Tuesday, 24 January 2017

K'ANDE 1-38


k'ande Yarinya ce karama fitinanniya Kuma matsokaniya, bata shakkar kowa akauye, kullum burrin ta taje birni tayi karatu! zuwanta birni ya chanja ta? karatun datakeso ta soma? Amma Kuma kalubale da matsalar rayuwa Sai tunkarota suke! mahaukacin da taki  so abaya yanzu kibiyar sonsa ta harbeta! Anya haruna zai sota... hamza yafada son yar kauye Anya zataso s? uncle isyaku Shima Yana kokarin gina soyayyarta! TO WAZATA SO? KISAN DA AKEYI ANYA K'ANDE ZATA KUBUTO? KU BIYONI.... #trouble#hausa#novella#love#scare#marriage#orphan#sad#sturborn#lesson...

_1-5_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!

   
*NA NANA DISO*

   Ina! ina!! Haihuwa da hanji ai wallahi iya habu wannan zancen nak'e ba mai yihuwa bane! K'irasa wanda zaki zabar mun sai yaya haruna! Hehehehe ai wallahi zancen k'i k'amar asarar mi yaune dubi ne sama da k'asa duk k'auyen nan babu mai tsafta ta k'o dan k'ingan ne bak'a? Yaya habu fari!!!

    " Haba uwar dakina haba sadiya haruna d'a nane kuma aikinga rufawa juna asiri zakuyi ke yar uwarsa ce?
 
   " Tabbijan gaskiya iya habu abun nake yafara huce gona da iri Dan kinga ina kwana a gidan k'i k'o dan k'inga ina sonki?

  " hahaha sautin dariyar haruna ce ta katse musu zancen so, wata dariya yasaka tare da fadin kowana biyu banyi duk'a ba. ..

  Bantan uba gaskiya iya habu bakya sona wannan mahaukacin zaki hadani dashi babu arabi babu boko sai hauka da dukan yayan mutane!

   " Amma dai dan uwanki ne kuma kece wadda zaki fi kowa rufa masa asiri!

   " inji wa inji wa ai wannan mutumin babu abun rufa asiri atattare dashi to bari kije iya habu nefa burina dayawa kinga yanzu ina aji biyar a boko dazarar nagama zan tafi makarantar birne!

  " haba k'ande sai lallaba ki nakeyi amma kina gayamin magana haruna dan uwanki ne kuma cutar nan Allah ne ya dura masa! Ahankali inkunyi aure zaije sauki kuma kinsan dai yana siyar da ice kuma fari saurayi ne kamar yadda kika bukata!

   " wa kidaina lika mun danki duk yammatan dasuke garin nan kinfe kowa sanin Alhajin birne zan aura mai kudi mai mota wanda zai kaine makka, naja mota naku shiga Ac, shi kuwa ya haruna dak'in kara ne dashi..

  " iya habu ce ta sunkuyar da kanta ciki da kwallah..

  " shikuwa haruna dayayi sakwatoto baisan akan me suke magana ba can yace iya meke farune...
 
  " k'ande ce tayi masa wane mugun kallo sannan ta nunasa akanka ne! Kai to bari in gaya maka ko da wasa kace kana sona sai na hadaka da auwalulu ya surfaka! Yawu ta tofar mtsew kazami kawai kafara sallah da karatu...

   " ke zance ubanki fa!

" dadinta ubana kace kuma kaima kanin mahaifiyar kane amatsayin ubanka yake..

  " haruna kada kabiye mata kaji..

  " iya habu sai anjimanki lokacin girke yayi, in kinje haushi na  kiyi hakuri gaskiya ce dole nafada....

  " Iya habu ce ta kalli haruna Allah yabaka lafiya kaji Allah ya yayi maka cutar nan...

   " k'ande tana cikin tafiya tana yar wakar ta, tagano auwalulu yanata zukar taba, ahankali takarasa gurinsa kaikuwa Auwalulu anya kanada hankali...

    " hahaha k'ande kenan ai nafiki hankali..

