽَ ﻓِﻲ ﺳِﺘَّﺔِ ﺃَﻳَّﺎﻡٍ ﺛُﻢَّ ﺍﺳْﺘَﻮَﻯٰ ﻋَﻠَﻰ ﺍﻟْﻌَﺮْﺵِ ﻳُﻐْﺸِﻲ ﺍﻟﻠَّﻴْﻞَ ﺍﻟﻨَّﻬَﺎﺭَ ﻳَﻄْﻠُﺒُﻪُ ﺣَﺜِﻴﺜًﺎ ﻭَﺍﻟﺸَّﻤْﺲَ ﻭَﺍﻟْﻘَﻤَﺮَ ﻭَﺍﻟﻨُّﺠُﻮﻡَ ﻣُﺴَﺨَّﺮَﺍﺕٍ ﺑِﺄَﻣْﺮِﻩِ ﺃَﻟَﺎ ﻟَﻪُ ﺍﻟْﺨَﻠْﻖُ ﻭَﺍﻟْﺄَﻣْﺮُ ﺗَﺒَﺎﺭَﻙَ ﺍﻟﻠَّﻪُ ﺭَﺏُّ ﺍﻟْﻌَﺎﻟَﻤِﻴﻦَ ( 54 )zuwa Aya ta 56 da kuma falaq da nasi tabata tasha,fairouzah tafara nishi sai kiran sunan Allah takeyi cikin kokari dakyar tadinga karatun alqur'ani tafara adduoi, cikin mintuna dabaifi 5 ba fairouzah tahaihu kukan jinjiri akije, su na Zaune aka gyara jaririyar baba ya anshita, yayi mata kiran sallah akunnen ta kuma sannan yatada iqama akunnenta na hagu, akuma gayamata sunansa nan ta, ya tauna dabino yasaka mata abaki, nurse tace alhaji mayi amfanin saka mata dabino abaki, baba yayi murmushi yace yaron zai zama mai albarka kamar dan dabino wajen qarko, yafara da bauri yaqare da zaqi, kuma dabino kowanne yanayi yananan kuma baya yankewa, tace nagode alhaji yakaranta mata inna anzalna, a kun nanta na hugu, domin allah yarabata dazina, fairouzah tashiga wanka tasaka pad tafito umma sai sannu takeyi mata tahada mata shayi mai kauri tasha, sallama sukaje Kamar asama muryar Kamal ce umma tace fita naci kafi..........................urs Nana diso 115
Umma tace fita naci kafita daga dakinnan, lallai Kamal idonka yayi tsaure, baba yace mayi haka? Kamal karaso yakaraso yatsugun na yagaida baba, baba yace lpya lou, ansamu karuwa, fairouzah miko Mai yaga 'yartasa, fairouzah tace baba tunda ka haifine yau shekara 21 kenan bantaba musa maka ba,Amma kayafe mun yau zanyi, baba yace ba daki nakeba , ummi tace bazafa tabayarba haba, fairouzah tace baba bakasan haka yace sai an zubar da cikinba kuma wai don dukiyarsa na auresa, kamal yace ne banciba! Ummi tace tashi kafita malam, haka kamal yafita saikace mahaukaci sai surutai yakeyi, haka yashiga mota yakefa kansa Kuka kawai yakeyi, yace nayi rashin fairouzah yau gashi nazama sha shasha don sonta? Wayar sa tafara ringing muryar zainab yaji tana kuka, kamal yace lpya kika kirane? Kamal Ina hospital munyi accident jiya hannu na yakarye, yace Allah yasawake yakashi wayar, direct gidan habu ba zaman lpya yahuce, habu yace har ka shirya, kamal yace eh, haka suka kama hanya sai da sukayi nisa, kamal yatsaya da driving yarike kansa wallahi tahanani, habu yace wacece tahanaka yace fairouzah tace babu kyau bin boka da tsafi, tuni yafige motar sai gida ya cewa Dakin Umma yashiga bandaki yayi alwala yayi sallah Umma tace GA abuncinka chan, yace toh haka yace abinci, yazauna yayi tagume, Umma tace lpya kamal yace gobe zai tafi abuja tace Allah yakiyaye, alhaji yashigo yana masifa talakawa yan iskane mataimakin gwamna, sunki zabata wai bazan musu aikiba, kamal yace ai alhaji katuba kaso talaka ka kyautata musu, domin babu wanda yafi wane agurin Allah sai Mai tsoron Allah, hajiya tace gaya mai Dai, alhaji tunda ya kwanta abunda ya'aikata kawai yake tunani yadda ya toxartasu, charbi yadakko yana istigfari..............
Fairouzah tafito daga bandaki, tunda aka haifi jaririyar kullum sai fairouzah ta tufa mata Aya daya ta fatiha, nurse tamiko Mata jaririyar tace tabata tasha, haka fairouzah ta'ansa tafara bata, nurse tace ikon Allah ke bake ci breast dinki zai zube ba, fairouzah tayi murmushi tace ai wasu Matan sai ahankali, basu san falallar dataki shayarwa bane duk lokacin da tabawa danta Nono indai ya zuqa, ba wai yasha yaqoshiba duk tsotsan dayai sau daya Allah zaice arubuta mata ladan enta bawa goma, arana daya saita samu ladan enta bawa sama da dubu, wannan enta bawan shine wanda Ubangiji yakece damu //falaqta hamal aqba, wama adraka mal ahaqba, faqqu raqaba// lailai ilimi kogine ga abu karara Amma bansaniba,haka doctor yazo yadubata aka sallamesu, Sai dazasu tafi umma ta cewa doctor nabil ina doctor daya taimaka wa, 'yata nayimasa godeya aka Nuna masu office suka shiga umma tace abubakar sannunka, yace umma banyi tunanin harda ku ba, taci ai yanzu kagan mu yadurkusa ya gaidata, fairouzah adakile tace inayini yace lpya Allah yaraya yamijin nake, tayi shiru tabawa abubakar labari, yace Allah yasawake umma tace ameen mu muntafi, isar su gida kida wuya mutane Sai barka ake shigowa, Kamal yashirya yatafi abuja asubuti direct yahuce tunda yashiga zainab take kuka, Kamal kayefi mun Kuma kayi hakuri danallah nice silar rabuwarka da fairouzah, Kamal yace what??? Haka zainab tabashi lbrn komai, tana kuka tana ta tuba dakyar Kamal yace yayifemata, haka suka shirya Sai gida tagyara gidan tadura musu abinci Kamal yadawo Yana wanka yahaye gado, Sai bacci Chan yafarka yarungume zainab haka dai ya kusanceta, hmm baiji wane dandano ba............................
Yau sunan 'yar FAIROUZAH inda tace sunanta "Amina" Amma za'a dinga kiranta da Islam, duk antaro dange malaman makarantar su duk sun shigo, yarinya dai tasha addua ga kayan barka, Innar su fati tashigo tace ina yar albarkar akace tana daki tashiga takaimata mata kunan kanwa, fairouzah tace sannu innata inata jira akawo min sai yanzu, inna tace sai yanzu nagama, fairouzah tace Allah saka da alheri, inna tace aminatu tayo daujajjan hancenki, fairouzah tace ai zai miki, Inna tace kinyi wanka, eh nayi inna Amma wankannan zafi, inna tace haka zaki daure, ta tufawa Amina karshen fatiha, ta tufawa amina U’izu Bikalimatillahit Tammatin Min Kulli Shaidanin Wa
Hammatin Wa Min Kulli
Ainin Lamma,kafa3 uku domin naimar wa yarta tsare daga sharrin mutum da aljani, sai kuma takaranta wannan domin fahimtar karatu ALLAHUMMA ALLIMHU TA‘WIL, WA FAQQIH HU DEENA sau 41Sai a topah a Zamzam adinga basu, haka akasha suna farouk yazo shida Maryam inda maryam tacewa fairouzah danallah su zama kawaye, fairouzah tayi murmushi tace aiba komai, haka suka sha hira har dare........................
Yau sati 3 da haihuwa, yarinya sai Kara wayo takeyi, umma tana kitchen tana girke taji sallama wa zatagane kamal ne da zainab haka takaisu palour suka gaisheta zainab tace fairouzah kiye hakuri, abunda nayimiki sharrin zuciya ne, fairouzah tayi murmushi tace bakomai yahuce Allah yayafi mana, minal tafara kuka fairouzah tadauketa zata bata tasha, kamal sai kallonta yakeyi har idonsa ya canza zainab harta gani, fairouzah tanachan wane tunanin saiji tayi kamal zai taba mata breast ihu tasa tace umma, aguje umma tashigo da muci ya...............................urs Nana diso
116/121
[02:54 AM, 29-Apr-16]
by nanadisoo
116
Aguje umma tashigo da muciya innalillahi kai dai naga lokacin dazakayi hanakali inbanda iskanci ba kasaki taba mayi na tabata, ku fita agidan nan kafin ranka yabaci, zainab tatashi tsayi tace lallai ne, D'a akaso a haifa domin aci Gado, fairouzah tayi wane murmushi Wanda kasan na manyane,ta nuna Kamal da hannu tace indai wannan a mutumin Nan na barmiki shi har abada, domin Kamal, cikin fushi yace ya isa fairouzah kuma kisane sonki kullum karuwa yakeyi azuciya kuma kisane Dreaming of you makes my night worthwhile,Thinking of you makes me smile,
Being with you is the best thing ever,And loving you is what I’ll do forever..... fairouzah tayi wane dariya Mai kayatarwa to kee zainab kinji abunda mijinki yake cewa akaina, wannan yakara tabbatar miki shiyake bibiyata bane nake bibiyarsa ba, kuma kasane
Throughout life people will make you mad, disrespect you and treat you bad.
Let God deal with the things they do,cause hate in your heart will consume
you too, ina fata kun gane Kamal yace FAIROUZAH kisane Life without mistakes is like, education without
books, tace that's good for you, zainab tace kee yar talakawa kikarya asirin dakika yewa mijina, FAIROUZAH tace kina nufin indaina sallah, to aine da Allah nadogara, kuma duk wanda tazalunci wane Sai Allah yasaka masa, Zainab tadaga hannu zata mari FAIROUZAH Kamal yayi sauri yarike hannun ya waskawa zainab mari, zainab tace ne kamara to wallahi allah zai sakamun tafita waji, fairouzah takallisu tace yaragi inaku tashige daki, Kamal zaibita umma tace ga hanyar fitanan, Haka yafita ciki da bacin rai gidan farouk suka huce.......................
Suna isa gidan farouk maryam ta gaidasu takawo musu ruwa, da lemo , takalli zainab tace anty inayini ya hanya zainab tace lpya, Yaya kamal mai za'a dafamuku, kamal yace nop kar musa ke wahala wannan ma ya'isa, ina kamal dinne? Bari na kirawo shi, Yana sama muna karatu ne, tohm munajira, ba'afi mintina ba yasakko suka gaisa, farouk yace kunzo barkane yace eh wallhi wato farouk fairouzah take aminciwa tadawo dakinta, farouk yayi murmushi aikayi rashin fairouzah har abada, yanzu zaka gani bakudinka ta auraba, zainab tace kaga malam yimin shiru wannan ai cin fuskane, kamal yace iyimun shiru, kalleta farouk babu abunda taiya daya wuce , rashin kunya danuna isah, ita tasa nasake fairouzah, gata dai mace Amma Bata iya komai ba, babu tsafta, girki, kwalliya, harta gyara mijima, ita dai gatanan muna mace, zainab tafara kuka cemun fuska kakiyi agabana, kamal yace ko nayimiki karya kai farouk ingayamaka ko inazaune ne agida adinga yimun shagwaba da kalamai masu dadi bata'iya ba, Sai dai kaji muryata tafi tata dadi, itakam intadinga ihu saikace kare, lallai kamal baka da mutunci, kuma nayi din inka isa ka gyarane, wallahi fairouzah dakanta takemun shigar da innagani Sai kaina ya kusan fashiwa, akwai ranar datasaka wasu English wears mai bayyana surarta wallhi alokacin wata sha'awa ta nufone, babu yarda banyi daitava amma takafi wai ita ba girkinta bane, mace mai ilimi ai tayi, farouk ya kyalkyale da dariya anya kamal baka zautuba??? Kamal yace babu zancen zautuwa kai ne dan uwana dan haka kai zan gayawa, farouk yace katsai da sallah kakuma dinga istigfari, kamal yace nagode nakuma yarda talaka sunada abubuwa da dama daza'aso su, farouk yayi dariya yace nizan gayamaka haka, sukayi sallama suka nufi abuja, suna isa suka tarar da mahaifiyar zainab tazo, duk suka gaisheta tai musu banza, takalli zainab kedai turr da halinki, kin shiga kinfita an saki fairouzah kai kuma sha shasha kabiyi mata, toh gaka ga zainab............................
Umma takalli fairouzah tace ohh ni 'yar nan abun dana sani bashida dadi yanzu gashina kamar ya haukace, Don sonki fairouzah kikuma dakinki, baba suka jiyo yana cewa toh bangaji da itaba, yanzu ya wulakanta ta gaba kuma Sai duka, duk kudin mai kudi karya yake yace inada son abun duniya ne da allah na dogara, umma tace kayi hakuri alhaji ne wallhi tausayi kam........................urs Nana diso 117
Wallahi alhaji tausayin Kamal din nakeyi, baba yace lallai zakiji tausayin sa dakyau, Fairouzah dai babu inda zata koma, ai dama illar masu kudin nan kenan Sai son daukar talakawa Amma Kuma basu san darajar su ba, Allah Miki albarka FAIROUZAH kowa dajarrabar da Allah yakeyi mai Allah yabaki wanda yafeshi, ameen baba, hajiyar Abuja ce ta bugo ciki da fada Wai Ina fairouzah NE ko kukama bazatazo bikin fiddausin ba, baba yace ai gatanan Bari nabaki ita ta anshi waya suka gaisa, tabawa hajiya hakuri sukayi sallama baba yace yakamata kitafi gobe, umma tace wallahi Sai satin bikin Amma yanzu babu inda zataji, baba yace Allah sawake yafita, Maryam matar farouk cikinta ya tsufa in kaganta Sai kazata Yan biyu zata haifa, hajiya murna kamar me, yau suna zaune adaki hajiya tace bantaba tunanin zaka shiryuba farouk bantaba tunanin zanga 'ya'yanka ba saboda tsanar daka kewa talakawa, farouk yace astagfirillah hajiya kidaina tino baya mana, hajiya, ai wannan yarinya FAIROUZAH bani mantawa da'ita ita tacanjan komai tamai dani nutsatse, hajiya tafashe da da kuka kadaina tuno min da yarinyar albarka, mai hankali da nutsuwa, ga addini, Kamal yacuce mu,maryam tace ai wallahi yaya Kamal Bai kyautaba Bari nagaya muku abunda fairouzah tayimun alokacin da Nakirata awaya duk wasu halaye masu kyau dakaga Ina yimaka sadakar danaki cewa kayi duka ita take sakane nayimaka, tundaga lokacin dana dauke ciki tabani adduoi dakuma shawarwari, kwana ki dakayi mun fada akan rashin son nayi kallo, ina gayamata tace Nabi ra'ayinka tunda bazunubi kace na aikataba, hajiya tace Allah yaraya mana islam sukace ameen...................
Yau watan islam 5 Don har tafara rarrafi,kowa yaganta sai kaji yace taburge shi, duk inda kaga islam kaga kamal, fairouzah tashirya zata tafi gidan su fatima, wayanta taji tana ringing take dauka, umma tace kinaji ana kiranki shine bazaki dauka ba, fairouzah tace bansan number ba shiyasa, umma tace dauke wayar mana, fairouzah tadauka tayi sallama kawai taji muryar kamal yace yau zanzo naga 'yata tace malam wacce 'yar taka, kamal yace islam mana, takashe wayar tace umma wanene? Fairouzah tace kamal ne, mun tafi umma to kugaida inna zataji, fitar fairouzah babu wuya, baban su fiddausi ya kirawo ta a waya yace mata gobe fairouzah tatawo umma tace toh, washigari karfe 2 umma tace tashirya tatafi abuja, fairouzah tace amma umma kekikace sai ankusa biki islam fa koyar tafiya takeyi umma tace bakomai kishirya kitafi, fairouzah har hawayen takaice tayi, haka suka shirya suka nufi abuja..................urs Nana diso 118
Haka suka shirya suka nufi hanyar abu, karfe hudu suka isa abuja,tayi sallama tariqu hannun islam fiddausi aguje ta taso ta rungumeta fairouzah dama zakizo, tayi murmushi , fiddausi tadauki islam aa yarinya tayi wayo,Ta karaso cikin palour tagaida hajiya, takalli abubakar da tunda tashigo yake kallonta, tace yaya abubakar inayini, yayimata shiru, duk sai taji babu dadi, hajiya tayi shiru itama tace ya kika baro su umman suna nan lpya fairouzah tace suna gaisheki, islam tace momy Ina awawata, fairouzah tace ina gaisuwa, ta gaida su hajiya da gwaran cen ta,abubakar Sai kallonta yakeyi yarinyar taburgeshi, azuciyarsa yace dama ne fairouzah ta haifar wa, suka shiga daki itada fiddausi, fiddausi tace jiran ki nake tayi kizo kiyimun lecture Amma shiru, fairouzah tace ai gani nazo, yunwa nakeji suka shiga kitchen suka dura abunci haka suka dinga hira, baba yazo suka gaisa, fairouzah tace Islam tashi muje mukwanta, islam tace momy nida uncle zan kwanta, fairouzah ta daka mata tsawa, hajiya tace mayi haka, haba fairouzah, abubakar yasaukar daita daga cinyar sa taja hannunta suka shiga daki, fairouzah tace islam, tayi shiru can tace naam momy nadaina tace yauwa Inna kiraki kidinga zuwa, yadda islam take magana kace kamal ne Har dariyar ta, hawaye fairouzah taji yana zuba tace rayuwa kenan, yaya abubakar yadawo Kuma da halinsa, Allah ka dai dai ta tsakanin talaka da mai kudi haka tayi musu adduoi takwanta........................
Kamal Yatawo kaduna tunda yazo Yahuce gidan hajiyar sa Yatarar da baban sa Yana hawaye, yatsugunna yagaida su, hajiya tace yaushe kashigo kadunar yace dazu nazo hajiya, baba lafiya kake kuka yace lpya kake kuka? Ina lafiya kamal abunda na aikata nadaga jahilce, girman kai tsana ga talaka yanzu shi suke bibiyata,babban abun dubawa shine kayana da'aka rike na miliyoyi, duk aboka nai na sun guji sunkiyi mun komai, wannan sanusi danake cemasa uban talakawa wanda yataba zuwa taimaiko na koresa, shiyasa aka sakarmun kayana, ban taba tunanin talaka yanada amfani ba, Allah ya Yafemun Abunda Na Aikata, hajiya har kukan dadi tayi Tace dama alhaji zanga wannan ranar alhamdulilahi nagodewa allah, alhaji yace ya maganar Fairouzah takoma gidan naka,kamal yace aa, alhaji yace karka damu zan ma mahaifin ta waya yanzu, haka yakirawo abban fairouzah sai da suka gaisa yabashi hakurin duk abunda yayi musu Kuma yana biko Dan Allah fairouzah tadawo dakinta, Abba yace ne banida matsala Amma su sasanta kansu sukayi sallama, ya gayawa kamal, kamal yayi godeya yace yatafi daga nan zai huce abuja hajiyarsa tace Allah yakiyaye hanya, ya huce kofar gidan su fairouzah yafi minti talatin bata dauke wayarsa ba sai ya aika yaro akace batanan tatafi abuja yadauke hanyar abuja yana isa yaje yayi wanka zainab tace ina zakaji, yace biko zanji, kai kamal karaba kanka da wahala wallhi in fairouzah tadawo ya'kin Daba ayiba shiza'ayi , Kamar yayi banza ya ficewar sa, lallaine yayi rashin mata fairouzah bata zagensa ko rashen kunya sai dai fadar gaskiya, tunda yaisa yakara kiran wayarta dakyar tace hello yace gani nazo kikawo mun 'yata,Abubakar yaga tadauke ruwa da lemo Kamar Yasan ba'ko tayi sai daf dazata fita yace koma daki..........................urs Nana diso 119
Abubakar yace koma daki nace miki? Fairouzah tajiyo kamar zatayi kuka tace 'bako, nayi awaje, abubakar cikin bacin rai jike, fairouzah tana fita,fiddausi tace gaskiya yaya bazaka taba samun soyayyar fairouzah ba domin batason mai wulakanta tata, anya yaya kana sonta kuwa?? Yafara tari yace wallahi in nace miki ga son dana keYiwa fairouzah nayi karya, yanzuma duk a cikin so ne, hajiya tafito palour tace agaskiya kacireta aranka kuma shashancin banza kakiye? Dama itace wacce ka dinga cuta saboda ita, fiddausi tajuya tabata labari idon sa harya ka'da yafara hawaye innalillahi abubakar kuka? Wannan bakon lamarin naka yayi tsaure, ya kakeso muyi, ka hakura da Fairouzah kasamu wata matar, abubakar yace danallah hajiya kidaina fada itace matata ita nakeso, duk su kayi shiru, fairouzah tayi sallama tazauna, islam tadani cinyarsa momy yasunan wannan fairouzah tace sunan shi dady, dady ina yini, ya sunbace ta yace lpylou, islam tace dady mai yasa kai baka gidan mu, yace zandawo islam, kaga Sai muyi hira, in akasaka ne a makaranta ka dauke ni ko yace eh, Allah miki albarka islam din dady, fairouzah kawai kallonsu takeyi cike da takaice da ban haushi, yace fairouzah tace naam fairouzah kije tausayi na ki koma gida , wallhi ina sonki, kizo mubawa yar mu tarbiya mai kyau, tarbiya? Anya kamar kasan mai kake cewa kuwa? Lokacin daina da ciki kamanta kyamatata dakayi? Kamanta tsanata dakayi? Tuntuni bakya Tarbiyar tar da itaba Sai yanzu? Kaifa kace baruwanka da abunda Nahaifa, kiye hakuri sharrin shaidan ne, fairouzah ina son Islam, babu 'yar dazan so sama da'ita itace duk inda aka ganta anganni, kitaimaka fairouzah, Bayan taimakon danayi maka nafito? Kaga sai anjima kagaida 'yarka meelat, yadakko yar tsana yabawa islam da alawa, islam takalle fairouzah tace momy Na ansa? Tace eh tarike hannun suka tafi cikin gida, tana shiga takalle su duk sunyi tsit, islam tace uncle kaga dady yabani abubakar yayi dariyar takaice yace ne zanbaki wacce tafita, fairouzah tace hajiya Kamal Yana gaidake tace Ina amsawa, Takalli abubakar ya dallah mata harara da jajayen idonsa........................