  " dallah tafi can ko dankaga kai dan dabani to wallahi ne baka isa kayimin ba dan haka kadaina nunawa kasanni kana koremun samarina, kafi kowa sanin *ni ta dabbance*...

  " kin daiyi kwantai babu mai sonki sai yawo a kauye..

  " kaje botorami ai dadai na aure miji irin ka gwara ta mutu banyi aure ba banza soko kawai...

   " zanyi maganin ki ne...

    " da wacce itaciyar zakayi maganina?

    " dan dai yau banason rigema ne dakinga yadda ake hukunci...

  " kamaso mana kaga yadda nayi damaran nan babu mutunci kai bani ma da lokacin ka...

   " ahaka tana cikin tafiya tayi tahadu da yan mata sai kwalliya sukeyi sassan nun ku fa!

   " Sai k'ande sai k'ande!!!

  " kunganku duk kun baje kuna kwalliya ince kun iya karatun hausa?

" ai sai da kudi ake makaranta kuma mu iyayen mu basuda karfe!

   " ayye kuce ta gwamnatin kuka raina kuzauna jahilce yana yimuku tufka kunga tafiya...

   " lokacin da ta isa gida Ahankali tayi sallama gudun kada goggo tayi mata fada akan zane sadiya da tayi...

   Ke menene haka sai sand'a kikeyi sai kace barauniya..

   Kugu ta rike tace inci adakin ki zanyi satar? Naga nan gidan ubana ne ko akwance naso shigowa zanyi mai ruwanki?

    " nikuma gidan mijina ne ai!

  " hahaha kinje ke wai ke matar baba hahaha banda abunki ai ke zai iya sak'in ki nikuwa yarsa ce kuma zama dani dole kikuwa babu dole!

   " Wallahi kande zance ubanki ne sa'ar kice?

    " ke ba sa'anata bave ba Amma na fiki hankali..

    " dallah yimun shiru kina yawo atiti shekara sha takwas babu mijin aure kinyi kwantai...

   " Maganar sai data shigarwa k'ande har tsakar kanta sannan tace ince agidanku ake raba mijin ne naji na ansa naja kannen ki su naja'atu sun girme ne Amma babu mai tsayawa dasu gwara ne kullum ana cewa ana sona!

    " malam malam tafita kofar gida wannan mahaukaciyar yar taka kashiga tsakanina daita yanzu haka ma sai data zagine!..

     " furaira zage kikace eh wallhi..

  " K'ande k'ande kina ina?

    " Naam alhaji baba malam mikuma yafaru?

    " mahaifin nata sai da yadara wai ke yaushe zakiyi hank'ali?

  " shiru tayi can kuma tace to ne Alhaji baba mekakeso nace maka, in nayi magana ace nayi rashin kunya?

   " Wannan fa amatsayin goggon ki take!

   " haba alhaji baba ina takai matsayin goggo kaifa rannan naji kana fadin babu mai matsayin goggo!

   " uhm uhm to yanzu ki bata hakuri!

   " ta wani kada ido tace kiyi hakuri amaryar baba!..

   " yauwa bari naji gona nadawo..

" k'ande ta kalle ta karki zata hakuri nabaki darajar tsoho na kikace...

  " mara tarbiya kawai...

" agurin yan gidan ku nakoya koba zuwa dandali da bin maza ba...

    " shiru furaira tayi tare da tunani irin halin k'ande...

  Bayan ta gama girke tana zaune tana karatun spelling sai hauka takeyi spoon shine fork book shine bed amarya kinsan menene bed!

  " mtsw...
  
   Ai dama nasan bakisan komai ba to bed shine littafi fork cokali cin abinci hahaha kikoma makaranta...

   " Yaya isa ne ya shigo dallah malama yimana shiru bakisan ma mekike karantawa ba bed shine gado, book littafi...

  " aa yaya karik'i sanin k'a  ni bahaka aka koyamin ba!.

" to ai shikenan..

" furaira da cikint a yak'e kartawa saboda yunwa ta mike domin zubawa..