Tun A Motar Sa yake Tunanin Ya Rasa Fairouzah gaskiya bazaiyu huba, inasonta ina kuma kyaunarta, yayi parking yahuce part dinsa yayi sallar yayi adduo'in sa ya kwanta yanata tunani na duniya dakuna irin yanayin dayake ciki, zainab takira abida awaya zainab tace kawata da matsala fa wallahi Kamal sai ahankali Kiban shawara mana? Abida tace aikawai mu koma gurin bokan, zainab tace ina ai nida boka Har abada wallahi aikin boka cikinsa tashin hankali ne da jawowa kai azaba, ita fairouzah dazanyi dan ita ba a zaune take ba gurin addua ga karatun al'qurani kinga kuma kullum gaba takeyi, Shima Kamal din yanzu naga yakara addua Akan da, abu yadawo kaina Na haukace ai bazai yuhuba nida boka Har abada takashe wayar, ta huce bangarin kamal tana zuwa ta tarar dashi yana kwance tace kai Kamal nagaji wallahi haihuwa nakeso, kawayena wasu 'ya'yansu 6 wasu har sunyi 5 bazai yuwu ba, Dama kaika cuceni nake shan magani baka hanani ba, azzalume kawai to kasani chajar laptop dinsa yaciro yadaga hannu zai............................urs Nana diso 120
Kamal Yaciro chajar laptop dinsa yadaga hannu zai zab Gawa zainab kenan sai yatuno lokacin da fairouzah take gayamasa babu kyau dukan mace, kayimata adduar kawai Allah yashiryeta, ya fita yaja motar sa sai gidan uncle, yashiga yazube akan kujera, meelat tatawo aguje ta rungume shi, anty tafito tace sannunka dazuwa saukar yaushe? Lapia kuwa? Kamal yace wallahi anty ba lafiya ba, fairouzah take amincewa tadawo gidana narasa yarda zanyi, anty wallhi nakusa haukace wa, bazab iya rayuwa babu fairouzah ba itace rayuwa inasonta so ba karami ba, anty tace dallah yimun shiru kasan kana "sonta" ka sake ta ko kayi tunanin kowanne talakawa ne basuda zuciya, ko kuma abun duniya ya damesu, anan kukazo kaida fairouzah, ta durkusa tagaidane r akuma zauna mukasha hira har tayimun girke, anty tace ko ta gayamaka yace aa bata gayamun ba, to in ba mace tagari ba kana tunanin akwai wacce Zata dinga son yan uwanka, kaduba zainab Har zagen hajiya takeyi Amma duk baka duba wannan ba kasake ta gashinan ai, kuma zan baka shawara kacireta acikin ranka, yafara zubda kwallah meelat tafara gogemai dady ne kakaine gurin new mum zata dawo gida kadaina kuka dady, yace to meelat tashi mutafi tace aa kabarni gurin anty yace toh...................
Su firdausi suna zaune a palour Suna kallo, abubakar yashigo yazauna, fiddausi tagaishe shi yayimata banza, yamikar da kafafuwan sa Kan kujera, kuka yakeyi Mara sauti, sai kallon fairouzah yakeyi abun yabata tsoro, jikinsa yaji duk ya mutu, wasu hawaye ne suka Kara zubo masa, wato in yarasa fairouzah akaso na biyu yatabbar mutuwa zaiyi, wayar tace tafara ringing tadauka cikin wata narkar kiyar murya tayi sallama, Kamal yace kiyiwa muhammad rasulillahi (saw) kidawo gareni wallahi inasonki,tace yayi kyau sai anjima, takatse wayar, fiddausi tace gobe mukhtar zai zo fa, bakiga yadda nake murnar ganinsa ba, fairouzah tayi murmushi tace masoya, sukasa dariya yahuce dakin Su fiddausi yadauke, islam yatafi dakinsa suka kwanta, basu tashi daga hirar sai 10, fiddausi tana zuwa bacci yadauketa, fairouzah taduba dakin Su bataga islam ba, taduba dakin hajiya batanan gabanta yawadi kardai tana dakin abubakar? Yanzu yazanyi? Ainasan ma yayi barci tana shiga tagansu akwance abun ya burgeta gashi abubakar ya rungume islam batasan ta inda zata dauketa ba, kawai Jan kafarta tayi idon sa biyu, yayi shiru suna shiga daki, islam tafarka tace momy tun dazu uncle kee yake kira, yafadi wannan I love dakike cemun, fairouzah tayimata addua suka kwanta.....................
Hajiya Tabawa baba duk yadda sukayi da abubakar, baba yakerashi ataki yace yashigo dakinsa, abubakar da murnarsa yatawo domin yasan hajiya zatayi mai kokari akan ya aure fairouzah, yana shiga dakin ya gaida baba, baba yace lallai abubakar bakada hankali inba rashin hankaliba kace fairouzah ka kikeso, kamanta mijin ba mutuwa yayiba, kuma kamanta kyamatar dakayi mata ada maiye bakace mataba, kana tunanin zata soka, Abubakar yafara kuka wallhi inasonta, baba katausaya mun ku aura mun fairouzah da wuri, baba danallah Dan annabi ka aura mun ita wallahi nayi hakuri shekara 38 bana Zina, zanfada halaka in bakuyi mun aureba, baba yace fita Mara kunya Baza a aura makaba bazaka fita ba sai na ballaka, abubakar yafito yana ta tari, fairouzah ta fito daga kitchen kenan taji taga abubakar ya wadi suma, aguje tatawo tana Yaya abubakar tana Jijjigashi kowa yafito sai asubuti....................urs Nana diso 121
Ana isa asubiti, nurse suka tawo da sauri sukace lpya aka shiga da abubakar daki, Haka aka dinga Kiran likitoci awaya Allah ya taimaka doctor usman yashigo alokacin, dr usman yakalli nurse yace wa aka kawo, nurse tace Kamar doctor abubakar subhnallahi, what wrong dazu muka rabu dashi, dasauri yashiga dakin da aka kai shi yagama dubi dubinsa , ya fito FAIROUZAH tayi sauri tabisa tace dr mai yasame shi , dr usman yace damuwa ce take damunsa kuma akwai yarinyar dayakeso ita take ta wahalar dashi tun muna USA, yanzu dai doguwar suma yayi, zaku iya shiga, suka shiga dakin, Abu duk yadamu fairouzah ta yaya tayi kuka mai yashafe ta? Harda kukanta, tana cikin tunani sai kuwa jitayi islam tace mumy mai ya samu uncle, fairouzah tace babu komai, hajiya tana chan duniyar tunani, inda tace lallai allah daya ne yakan janja kiyayya zuwa soyayya yau dai ga abubakar wacce ya tsana yana sonta, baba yabi Dr usman office suka gaisa, Dr usman yace baba mai yasa Baza a aura masa wacce yakeso ba, baba yace wacce yakeso ma batasan yanayiba, subhanallahi! Gaskiya baba abubakar Yana bukatar taimako saboda zuciyarsa tana gab da samun matsala, baba Yana hawaye yace usman ba kowacce yarinya bace ba illa yarinyar daka gani awaje, Dr yayi saurin cewa fairouzah, baba yace tabbas itace Kuma batasan abubakar yanayiba yanzu ma mijinta Sai bikonta yakeyi, baba yace Bari naji dakin suna zaune duk sunyi shiru FAIROUZAH tace lallai wannan yarinyar da yaya abubakar yakeso batada imani? Wacece ita? Fiddausi tace ai bama tasan yanayiba? Fairouzah tace kusanar Dani ko wacece ? Domin zan sameta ko dan dalilin halin dayake ciki zata so shi, kowa yayimata shiru..........................
Zainab tace wallahi kafito asan abunda za'ayi ni haihuwa nakeso nagaya maka? Kamal yakallita yace nina hanaki haihuwa? Kokuma ninace kisha maganin planning? Eh Naji bakai kace Nasha ba, Amma ai yanzu kadaina kusanta ta? Kamal yakalleta wallahi tallahi bazan illatar dakaina ba, nataba ganin kazamar mace irinki kwata kwata bakya gyara kanki, hakurina ya isa kullum na kusance ki sai raina yabaci, kifarayin aski tukunna, kaga malam karka dameni na hakura bazan aske ba, naka ne? Kamal yace kidai kinfita zakkah amata bansan abunda ki damun kiba, muna mace kawai, ya dakko wayarsa zai fara waya, ta fizgi tace wallhi baka isa kayimun waya agidan nan ba, yace jiki dai Haka yashirya cikin kayan sa turare sai gaurayi gurin yakeyi, ya sakko zai fita Zainab tace Ina zakaji yace zance zanji? Toh wallahi sai ka koma shige muji, Kamal ya kyal kyali da dariya kafin nazama mijin ta sai kin fara tsaftace kanki yayi ficewar sa........................
Abubakar yana farkawa yafara kiran sunan fairouzah, baba yace dan rashin hankali kafara kiran sunan allah shine zaka kira sunan fairouzah, abubakar ya kallishi hawaye yana zuba afuskarsa hajiya tace dan albarka daina hawaye fairouzah takace, wallhi alhaji Karka kashe shi da masifa! Abubakar yace hajiya wallahi fairouzah ce rayuwata ku tausaya mun kubani ita, hajiya tace karka damu kaji 'Dana, ta hada masa tea yasha, akayi mai allurar bacci ya kwanta, Fairouzah tagama wanka tana kan gado, Zata shafa mai Amma Ina tatafi wata duniyar tunani yanzu su hajiya har sun fara yimata banza ku suna tunanin ita tasa abubakar ya suma, banyan ita kawai ganinsa tayi, wannan rayuwa mu talaka ba'ason mu kowa burinshi yace talaka! Fiddausi tayi sallama fairouzah ta amsa, sannu anty fairouzah har kin gama girken, fairouzah tace gashi harnayi wanka, Fiddausi tace danallah mukhtar ne yace Na tambayi ki,Ranar
alkiyama wadansu mutum bakwai daga cikin bayin Allah,da Allah zai sanya su a inuwarSa Ya girmama su, Ya natsar da
zukatansu, Ya kwantar musu da hankali a wancan rana da ake
halarta,Su wane ne wadannan mutum bakwai? FAIROUZAH tace Manzo (SAW) ya
ambace su daya bayan daya, a cikin hadisin da Shaihunnan Hadisan
nan biyu da Ahmad da Nisa’i suka ruwaito
daga Abu Huraira (RA)
cewa: “Mutum bakwai, Allah Zai sanya su a cikin inuwarSa, a ranar
da babu wata inuwa sai inuwarSa:Watoshugaba adali damatashin da ya taso cikin bauta wa Allah, da mutumin da zuciyarsa ke ta’allake da masallaci, idan ya fita daga cikinsa har ya dawo gareshi,Sai kuma mutum biyu da suka so juna don Allah, suka hadu a kan haka, suka kuma rabu a kan haka, sai mutumin da ya tuna Allah yana kebe shi kadai, amma ya zubar da hawaye, da kuma mutumin da wata mace mai matsayi da kyau ta neme shi da zina,amma yace, ina tsoron Allah Ubangijin halitta, da kuma mutumin da ya yi sadaka, ya boye ta, ya zamo hannunsa na hagu ma bai san abin da dama ta bayar ba, fiddausi tace amma fairouzah allah yasaka da alheri mungode tashi kishirya mutafi asubiti, tohm ganinan.................
Islam sai murna takeyi yauza taga uncle, Fiddausi tashiga motarta suka tafe cikin 20 minute sun isa zuwa asubiti, suka gaida hajiya sukaye mata yamai jiki tace da sauki, fairouzah takalle abubakar tace yajikinka kallonta kawai yakeyi baice kalaba, hawaye taji yana kokarin zubo mata tayi saurin fita daga dakin, abubakar yafara hawaye yace hajiya dam.......................urs Nana diso FAIROUZAH 122/ to END
[03:02 AM, 29-Apr-16]
122
Abubakar yafara hawaye yace dama hajiya batasona, Kinga fita tayi tabar dakin, wallahi hajiya inason FAIROUZAH kutaimaka min ku aura mun ita, koda kuwa bata sona hajiya ina sonta wallahi ina kuma kaunarta, fiddausi kice mata tashigo koda kuwa kallonta ne nadingayi, hajiya abun yafara Bata tsoro irin wannan so da abubakar yakeyiwa fairouzah, fiddausi tafito taga fairouzah azaune ta rungume islam, fiddausi tace lapiya fairouzah kika fito, kin wane rungume yarki mayi haka, fairouzah kukan datake makalewa sukafara bin fuskarta , fiddausi tace lpya? Wato fiddausi bansan irin kiyayyar da Yaya abubakar yakewa talakawa tagaishe shi sau dadama yayimun banza bayason ganina, ne bazan kara zuwa asubutin ba, fiddausi tace this is serious o! Bansan tayaya zan fahimtar da keba but all what I what you to knw Yaya abubakar Bai tsaneki, fairouzah tace how thy you zaki fadi haka bayan ga kiyayya nan kurukuru, bansan wacce irin mata zai auraba cuz ina tausaya mata hali irin nashi, fiddausi Dai shiru tayi suka shiga dakin, abubakar still Bai daina kallonta ba fairouzah tace umma ne bari nakoma gida domin mudanyi aikace aikace, umma tace aa kiye zamanki kee mu da fiddausi sai mu koma, jin maganar tayi kamar akanta shi kuwa abubakar Sai murna yakeyi, tace tohm hajiya, suka tafi suka barta atakure, doctors ya shigo yace madam kibashi abinci yaci, tace ai ne ba matarsa bace! Haka zaki zuba mai, za'abarshi cikin yunwa ne, abubakar yace aa nakoshi, yadda yafada yabata tausayi, tatashi tazuba, tamika mai kawai hawaye taga Yana zuba a idon sa, tone ya kakeso nayi wallahi bazan iya baka abaki ba Sai tasaka kuka, abubakar yace kidaina kuka......................
Tsinan ne wallahi Sai ka sake ni bazan iya zama da wanda baya haihuwa ba? Kamal yace ahaba? Ai kin cuce kanki walhi, haihuwa sai dai wane ikon allah! Kagani akanka mugu azzalumi, gaki ga rayuwa kiye duk abunda kikaga Zaki iya, in kingaji to kitafi gidanku, babu wanda yarikeki, naji zantafi, fuu ta hau sama cikin mintina ta sakko,natafi gidan mu inakuma jiran takarda ta, uffan bai cemata ba don takaice, Tana fita yadafi kansa jiyaye jire yana daukar sa, dakyar yadafa indomie yafara ci, yana gamawa yasha magani, zamayayi tunanin rayuwarce da mata tagari fairouzah yakeyi baisan lokacin da hawaye yabi fatarsa ba, shikenan yanzu shiya shiga uku, rayuwar shi talallace bashida wane gata, wayan sa tafara kara yana dauka farouk yace maryam tahaifi namiji, Kamal yace allah yaraya yakirawo wayar fairouzah, take dauka sai da yakira sau uku tadauka tayi sallama, yace ya hasken rayuwata kina lpya, bata wane tsaya bashi cikakkeyar amsa ba tace lpia, yagamata maryam tahaihu cikin fara'arta mai ciki da damuwa tace allah yaraya, Kamal yace fairouzah in kinawa allah kidawo mu cigaba da zama danallah, tace Kamal kenan bak'inka nayiba in har kaine wanda zancigaba da rayuwa sai kaga nadawo takashe wayar, abubakar yana kallonta zuciyar sa kamar tacire Abu ya i'she shi yadameshi da wannan tsanar da fairouzah tayi mai dama mutuwa yayi, yakalleta ciki da abin tausayi yadafi kirje yaci magani na tayi saurin dakko mai, zata bashi, ruwa, yarike hannunta takalle shi ciki da abin tausayi idon sa yayi jajir, tace ne banson haka gobe ma zantafi gida wannan Abu Har ina!!!......................urs Nana diso 123/124
Tana fita da 'yar karamar masifar ta, doctor usman yashigo da fara'ar sa, yace oh dubi yadda manyan likitoci soyayya take wahalar dasu, sannu na fairouzah, abubakar cikin karfin hali yace usman please ka sallami ne yau, Dr usman yazaro ido ai bazai yuhu ba, kaganka fa ko cikakkiyar magana bakayi, abubakar yace please, Dr usman yace toh,yafita fairouzah tashigo tayi sallah, tana karatun alqurani, abubakar yace nema kitaimaka min nayi alwala, tace ta yaya? Abubakar yace kirik'eni na tashi tazaro ido, tare dacewa wallahi bazanyi ba, Bari nakira Dr cikin mintina Suka shigo tare da dr yataimaka mai yayi alwala yayi sallah, Dr usman yakalli fairouzah yayi murmushi yafita, su baba Suka shigo fairouzah tagaida su, hajiya tace sannunki Allah yayi albarka, tace amen, sukayi wa abubakar yajiki? yace naji sauki, fiddausi tace islam Sai kuka take Sai taga uncle, gashi kinyi shiru suka saka dariya, fairouzah ta lura tsoron ruwan da'aka saka mai takeyi, tace islam tace naam mumy na walhi nayi sallah, kitabbayi anty Suka saka dariya, lallai kinga sai fairouzah tabarmin ki, Dr yayi sallama yagida su baba yace yamaji sauki zai iya tafiya yau, fiddausi tace haba Dr ina sauke anan dube shi akwance, cikin karfin hali yace nafa warke,itama dai fairouzah tayi mamakin sallamar nan tashi, baba yashiga office Dr usman yayi mai bayanin abubakar ne yace Sai an sallame shi, baba yace toh mungode, baba yace su sunyi gaba suka kwashe kaya sukatafi, sun fito kenan abubakar yarike hannun Islam jiki babu kwari, aka shigo dawata yar aiki, zata haihu Sai ihu takeyi tuni aka shiga labour room da'ita fairouzah takalli Dr oluom tace bakaga Mai haihuwar da aka kawoba? Oloum yace bazamuyi komaiba domin talakace bazata iya biyan kudin haihuwa ba? Fairouzah cikin masifa tace ai inta mutu batada asara? Ko ku jesus dinnaku baice kuyi taimako ba? Gaba daya dubu 60 ne kudin haihu, duk wata kana daukar dubu diri biyu da hamsin? Amma bazaka iya taimakon poor ba innalilahi, fiddausi dama tasan sai tayi, abubakar kuwa kallon ta kawai yakeyi, fairouzah tace bakasan in kataimaki ta ranar daza taimaka arayuwa ba, why can't you hate rich people sai poor kuntsani talaka don't know why??? Kudai ku kunta ta musu, ku zagesu ko kun manta asalin iyayenku? Wallahi in har tamutu sai na kaika koto Kuma sai an rufe asubitin, zan nuna maka y'ancin talaka! Amfaninsa ! , Dr oluom jikinsa asanyaye yashiga labour room, tuni har Dr abubakar yataimaka mata ta haihu, yafito yace madam Dr yataimaka Mata tahaihu, tana shiga dakin tadauke baby tayi masa addu'a taga abubakar yajin gina kansa, ta dakko wayarta tace hello Abba ina yini lpya Lou yagida tace lpylou abba dama, wayarta ta mutu, kamar tayi kuka tace yanzu yaya zanyi banda kudi, abubakar duk yajita, yayi sauri yakira dr oloum yace aji abayar da kudin haihuwa, abubakar yafito yazauna a mota suna jiran fairouzah taji tace wa Dr oloum yanzu zanzo nabiya, Dr oloum yace ai an riga anbiya? Tace wanene yace Dr abubakar tayi murmushi ta tafi mota, abubakar har yashiga zai fara driving yaga kwata kwata bazai iyaba, fiddausi tace nikuma konewa nayi dazu walhi, fairouzah tace toh Bari na 'tuka Haka suka isa har gida................................ Zainab badai zaman gidan kika zaba ba to wallhi gaki kagashi, Kuma kinfi Kowa sanin halina, idan mahaifinki ya ragwanta miki wallhi ne bazanyi ba, kin zama yar iska wato babu mai mike fada kullum aikin ki gantali, da bin kawaye, sai kazanta darashin yiwa miji biyayya, Zainab tace bafa haka bani ba umma, zakiyi mun Shiru ko sai na karya ke, Wai ke kin tsane talakawa ko kin manta asalin ubanki? Ko kin manta babanki har gadi yayi? Shugaban nin dakuke gani duk yawancin su talakawa ne Amma gashi yanzu su suke mulkal mu, alhaji yace yau kuma Zainab ce, umma tace wacce zainab Wai so takeyi ya saketa? Saki! Toh wallahi sai dai kinai mi wane gidan, yahayi sama, tatashi tashiga dakin kannanta suwaiba, da husna! Zata kwanta akan gadon husna tace Zainab karki lallata mana yanzu nagyara , Zainab cikin mamaki tace ni kuke gayawa Haka, suwaiba tace to menene bam bancin mu? Dama aure shine mutuncin ki, kuma kin fito aikinga kafadun mu daya yanzu, kullum da fitsarar daza suyi mata, kullum itace bauta, dama alhaji baya amsa gaisuwarta kwatakwata, yau bayanta ki ciwo, kawai ta dafa musu indomie, suna dawowa daga makaranta kowa yace bazai ci ba, umma tace tatashi tadura ruwan zafi ta dafa tuwo, Zainab tace umma danallah kiyi hakuri wallhi banda lpya, hakuri ai ke bakiyi shi ba, dan haka yarage nake, tana tuka tuwo abunka dabata saba ba, gaba daya tukunyar takwaro mata a hannu ta kwalla Kara................................