   " ayya ai wallahi bazata sabo ba wankan k'uturu da sabulu ne da wahala ke da shan iska yaza'ayi nadafa abinci ko sannu baki cimin ba shine zaki zuba!

   " ai naga mijina nane yake k'awowa!

  " Ni kuma ubana ba ina laifin k'i tsaya nazuba miki?

   " mama furaira kyaleta tazuba miki kinsan batada kunya...

  Nan k'ande ta zubawa kowa tasaka uniform dinta sai makaranta...

   K'ande kinje maganar hadaku aure da yaya haruna?
  
  " k'asan Allah hadin nan bazaiyihu ba ne da azaba ku da sannu...

   " ai zancen yaje gurin baba..

   " hahhaha awuf ai shi baban ak'wai wanda yafeshi ya nada na gaba dashi!

   " wakenan?

     " Allah mana tsayuwar dare zanyi akansa..

   " k'ingama magana kanwata, yanzu kinada kudin makaranta...

  " a'a yaya nace abinci basai anbani komai ba nidai kadaina cimun mara k'unya kaje?

    " tohm shikenan nadaina sai kindawo..

    Ak'afar ta ta'isa makaranta tana zuwa taga malamar english ta shiga, Ajin ta shiga tace sannu malama?

   " fitar mun a aji sai yanzu zakizo?

     " haba malama muna da fa iyaye muna tayasu aiki kuma muma muna da uzurin mu zamu tawo ne mubar iyayen mu da wahala bayin k'okarin da sukeyi mana!

   " Yimun shiru sha sha sha...

    " wallahi bazanyi shiru ba tunda kafin k'i fara k'oyar dani sai dak'ika anshi k'udi aine bana fahimtar komai ba aikin ki kullum gayu da labari...

   " id'iot zanyi maganin k'i!

   " da wanne ganyen!

" Shiru tayi mata ajin ta shigo...

" Fita kibar mun aji...

   " gurin principle taje tana zuwa tace sir ak'wai matsala munada karancin malamai a makarantar nan kaf dalibai babu mai iya imaka mintina cikin harshen turanci malama nafeesa kullum sai gayu da labari Amma komai copy tak'eyi acikin littafi bugagge!

   " yes na fahimce haka zamu sallameta zakuma mukawo k'wararron malamai mungode da k'orafin ki!

  " karkadamu sir cigabank'u nakeso..

   " suna break malama nafeesa tazo ta huce da jak'a ta kalle k'ande kinsa an koreni ko?

    " ai dama nagaya miki raina mutum da wulak'anta mutum ba na mai ilimi bani ba, in koreni a ajinki nikuma nafadi gaskiya an k'oreki dan hak'a sai k'i kara gaba...

   " malama nafeesa tasaka dariya kina k'ande shine zakice kinsa ank'oreni banza k'ucaka jahila yar k'auye!

   " k'afin k'uce mai idon k'ande ya cik'a da hawaye, bakomai nagode...

   Tun daga lok'acin k'ande ta zama masifaffe ya ita burinta ta'ina zataje burni danyin k'aratu....

Iya habu abun duniya ya i'sheta Alhaji hassan yashigo ciki da fara'a lafiya iya habu?

   " hassan k'ai dan uwanane inaso ka dauke dana tunda kana da k'arfe ku tafi burni aduba lafiyar sa! Inda hali ma DanAllah kadube maraici k'asa shi a makaranta...

   " bak'omai iya naso zan tafi dashi...

   " sai da suk'a shirya tace hassan amanace..

  " k'arki damu iya..

Gurin k'arfe shida k'ande tayi sallama iya habu tayi mata shiru..

   " iya habu ko k'in manta ladan sallamar ne???

   " ke k'ande mufa kin ishemu wannan haukan nake yayi yawa..

  " wanene k'e maganar nan?

  " habu ne!

" Aikuwa batasan lok'acin da tafara dukan sa ba sai data kusa yi masa raune...

   " ke k'ande hankalin.....

  
*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _5-10_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!

   
*NA NANA DISO*

 

Aikuwa batasan lok'acin da tafara dukan sa ba sai data kusa yi masa raune...

   " ke k'ande hank'alin ki yana kanki kuwa ke kwata kwata bakya kunyar idon mahaifi ko mutuwa tana jin kunyar idon mahaifi..

    " haba iya habu ko dank'in ga d'anki ne? Ita kuma mutuwa dakike zancen ta naga inkin bar gurin zata dau ran dai? Wallahi habu ka Kara yimun rashin kunya sai naci ubanka banza kawai...

    " Allah yabaki hakuri ne ba rashin kunya nayi miki ba...

    " mtswee kadai san ne nice dai k'ande!!!

     " oh ne naga lokacin da zakiyi hankali k'ande!

   " kiyimun addu'a kokuma kiyi shiru, bari naji gida nadawo...

    " ki gaida goggo!

        " to...

     K'ande k'ande k'ande...

    " jiyuwar da k'ande zatayi tace wai sumayya ince agidan ku aka radamin suna sai wane kirana kike sai kace yarinya...

     " haba k'ande dan nakiraki wane abunne to bama wannan ba saurayinki aliyu ya tafi birne karatu kuma ance kano yatafi!

    " birni innalillahi oh ne k'ande na shiga uku kowa yana tafiya birni banda ne! Tayaya zan tafi birne? Ahankali ta jijjiga sumayya ki gayamin ta yadda zan tafi birne DanAllah!

   " k'ande birni kikace fa? Gaskiya kiyi zamanki a nan!

     " k'ande ce ta cere hannu ta zabgawa sumayya mari!

    " ne kika mara k'ande ni kika Mara dan nagaya miki gaskiya?

   " babu abunda nakeso fiye danaji birni karatu dan haka inkinason zaman lafiya tare dani kada kikara cewa bazani birni ba bakisan a duniya babu abunda na tsana irin jahilce ba!

  " rabuwa dake k'ande yazama dole domin yau kin mari ne watarana sai duka dan haka sai anjima!

    " mtsew oho miki inkin rabu dani kindai san zan rayu!

   " ahaka sumayya tashige har cikin gidansu...

   " kande kuwa rusa ihu tafarayi har ta shiga gidan nasu da yaya abbas tayi karo yace dallah yimana shiru shagwababbe ya!

    " Na kulaka ne ai ban kulaka ba!

    " takalmin sa ya dauka ya kwada mata akanta!

    " wayoo Allah nashiga uku mugu Azzalumi kaima sai anyiwa 'ya'yank'a!

    " nikike gayawa haka?

    " aguje ta wada cikin gidan su goggo!

    " menene 'yar gidan iya habu?

   " kinga yaya abbas ko?...

   " kafin takarasa magana yace wallahi ne sai naci ubanki nizakiyewa rashin kunya sakara kawai!

    " In baka fasa ba kai ka isa ka karyane bakaga nafika tsawo ba!

    " a fusace yatawo bari kiga...

    " goggo ce tace haba abbas da hankalin ka wannan yarinyar ba sa'arka bace!

   " k'i barshi ya k'arya ne inya i'sa...

    " haba goggo bakije abunda take cewa ba?

    " haba abbas kayi hakuri kaga yarinya ce...

    " ku kuke bata k'ande wallahi...

    " nan furaira tace tayani fada abbas yarinya ta raina kowa auren ma yagagara!

    " wallhi goggo kice tadaina yimun borin aure tunda ba agidansu ake raba mijin ba!

   " haba ke kinyi shi yayi ya kukeso nayi daku ne ku kyaleta mana shige mutafi daki...

   " yaya Abbas yace wai ina i'sa yashiga ne?
    " suna cikin dak'insu shida kabiru okay bari naje!

    " furaira tace oh ya Allah nema kabani haihuwar nan!

   " goggo ce ta kalli k'ande bawai kinga natare miki ba!

   " ai nasan komai bashine agurinki goggo!

   " yarinyar dakika fasawa kai garin fada sai da nabada jaka 2 tukunna suka hakura, karshi ma sunce in kika kara kula musu ya zasu kaiki gurin yan kato da gora!