Yau fairouzah tagama dafa dankali kenan, abubakar yace tadafa masa taliya da miya, tace toh kiyi mun drinks da kuma, simple snacks haka tadau aiki fiddausi tashigo ta tayata ahaka suka gama, sukayi wanka wata duguwar riga takasa duk takama jikinta, kawai ta zauna a palour hajiya, tana karatu abubakar yashigo yakalle ta, yadda kirjenta suka yi bul bul jikinsa yayi wane yar har cikin kansa yazauna yanata kallonta, suna can suna breakfast shikuma yasata agaba sai kallonta yakeyi, baba yace nadaga bikin fiddausi sai nan da wata 1 daya kuka tafarayi tatawo gurin fairouzah, tana kuka tace lpya? Wai ankara daga bikin na, fairouzah tace Allah yasa hakan yafe alheri, ta anshi hijjabin hannun ta, tana kallon sa, haka tashiga daki tahada kayanta kaf, ta rike hannun islam tafito, sukayi karo ahanyar shigowa palour, abubakar yace fairouzah mai i'sa kika tsaneni? Ta firgeta da tambayar amma sai cewa tayi tabbas na tsane wanda yatsane talaka, shikuma yazata haka tace tabbas natsaneka, yafara taren shi mai ciki da azaba tana fita ta cewa hajiya tatafi hajiya tace a a haba fairouzah ai bazai yiwuba, wallahi hajiya dagaske nake haka Tafita tasamu motar kaduna, abubakar yanacan Yana tarin jini hajiya tace nashiga uku yadda taga yana aman jini fiddausi tana bandaki tana fitowa ta sume, hajiya takara rudewa ta...............................
Hajiya rudewa tayi sai asubitin, fiddausi tana driving, hajiya takira waya hello baba, ga kamal nan yanata aman jini ko daran ko yamutu Allah ne yasani, lokacin da suka shiga asubutin manya manyan likitoci ne suka fito, aka shiga dashi emergency, sunfi awa uku basu fito ba, baba yashigo afirgi ce, Mai yafaru dashi inayake, umma tace sun shiga dashi daki, alhaji fairouzah batada kirke batada hallacci, 'dana Yana sonta amma ta kyamace shi, wallahi yamutu sai Nakaita kara,fiddausi cikin masifa tace ita takashe shi? Toh wallahi hajiya FAIROUZAH batasan duk abunda akeyi ba karku dauke alhakin ta, Bata taba sanin ya abubakar Yana sonta ba, akasari ma sai dai yace mai yasa tsaneta? Innalillahi yanzu bata saniba, nashiga uku wayyo 'dana baba yace ba ihu zakiyi ba addua zakiyi, tsakanin uwa da 'da sai Allah sai suntiri take tayi, doctors victor yafito yakalle yadda idon umma yayi jajir, yace zaku iya biyo ne, suka shiga office din ya kallo su, kowanne yayi zuruzuru, yace gaskiya kuna sakace almost 4 year's yana fama da Ciwon zuciya, jiya fa aka sallame shi, garin yaya kuka kara barinsa ransa yabace? Hajiya tana kuka tace wata yarinya yakeso kuma ita yarinyar batasan yanayiba, doctor yace yanzu dai sai nan da 2days zaku samu ganin sa kafin lokacin kuma atabbatar antawo da yarinyar domin itace a ziciyar sa ganinta zai karfafa mai gwewa, hajiya tace angama inshaa allahu, doctor zai dai je sauki, baba yace shine yake bada saukin ne, haka kurin yaro yadura wa kansa masifa gaba daya yajawo wa kansa cuta Wai shi so!!! Hajiya tace kauna dai wannan ai yafi so? fiddausi tace addua yakamata Dai ayi masa.............................
Tunda fairouzah tafita take faman shan wahala, bata samu taxi ba, Chan taji ana fairouzah tana juyawa matar uncle tagani, tagaishe ta, ina zuwa haka, fairouzah tace kaduna zan tafi, matar uncle tace yanzu kina Abuja ko kikawo mun, Islam naganta, tace kiyi hakuri in nadawo zan kawota, matar uncle tace aa yanzu zantafi da'ita tayi mun 1day gobe zan shigo kaduna sai nakawo ta, fairouzah bataso ba sai kuma tace to gata nan, matar uncle takalli Islam tace zaki bine, Islam tace indai zanyi sallah ki koyan karatu Toh zan biki, fairouzah tayi murmushi, matar uncle tace Na manta ban gaya Miki ba wallahi kamal ne babu lafiya abun yake kariwa, subhanallahi mai yafaru dashi, Toh fairouzah komai kice Sula domin yadawo mahaukaci saboda ke komai zayyi sai yace kikeka koya mai kokuma yace ai gakinan kinzo kusa dashi, Innalillahi Allah yasawake ne Bari natafi , sukayi sallama ciki da jajanta abunda kamal yake ciki, bata dadi tana tafiya ba sai ga wane mai taxi tace mai kaduna yace hajiya mina zani inzaki hakura nafara zuwa chan sai nadawo na dauke ki, Toh malam mutafi, tafiya sukeyi babu kakkautawa Bayan awa 4 akace tatashi sunzo mina, takalli driving cike da takaice tace bawan allah aina zanyi alwala yanuna mata ruwa haka tayi sallarta, aka saka mutum 4 a motar suka dauke hanya sai kaduna, ga wayarta babu charji ballanta na takira, sai da sukayi wata kwana siti yarin mota yacire, Abu bu yaga gara, sai gangarawa sukeyi wane daji, kowa yatsorata, fairouzah addua kawai takeyi, da motar ta tafi tabugu a jikin wane dutse kara takeyi tana naiman dauki, duka sun mutu, fairouzah kanta yafashi ga hannun ta yakarye, tafara tafiya amma ina babu alamar titi sai cikin daji duhun dare yafarayi kuka takeyi ga hannun ta duk ya kumbura, wasu mutane tagano, duka matan da dauren kirje wanda mazan sunyi dauren zani,samari da yanmata sai hira sukeyi kowa dai harkarsa yakeyi a garin abunda yatayar mata da hankali yadda takula da dattijo yana rungume da wata yarinya da bata fi shekara14, ba tayi musu sallama suka tsaya suna kallon juna tace mlm danallah ina zanbi nafita zuwa ga kaduna, suka saka mata dari kadduna banmu santaba, tafara kuka wani saurayi tagani kyakyawa, ya tsugunna yace hannunki yakumbora, kawon na dauran miki, tace karkasaki katabani, ne najeeb nake nasamu k..................... ......urs Nana diso 125
Hajiya rudewa tayi sai asubitin, fiddausi tana driving, hajiya takira waya hello baba, ga kamal nan yanata aman jini ko daran ko yamutu Allah ne yasani, lokacin da suka shiga asubutin manya manyan likitoci ne suka fito, aka shiga dashi emergency, sunfi awa uku basu fito ba, baba yashigo afirgi ce, Mai yafaru dashi inayake, umma tace sun shiga dashi daki, alhaji fairouzah batada kirke batada hallacci, 'dana Yana sonta amma ta kyamace shi, wallahi yamutu sai Nakaita kara,fiddausi cikin masifa tace ita takashe shi? Toh wallahi hajiya FAIROUZAH batasan duk abunda akeyi ba karku dauke alhakin ta, Bata taba sanin ya abubakar Yana sonta ba, akasari ma sai dai tace mai yasa yatsaneta? Innalillahi yanzu bata saniba, nashiga uku wayyo 'dana baba yace ba ihu zakiyi ba addua zakiyi, tsakanin uwa da 'da sai Allah sai suntiri take tayi, doctors victor yafito yakalle yadda idon umma yayi jajir, yace zaku iya biyo ne, suka shiga office din ya kallo su, kowanne yayi zuruzuru, yace gaskiya kuna sakace almost 4 year's yana fama da
Ciwon zuciya, jiya fa aka sallame shi, garin yaya kuka kara barinsa ransa yabace? Hajiya tana kuka tace wata yarinya yakeso kuma ita yarinyar batasan yanayiba, doctor yace yanzu dai sai nan da 2days zaku samu ganin sa kafin lokacin kuma atabbatar antawo da yarinyar domin itace a ziciyar sa ganinta zai karfafa mai gwewa, hajiya tace angama inshaa allahu, doctor zai dai je sauki, baba yace shine yake bada saukin ne, haka kurin yaro yadura wa kansa masifa gaba daya yajawo wa kansa cuta Wai shi so!!! Hajiya tace kauna dai wannan ai yafi so? fiddausi tace addua yakamata Dai ayi masa..........................