   " kaje yan kan uwa! Bari naji nayiwa uwarta rashin mutunci nadawo!

    " goggo ce tacero wata dorina nan ta shiga zubawa k'ande, wallhi baxata sabo ba na haifi ki kidinga jawomin masifa!

    " wayyo allah nashiga uku ne k'ande kiyi hakuri goggo!

   " Zerp zerp ai sai kinje ajikin ki wallahi dukanta takeyi ko ta'ina...

    " furaira kuwa tasaka dariya gwara ace ubanki!

   " yaya isa kaje kukan k'ande kardai goggo ke dukanta?

    " ai gwara cewar abbas yanzu tagama yimun rashin kunya!

   " kabiru yamike a'a wallhi wannan ai babu dadi kuje fa ihunta bari naje!

   Haba goggo kiyi hakuri kada kije ciwo mana!

   " ka kyale ne da wannan yarinyar narasa irinta wallhi!

     " kabiru yace ai *ita ta ta dabance*kiyi hakuri ki kyaleta!

    " banason hakurin naka cewar k'ande sai da kaga takusa nakasane shine zakazo to wallahi sai na rama!
 
   " goggo ce ta sakar mata mari sai kirama nagani kowa yana girma banda ke!

    " kabiru ne yashiga dakinsa yans dariya lallai k'ande ta shahara!

    " ai wannan yarinyar ta dabance!!

*ASALIN SU*

Kauyen banjigo garine Mai dadin gaske kowanne magidance yanada gonarsa yana kuma siyar da abunda Baza a rasa ba,

  Alhaji yakubu ba kowa bani ba face manomi shekarar sa hamsin aduniya mutum ne mai mutunci da cika Alkawari yanada yayye guda biyu iya habu itace babbar su sai Alhaji hassan dayake a burni sai shi, suna son juna sosai, yana da mata biyu hajiya suwaiba wacce akafi sanin ta da goggo itace matarsa ta farko kusan shekararsu arba'in tare, tana da yayanta wanda ame kira da Alhaji mahmuda sha hararren dan siyasa ne agarin Abuja yaje da zama amma babu abunda yakeyi mata sai aiki da yake mata duk shekara, goggo kowa ya santa da fada da kuma horo akan 'ya'yanta tanada yaya guda 5 akwai isa wanda yake da shekara 27 sai abbas wanda keda shekara 24, sai kabiru yanada shekara 20, sai Aisha wacce ake kira da k'ande sai yar uwarta sadiya! sai matarsa ta biyu wato furaira shekarar su 3 da aure sanadiyar yar uwarsa ce mahaifiyar su tayi masa wasiya daya aure ta, furaira shekarar ta 24 tana zaune lafiya da goggo kuma tana son ya'yanta amma kuma jinin su baizo daya da k'ande ba...

    K'ande yarinya ce dabata huce shekara sha takwas ba, bakace mai kananan ido Dai tana da hanci da kuma da kuma yar bular kumatun nan, duguwa ce kuma tanada kiba hakan yasa yaya abbas yake cimata buhu da kafa, kusan sa'anin ta sunyi aure saboda fitinar ta da shedancin ta yasa ake tsoron ta gata da fadin gaskiya, rashin kunya kuwa tun tana karama takeyi saboda iya habu tana tare mata fada haka yasanya ta zama kawarta kullum tana gidan ta! Ga farin jinin samari kusan kowa yasanta da kule kule hakan yasa ta hadu da Aliyu wanda yake tsananin kaunarta kullum yakan cemata yaushe zamuyi aure sai tace sai nayi karatu mai zurfi hakan ya sanya ya karaya da zancen ta, daya gaje yaji yasamu mahaifin ta domin ayi maganar aure bashiri K'ande ta bude masa wuta tayi nasa rashin m sannan tace dama ai kai mugune kuma baka sona tunda bakason nayi karatu to kaje na sallame ka, akwai lokacin data saka iya habu tanata kuka tace lafiya k'ande? Tace iya yaushe zakuyi mun aure nema na haihu? Dariya iya habu tasaka sannan tace wa zaiyi miki aure? Ai ke bakida hankali kuma ke karamar yarinya ce? " k'ande ta saka dariya kice marasa hankalin sunada yawa akayiwa aure? " iya habu tacesu wanene marasa hankalin? " ku mana tunda baku kai shekaru na ba akayi muku aure! " yimun shiru sha sha sha kawai..