Tunda fairouzah tafita take faman shan wahala, bata samu taxi ba, Chan taji ana fairouzah tana juyawa matar uncle tagani, tagaishe ta, ina zuwa haka, fairouzah tace kaduna zan tafi, matar uncle tace yanzu kina Abuja ko kikawo mun, Islam naganta, tace kiyi hakuri in nadawo zan kawota, matar uncle tace aa yanzu zantafi da'ita tayi mun 1day gobe zan shigo kaduna sai nakawo ta, fairouzah bataso ba sai kuma tace to gata nan, matar uncle takalli Islam tace zaki bine, Islam tace indai zanyi sallah ki koyan karatu Toh zan biki, fairouzah tayi murmushi, matar uncle tace Na manta ban gaya Miki ba wallahi kamal ne babu lafiya abun yake kariwa, subhanallahi mai yafaru dashi, Toh fairouzah komai kice Sula domin yadawo mahaukaci saboda ke komai zayyi sai yace kikeka koya mai kokuma yace ai gakinan kinzo kusa dashi, Innalillahi Allah yasawake ne Bari natafi , sukayi sallama ciki da jajanta abunda kamal yake ciki, bata dadi tana tafiya ba sai ga wane mai taxi tace mai kaduna yace hajiya mina zani inzaki hakura nafara zuwa chan sai nadawo na dauke ki, Toh malam mutafi, tafiya sukeyi babu kakkautawa Bayan awa 4 akace tatashi sunzo mina, takalli driving cike da takaice tace bawan allah aina zanyi alwala yanuna mata ruwa haka tayi sallarta, aka saka mutum 4 a motar suka dauke hanya sai kaduna, ga wayarta babu charji ballanta na takira, sai da sukayi wata kwana siti yarin mota yacire, Abu bu yaga gara, sai gangarawa sukeyi wane daji, kowa yatsorata, fairouzah addua kawai takeyi, da motar ta tafi tabugu a jikin wane dutse kara takeyi tana naiman dauki, duka sun mutu, fairouzah kanta yafashi ga hannun ta yakarye, tafara tafiya amma ina babu alamar titi sai cikin daji duhun dare yafarayi kuka takeyi ga hannun ta duk ya kumbura, wasu mutane tagano, duka matan da dauren kirje wanda mazan sunyi dauren zani,samari da yanmata sai hira sukeyi kowa dai harkarsa yakeyi a garin abunda yatayar mata da hankali yadda takula da dattijo yana rungume da wata yarinya da bata fi shekara14, ba tayi musu sallama suka tsaya suna kallon juna tace mlm danallah ina zanbi nafita zuwa ga kaduna, suka saka mata dari kadduna banmu santaba, tafara kuka wani saurayi tagani kyakyawa, ya tsugunna yace hannunki yakumbora, kawon na dauran miki, tace karkasaki katabani, ne najeeb nake nasamu 'kawa, tashi muje gidan mu babu musu taga babu mai citon ta sai allah, suna shiga akafara Cewa najeeb ina kasa muta, najeeb yace 'kawa nasamu, inna gama, zanbaka ka dana ta, fairouzah sai dataji kanta naciwo, kirjinta sai kara yakeyi tac..................... ......urs 126
Fairouzah da taji wane mugun ciwon kai, kirjenta sai fat yakeyi tace najeeb ka taimaka min kakai ne garin mu garin mu cikin kuka takarasa maga mar kowa acikin gidan ya fito yana kallonta, wata yar budurwa dabata huci sa'arta ba tafito najeeb ina kasa mu wannan kaga arzuki yazo har inda muke, baba zaije dadin harka, Fairouzah cikin ihu tace harka dawa? Wacce harkar? Bazan zauna da mugayi ba gwara nata tafiya akasa Har Allah yasa nasamu titi, tayo hanyar fita yayi sauri ya riketa, cikin tsawa tace kai karka kara tabani banason iskance, haba kitsaya kisaura ri ne wallahi tunda naganki naji ina sonki saboda malam ya suffanta mun matar dazan aura Kuma wallahi yadda ki kaganki haka ya sun fanta min, kai dakata fadar malam fadar Allah ce, wahayi akeyi maka ko kuma sanar dakai akeyi duk rashin tsoron Allah ya yimuku tasiri acikin zukatan ku takalli kowa tari da nunasa da dan yatsa agidan nan tace wallahi kutuba tunkafin Allah yasaukar da fishin sa akanku, Mari taji gigitacce inalillahi take takira, najeeb ne yace Yaya sahro ba ruwanka da mata ta kadaina tabata, Fairouzah cikin hanzari tatashi tace matarka? Sadaki kabiya, sahro yace mu bamasan mahaukaciya, kaji kasamu mana ita har tana zancen sadaki kokuma tsoron allah ko menene su kuma? Wata 'yar tsohowa ce tafito bakuwa tawo bukkata Fairouzah tashiga tasamu guri tazauna kuka takeyi, Inna tace kidaina kuka yarinya karki illata kanki kisake jikin ki dan nasan kafin gobe maza goma sunyi amfani dake, Fairouzah tace innalillahi wa inna illahir raji'una nabar 'yata ga mahaifiyata, ga abbana shikenan rayuwata talallace, wallahi danayi zina gwara ubangiji yadauke raina, Inna tace lallai yarinyar nan atafi daki akwai alheri, yaya sunanki? Tace fairouzah, yauwa Fairouzah ko zanji tahirinki? Inna banyi sallah ba tun daga asuba har zuwa isha'i Inna tace itama sallah labari ne? Fairouzah tace innalillahi sallah ce baku saniba? Inna ta zubo Mata ruwa acikin koko, tayi alwala kowa sai kallonta yakeyi tazo tana sallah kowa yashigo, najeeb yace bakuwa ina kike? babu Wanda takula tafara karatun al qur'ani cikin suratul nur kowa sai dayaji dadi, mutane sai shigowa sukeyi, dakar najeeb ya kore su............................
Hajiya tace fiddausi kunyi waya da fairouzah kuwa? A'a Hajiya wallahi ba muyi ba nakira wayarta tun jiya switch off, to kirawo mun ummanta dole mulallabata agayamata yadda abubakar yake sonta kada murasa sa! Fiddausi takira wo umma bugu daya ta dauka, Hajiya tace kuntashi lpya? Lpylou yagida walhi umma lpya kalou, umma tace nakira wo wayar fairouzah tun shekaran jiya akashi, abani ita muyi magana, Hajiya tace Mai kikace? Hajiya tayi saurin kashe wayar fiddausi, tace fiddausi fairouzah bataji gida ba? Hajiya yau fa kwanan ta uku da tafiya, haba ai ba yau tafara zuwa ba, Hajiya ta jingina hawaye nafita a idon ta, fiddausi nace miki fairouzah Bata son abubakar shiyasa tagudu, so takeyi ta kashe shi, indai ne na haife abubakar dole yarabu da'ita, fiddausi kuka ta ketayi, hajiya kije tsoron allah!!! Umma tayi ta kiran wayar fiddausi Amma shiru a taki! takira baba awaya sai da suka gaisa tace baba danallah fairouzah nakira wayarta bansamu ba dazu nakira wayar hajiya muna magana takatse, baba yace fairouzah ai yau kwanan ta uku da barin abuja kardai Bata karaso ba, nashiga uku ina fairouzah ta tsaya wallahi baba bata karaso ba, aka dinga bazawa gidan yan uwa Amma kowa yace batazo ba Abba yashirya yatafi abuja, tun ahanya yake zub da hawaye! 'Yar sa tillo guda daya, dakyar yakarasa, yana shiga yace an ganta? Hajiya tace ka zauna tukun za'aganta, fiddausi takawo Mai abinci yace badanshi nazo ba, ina abubakar baba yace tashi muje, suna isa asubuti yaga sun shiga tafiya kadan yaga sun shiga wane daki, Abba yace innalillahi Amma baka kyauta mun ba! Yanzu abubakar acikin wannan Hali Amma baKu gaya mun ba, abubakar sai kallon su yakeyi da ido, doctor yashigo yaduba su, yakalli umma yace ina fairouzah, am telling you ku tawo da yarinyar in bahaka ba zai rasa rayuwar sa, domin da'ita yafarka, sunanta kawai yake kira, kuma I'dan ya tuno bata kusa dashi zuciyar sa takan yi zafi daga nan sai tare , dan haka yana bukatar addu'a, baba shidai ba'ko yazama domin yakasa fahimtar lamarin yakalle baba yace yimun bayani, baba yagaya mai komai, Abba yace lallai fairouzah bata cika 'ya tagari ba so take ta yanki mana zumuncin mu shine tagudu, to ku shaida ne nabawa abubakar ita har abada!!! kuma fiddausi tace Amma baku kyauta wa fairouzah ba wallahi allah batasan abubakar yana sonta ba, kuma baba wallahi fairouzah bazata taba guduwa ba ba, koda kuwa arne zaka aura mata, ka ma fini sanin halinta, baba yace ba'ayiwa budurwa auren dole don haka sai ta amince in bata aminci ba wallahi bazata aure abubakar ba!!! Hajiya tace ku kashi mun shi....................
Alhaji yajikin Kamal din dasauki hajiya, yafara dawo wa hankalin sa a'a har yanzu dai, da zuma haka yace ayi masa allura yayi ta bacci har sai fairouzah taji sauke, hajiya tace allah yabashi lpya, farouk yakalli hajiya yace mafita guda daya ce kije kisamu iyayen fairouzah abasu hakuri Kinga in allah yarda zata dawo,ta shirya ta dauke babbar motarta, ta tafi zuwa unguwar su fairouzah tana isa tashiga gida umma ta tarar tanata kuka, tashari hawayen ta, suka gaisa da hajiya tace umma kuyi hakuri abunda yafaru fairouzah tadawo dakinta wallahi Kamal yana cikin wani hali, yasamu matsalar kwa kwalwa sunanta kawai yake kira, umma tace subhnallhi, to atakaice dai yau kwana uku baa ga fairouzah ba, ne Islam ma nakeji, hajiya tace shikenan kamal yarasa ransa, nashiga uku, umma tace kitayamu da addua aganta, ataki hajiya tadinga kiran station ko'ina aka baza, umma tace in har aka ganta fairouzah zata koma Dakin ta,hajiya tayi godiya tatafi, Abba yashigo yace wa umma Bari yatafi gurin yan Sanda tace basai kajiba , an riga an fada, Abba yace mahaukaci yar yarinya tagudu saboda karnace zan aura mata abubakar, umma tace a'a Abba gyara bakin ka wallahi kowa zaka aura mata bazata taba guduwa ba...........................
Fairouzah kitaimaka kibamu labarin ki cikin rashin aminta tabasu labari, sukace atare daki akwai wane babban al'amari, inna tace mu talakawa ne garin mu yafi kowanne Gari talauci, kuma gari ne da kullum ake haihu, fairouzah tace haihuwar shigu ko? Inna ce tace kwarai muba musan menene aure ba munzata kawai saduwa da mace shine aure, kuma wannan dauren kirjin da mukeyi munayi ne koda mun hadu da wanda yace yanason mu to basai ya wahala ba, kuma kaf garin nan bamusan alwala ba ballanta na sallah, bamayin komai sai sha shance, fairouzah tana fidda hawaye tace lallai kuna cikin masifa, Amma Kuna cikin duhun jahilce, tana cikin magana najeeb yazo zai rungume ta tace........................urs Nana 127
Tunda Kamal yakwanta bai tashi ba Sai gurin karfe 9, atsora ce yatashi yafito palour ya tarar da farouk da alhaji, yazauna Akan kujera babu wanda ya kalla, farouk yace yajikin ka, kamal ya kallishi yadalla mai harara, farouk yace haba Kamal ai abun batashin hankali bani ba, Kamal yace alhaji? Yace Naam kamal Dina ya akayi, alhaji mai isa katsani talakawa wanda muma kadura mu akan hakan gashi dukka nin mu sai da muka aure 'ya'yan talakawa, Kuma sun amfani mu munsan darajar su, alhaji yace tabbas nayi kuskure Amma Na tuba bazan karayiba,nema nasan amfanin su, ku yafe mun 'ya'yana nayi badaidai ba, Allah yayi muku albarka ku sani talaka shine abun so Kuma abun kauna, matsayin ku daya domin duk a kasa za'atura ku, Allah yayi albarka su kace ameen hajiya tace dama wannan ranar zatazo to alhamdulillah, kamal abunda nakeso dakai yanzu kaji kadawo da zainab , Sai da gaban sa ya duka...........................
Tunda zainab taji labarin ba'aga fairouzah ba hankalin ta yatashi kullum addu'a, yau tana Gama karatun ta tagyara dakin taji tadura girke, Amma yanzu a tsorace takeyi saboda konewar, ahaka tagama abinci tayi wanka tashirya tatafi islamiyya, umma murna ba'acewa komai 'yarta tagyaru haka tadinga shi mata albarka, zainab tana dawo wa tace wa umma tadawo akwai aikin dazatayi umma tace aa, zauna muyi hira tun daga lokacin zainab tashiryu duk wasu halayen fairouzah duk su takeyi, yau asabar tana zaune tana tilawa sukaji sallama, kamal ne da farouk, kamal Yana daga kansa yaga karatu Takiye azuciyar sa yace anya zainab ce, suka zauna suka gaida umma, zainab ta sakko Har kasa tagaida su takawo musu ruwa da lemo, takalli kamal ciki da nadamar abunda ta aikata da, kamal kayi hakuri wallahi na shiryu a haka suka daidaita tsakanin su, yatafi da matarsa, gida duk yayi kura, tagyara ko'ina, tana gama wa tayi wanka tasaka Riga da siket, tayi kyau kamal kuwa babu abunda yakeyi sai kallon ta suka tafi daki suka kwanta daganan Kuma sai suka gabatar da sunna.............................
Abubakar yace hajiya tace naam abubakar , hajiya wallahi bazan iya auran kowa ba in ba fairouzah ba, wallahi hajiya na matsu nayi aure, ina bukatar mace akusa dani kitaimaka danAllah, hajiya tace ya kakeso nayi, yarinya tagudu tanuna bata sonka, danhaka karabu daita, to hajiya naji zan koma america zanyi duk abunda nakeso, haka aka sallame shi yadawo gida kullum cigiyar fairouzah, ba dare ba Rana,fiddausi kuma burinta Kawai ayi mata aure, yau tasamu baba tagaya masa Amma baba sai yayi shiru, baice uffan ba............
Fairouzah ta dage sai koya musu karatu takeyi babu dare babu Rana, gari sai gyaru wa yakeyi, kullum cikin istigfari suke, fairouzah tana daki tana karatun alqurani najeeb yashigo yace anty malama sannu dakokari tace yauwa yace Amma Kamar kina cikin damuwa tace hakane najeeb bazan maka karya ba, iyayena tare da 'yan uwa na wallahi nasan yanzu Suna nima na, banson ta Yaya Nazo nan ba haka bansan ta yaya zanfita ba, najeeb yace ki kwantar da hankalin ki zan fitar dake babban titi, tayi masa godiya, haka tadakko jakarta , Yan gari suka dinga kuka zasu rabu tace suyi hakuri zata zuyarci inshaa Allah, dakyar suka fita titi suka samu Mota najeeb yace zakaji kaduna mai Mota yace eh Amma ku kawo dubu biyu, fairouzah tace to tabawa mai Mota tabawa najeeb dubu daya suka kama hanya tafiya ce bata wasa ba, sai karfe 8 na dare suka isa, ta nuna masa layin gidan su, tafito tayi masa godiya, tashiga gida tarangada sallama umma tafito da sauri tace fairouzah sai yanzu kikaga damar dawowa, da nashiga wani hali fa? Tana shiga palour umma ta dinga yimata fada kuka takeyi Kamar ranta zai fita ga yarinya da zurfin cikin tsiya take gayawa kowa, tabawa umma hakuri tashiga daki tayi wanka tachanja Kaya tasaka hijjabi duniyar tunani tashiga mai su umma suke nufi kardai suce guduwa nayi sai kuma kuka, abba yashigo dakin wato fairouzah ne kikaye wa haka, zaki sa alumma su zageni, atake wasu zafafan hawaye suka wanke fuskarta, Abba yace to kisane wanda kika gudu danshi ina nufin abubakar, to wallahi sai kin aure shi, tace ab............................urs Nana diso 128
Abba yace to kisane wanda kika gudu danshi Ina nufin abubakar, to wallahi sai kin aureshi, fairouzah cikin hawaye tace Abba wallhi banason Yaya abubakar, kayiwa Allah karka aura mun shi, lallaine fairouzah kin chanja halinki maiye da abubakar din? Abba abubakar baida a take taji an wanka mata Mari, kuka takeyi babu kakkauta wa, Umma tausayin 'yarta yasa tashigo dakin kamar ta rarrashita sai kuma tafara yimata fada, tunda tadawo take kuka, take fita ko'ina wayarta tasaka a charji, takira fatima tana Kuka tana gayamata, umma tashigo zata kawo Mata abinci taje tana gayawa fatima hatsari sukayi a hanya, sai da umma tagama jin komai sannan ta shigo, tazauna umma tace fairouzah ni wacece agurinki, tace ke mahaifiya tace, Amma fairouzah bazaki daina zurfin ciki ba, in baki sanar daniba wazaki gayawa, yanzu kinsa nadauke alhakin ki, tace umma babu komai kiyafemun nima......
Abubakar kayi hakuri kada katafi, za'aganta yanzu idan Katafi Ina zaaga fairouzah, Haka suka dinga bashi hakuri, sallama sukaji kowa yayi shiru fairouzah ce itayi sallama ta shigo su umma suka zauna, fiddausi aguje tazo ta rungumeta inakika shiga fairouzah? Tace wallahi wane kauye ne, tagaida hajiya da kowa ko kallon abubakar batayiba, abubakar yace fairouzah wallahi Ina kaunarki, domin kaunarki nake basonki ba danallah zaki aureni, fairouzah tana kuka tace kamanta abunda kace mun? Kace ne yar talakawa mijin daya aureni yashiga uku, to kuma sai gashi kafada cikin son 'yar talakawa, abubakar ya sakko kasa yace danallah kiye hakuri danallah kiyafemun,ba tace komai ba baba yatashi suka tafi masallaci Ana idar dasallar jumma'a aka daura auren fairouzah Umar da abubakar akan sadaki dubu dari da ashirin, sun koma wa gida aka sanar daita ita dai haushi takeji Amma wane dadi ke ziyartar ta, fiddausi tace nema gobe zaa daura nawa, fairouzah tace aike wanda kikeso zaki aura, Nikuma an hadani da, fiddausi tace Amma Bai kamata kice hakaba saboda kee yahadu da ciwon zuciya haba fairouzah dafa iliminki kije tsoron Allah.......
Yau wata uku kinan Amma kullum fairouzah tana daki ko fita batayi, Yau tashirya zataji gidan uncle tatawo da islam tasaka black Abaya Amma tana bin jikinta, taji taga yawa hajiya tace to ga mukullin motar fairouzah nagode dakika amince da auren abubakar kada Na rasa shi, tayi murmushi ta fita tazo fita daga palour su kayi karo da abubakar yakallita tun daga Sama Har kasa, gakuma yadda iska take bin kayan, jawota yayi ya rungumeta uffan batace masaba , abubakar cikin murya Mai sanyi yace inasonki fairouzah, tace nikuma Na tsaneka aikuwa yadda ta turo bakin yakara tayar mai da sha'awa yasaka bakinsa acikin nata, wani yar taji ajikinta tayi saurin tureshi, takaice ya isheta, abubakar kuwa hankali ya tashi zai kuma rikota tayi saurin fita, taja Mota sai gidan uncle tana shiga Islam ta tawo dagudu tace au nadaina kulaki kika gudu kika barni, fairouzah tace sorry my dear inasonki, Haka ta zauna sukadinga hira da anty sai 9:30 takoma tace abinci, tana fitowa taga Kamal da zainab tayi musu sannu da zuwa, suka Bata hakuri akan abunda yafaru tace bakomai, sukayi sallama suka tafi tashiga dakin hajiya sukai tayin hira, fairouzah zata dauke Islam hajiya tace Barta Anan, to hajiya nikadai zan kwanta, eh Haka tatafi tana ma gagi tacanza kayanta tasaka wata karamar rigar bacci dakyar takai addua'ointa, abubakar Yana murda kofa yaji abude take kallon surarta kawai yakeyi, yakashi fitala yahawo Kan gadon Yana rungumeta tayi saurin farkawa zata saka kuka, yace kibarni na rungume ki ko kuma ki sumbaci ne Dan naji sa'ida, batace komai ba, tayi shiru karfe 5 suka tashi sukayi sallah tana gamawa tazauna abubakar yanata kallonta suna breakfast............urs Nana diso 129
Suna zaune akan dinning suna breakfast abubakar yace baba angama gyara gidan anyi jire, yaushe fairouzah zata tare, baba yace sai lokacin da taso, gaban abubakar tafara faduwa,hajiya tayi magana, Abba yakira waya yace karfe hudu fairouzah ta tare adakinta baba yace to, abubakar murna taishe shi sai karfe 7 akakaita umma tayimata fada, fiddausi Bata tafiba sai da su abubakar suka zo tukunna tatafi, soyayya mai dadi abubakar jiya keyi kamar anyi mai tukwuici da aljanna, Haka sukayi sati biyu babu mai kula kowa, ranar talata yadawo daga office yatarar da fairouzah tasaka yankanti sun kamata, tace sannu da zuwa yazauna yace wash nagaji cire mun takalmina tataso ita yaketa kallo, tashi muje ga kaza nan nasiyo Miki tace to tafara ci tana gamawa tace Yaya bari naji nayi wanka, yace a a ga bandaki anan tace to yafita duba wasu files tayi saurin tafiya dakinta tasaka wasu fitannan nun riga da siket, wayanta yafara kara abubakar yace zo Ina nimanki tace to ganinan wane turaren ta tasaka tatafi tana shiga yace yi alwala muyi sallah babu musu Haka sukayi, bacci yafara i barta tafada Kan gado abubakar yakashi fitila yarufa su da bargo, ahankali yafara shafata yakai hannusa Kan bra dinta yafara cirewa ta rike hannun sa, abubakar cikin muryarsa da Bata bita idon sa yayi ja yace, mayi haka fairouzah so kikeyi na haukaci shaawarki zata kasheni kokuma so kikeyi nafara bin Mata, tace a a mijina Na amince kayi duk yadda kakeso dani, ahaukaci yafara sumbatar ta ko taina, fairouzah ta rufe jikinta, abubakar yace danallah kibarni nasamu nutsuwa karkiyi mun haka kibarni naji ni'ima kinsan inasonki inakuma kaunarki wallahi ke dayace macen danaki so saiki, danallah kitaimaka min kidinga kula Dani, kidinga kashe mun kishirwa ta, kinuna min kulawa sai na kasance nake Har abada, budar bakin fairouzah sai cewa tayi inasonka ina kuma kaunarka, alokacin yadinga sarrafata, wane mahaukacin kuka yakeyi sai karfe Kusan 4 yarabu daita, haka tashiga tayi wanka sai tayi sallah, Allah yayimiki albarka matata tace ameen, taso mu kwanta cikin shagwaba tace office dinfa nida office sai Nan da 3week's tasa dariya, wata daya kenan suna gabatar da soyayyar su cikin jindadi da tattalin dadi.......
Yau suka shirya sai kaduna umma tayi murnar ganin fairouzah cikin farin ciki, tashiga gurin innar fatima itama ta hadota da abun arzuki,Abba Yazo suka gaisa Haka suka kama hanya sai abuja, washe gari suka tafi zuwa gidan hajiya Haka suka dinga gabatar da rayuwar su gwanin sha'awa kullum cikin taimakon talakawa da marasa lafiya, Islam tadawo daga makaranta tagirma tafara zama yan mata, abubakar yashigo yace fairouzah tace naam yace Allah yayimiki albarka yayi wanka yashirya cikin kayan bacci yakwanta tazo ta fada jikinsa sunata soyayyarsu ahaka suka wada wata duniyar, da safe fairouzah take cewa Yaya lafia kaki kuka idan kana tare dani, abubakar yace lallai dole kamar ya nace miki, bakomai nakeyiwa kuka ba Sama da Ni'imar da Allah yayimiki, ashe dama talakawa suna da amfani ashi dama suma sunada baiwar su, fairouzah tace tabbas, Bayan shekara 1 fairouzah tahaife kyakyawan 'danta Wanda yace suna Aliyu haidar, kowa ya cika agidan Ana gabatar da suna,abubakar kosan kowa yason sa saboda halinsa na kirke daddare fairouzah tashigo tace Yaya Please kabarni nacigaba da makaranta yace gaskiya bazan iya barinki ba tafada jikinsa tace mijina abun alfaharina ina sonka ina kuma kaunarka yace Allah yabarmu Har mutuwar mu tace ameen......
FAIROUZAH Littafi Ne Mai Amfani, Domin Yanuna Yadda Mahimman Cin Talakawa Da Kuma illar Wulakanta Su, Da Kuma Mutane Su Sani Talakawa Suma Sunada Abunda Za'aso so, Sa Kuma Amfani Da ilimi Ba Ma Ace Na Addini.
Ya ku ‘yan uwana musulmi ku sani cewa addinin musulunci addini ne na ilimi, Umarni da neman ilimi shi ne farkon abin da Allah Madaukakin Sarki ya umarci Annabinsa (SAW) da shi, yayin da ya saukar masa da fadinsa :
( ﺍﻗْﺮَﺃْ ﺑِﺎﺳْﻢِ ﺭَﺑِّﻚَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﺧَﻠَﻖَ 1 ﺧَﻠَﻖَ ﺍﻟْﺈِﻧْﺴَﺎﻥَ ﻣِﻦْ ﻋَﻠَﻖٍ 2 ﺍﻗْﺮَﺃْ ﻭَﺭَﺑُّﻚَ ﺍﻟْﺄَﻛْﺮَﻡُ 3 ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻋَﻠَّﻢَ ﺑِﺎﻟْﻘَﻠَﻢِ 4 ﻋَﻠَّﻢَ ﺍﻟْﺈِﻧْﺴَﺎﻥَ ﻣَﺎ ﻟَﻢْ ﻳَﻌْﻠَﻢْ 5 ) [ ﺍﻟﻌﻠﻖ : ١ - ٥ ].
Ma’ana : (Ka yi karatu da sunan Ubangijinka da ya yi halitta,Wanda ya halicci mutum daga gudan jini, Ka yi karatu kuma Ubangijinka shi ne mafi karamci,Wanda ya sanar da alqalami.
Ya sanar da mutum abin da bai sani ba).
(Alaq : 1 – 5) , ya zo a hadisin Abu Hurairata Allah ya yarda da shi Manzon Allah (SAW) ya ce : “Duk wanda ya nemi ilimin da ake nema don Allah (wato ilimin addini) ya zama bai koyeshi ba sai don ya samu duniya, to ba zai ji qanshin Aljannah ba ranar alqiyama”. Abu Dawud ya rawaito, uwana neman
ilimin addini wajibi ne, (dolene) saboda fadlin Manzon Allah(S.A.W) ga dukkan musulmi baligi kuma mai hankali duk da cewa rayuwar mafi yawan yan uwa rayuwa ta lalace ta wajen kokarin kwaikwayar turawa ta bangaren salon magana ko tafiya ko sa tufafi sannan ga wani babban kalubale da yake fuskantar, ga Dai yadda rayuwar
fairouzah takasan ce koina taji sai an amfana daita...
Ita duniya akwai ma'a zurta kuma akwai matalauta, dan Allah ya wadata ka ba'a ce ka wulakanta
talaka ba, babu Wanda yafi wane agurin Allah Sai Mai tsoron sa, Kuma duka kasa zamu shiga, wanda saboda wulakanta su dasukayi Kamal da farouk tare da mahaifinsu Kuma daga karshe suka taimakesu sukazama abokanan rayuwarsu....
GA yadda rayuwa tayi da zainab takasance Mai girman kai takama dakuma fitsara, wanda Kuma a cikin wasiyyar Lukman ga dansa ya ce: “Kada ka karkatar da kundukukinka ga
mutane, kada ka yi tafiya a cikin kasa kana mai fadin rai. Lallai Allah ba Ya son dukan
mai takama, mai alfahari.” (k:31:18) Babu wata dabi’a abar zargi kuma abar ki face ma’abucin girman kai ya makale mata
domin ya tsare izzarsa da girmansa. Saboda haka ne ya zo a cikin Hadisi cewa duk
wanda yake da misalin kwayar zarra na girman kai a cikin zuciyarsa ba zai shiga Aljanna ba, Allah dai yarabumu da girman kai....
TSAFTA na kawo natsuwa acikin
zuciyar ma’aurata, idan mace ta kasance mai kula da muhallinta kullum kullum tsaf da shi, idan mijinki ya shigo yaga gidansa ba kazanta sai kanshin turaren wuta, ke da kanki idan kika tsaftace muhallinki zakiji wata natsuwa da dadi na ratsa zuciyarki, bare shi kuma ubangayyar, Ubangiji dakansa, yace ‘’Bama karbar Abinda
bashi da tsafta, yana son abu mai tsarki’’ kazanta nadaga cikin
abinda ke nesanta ma’aurata ga juna, duk wanda daga cikin
ma’aurata yake kazami to kuwa akwai cutuwa ga dan uwansa, duk macen data san ciwon kanta zata
san abunda zatayi yanda bazata gidan mijinta da dattiba, amma
galiban wasu matan suna sakaci da hakan, basa gyara jikinsu,
bare muhallinsu, kana shigowa gida sai kaci karo da uban
wanke wanke, duk kuda nabi ga kuma gasu kuma kusa da
kwata, idan ya shiga daki sai zarnin fitsarin yara ke tashi ga
kayan wanki an anjiye akan gado ba inda miji zai zauna, sai ya
ture kayan gefe, hakama wajen wanke baki da aske wuraren
daya kamata, wan nan koda miji bayayi matarsa zata iya
taimaka masa akan yarinkayin hakan, cikin salon tarairaya irin
namata, kunga zata samu ruba biyu kenan, ZAINAB saboda kazantar ta kullum zani akirji, ba
wanka bare kwalliya, idan mijinki ya kusantoki mai makon yaji
kanshi na tashi, saidai yaji warin hayaki, da kinyi magana kuma
sai doyi ke fitowa daga bakinki, ga hammata duk wari, shin taya
miji zai sha’awar kusantarki, wanda daga karshi sai datayi danasani......
It is a beautiful thing to be on fire for justice… there is no greater joy than inspiring and empowering others especially the least of these, the precious and priceless
wretched of the earth!
May god bless all of us and open our
minds and hearts so that we can help each other; regardless of who they are; remember blessing
has no color; god bless us all.when some one cries for help dont look the other way, you may be in a good position today but you never know what tomorrow brings;ku tuna mutuwa tananan tare damU
ya Allah Bless the congregation of your
poor For those who suffer innocently, I pray that you will sanctify
their endurance of the wrongs worked on them, keeping their hearts free of bitterness. Cheer with
hope all discouraged and unhappy people, and help those who are tempted into sin by their poverty;though they be troubled on every side, suffer them not to be distressed; though they be perplexed,save them from despair
ALHAMDULILAHI
NE NANA DISO
Anan na ajiye bairo na tare da kwadayin yadda rayuwarsu zata kwasance cikin ilimi da soyayya
FAIROUZAH
Ku kasance dani a sabon littafina
......
No comments:
Post a Comment