    In dai bangarin karatun Allo ne k'ande  tana lamba da domin tunda ta tashi bata wasa da karatun ta sai taje dan marge akafa domin a koya mata rabin fije na kur'ani hakan yana burge mutane dayawa akwai wata amarya akusa da gidansu sai taje tayi mata wanke dan ta koya mata hadisi yanzu gashinan har ta kai izu talatin, ganin hazakarta a islamiyya yasa baba yakaita banjigo secondary school a makarantar malamai sai da suka gaje da dukanta saboda tsokana, wata rana ta shigo gidan iya habu da kukanta tace iya mai isa baza ayiwa yaya haruna aure ba ayi masa magani wallahi wannan haukan nasa yana tayar min da hankali!  Mata shi kyakyawa dubi hushiryar shi " Iya habu har hawaye tayi tace wannan haukan nasa yasamo asaline daga hatsarin da yataba yi lokacin dayana zuwa birni karatu tun yana shekara 24 yanzu shekarar sa 29 amma bai rabu dashi ba nikuma na karfe ne dani ba!  " k'ande tace to kusamu mace mai hankali ku hadashi dashi mana! " hakan yasa iya habu tayi tunani ko sonsa takeyi nan ta tayar da zancen, " nan k'ande tayi musu wanken soso da sabulu, k'ande bata da wata kawa data huce kanwarta sadiya kullum sai sunyi fada Amma kullum sai sun shirya, mai unguwar garin Kuwa babu yarinyar da yakeso sama da k'ande...

   Cigaban labari

Lokacin da goggo ta gama lik'udar k'ande ko motse batayi nan baccin wahala ya kwashe ta, goggo tunda tafara tada icce take tsake har sai da sadiya tayi sallama tace goggota sannu da aiki!

   " har antaso ku?

      " Yana ganki kina kunna ice ina k'ande?

       " tana dak'a..

" kuma tabarki kina aza ice dan rashin tausayi Bari nacere kayana, ke k'ande kin ma kwanta adafa kice ko?

   " k'ande ce tajawo ta tahau kanta tare da toshe mata baki ne sa'arki ce, daman nasace sai na rama duki cukuda cukuda!

   " sadiya kuwa ko cikakken takasa ihu..

   " goggo tace Kamar Ana nishi adak'i da salatin ta ta shiga kasheta zakiyi wato baki dak'u ba?

    " aguje tafita waje tana ai dama nace miki sai na rama abi a tsaneka agida...

     " sannu auta sannu kinje!

       " goggo anya k'ande yar uwata ce?

    " ai da badan a haihuwar ta nasha wuya ba da sai nace bani na haifi ta ba,

   " goggo dube bayana kamar jini wallahi k'ande kazamace!!!

    " tashi ki chanja kuma kema kidaina shiga harkarta!.
 
       " to inna muje ma tuka tuwon...

       " k'ande tana cikin tafiya taje kamar fitsari takeyi nan ta taba zanin ta taji jinine kai wannan jini ai kuwa bani wanke ka kakarata zubarka malam kafin ta Ankara taje wasu maza sun zagaye ta tsayawa tayi cak bayin Allah sadaka kuke nema kokuwa tambaya zakuyi?

    " kallon ta sukeyi tare da huce...

     " kai malamai kuyi magana mana kunsani agaba sai kace wasu zakuna kunata huce bansan rainin wayo wallhi!

      " mai gari yace mu dakko ki!!!!

    " hahaha to muje muji da wacce yazo yau...

    " to bakin mutum mai bakar zuciya wai sau nawa zance karabu dani,???

     " kinsan dai ina sonki kin kuma san saina aureki!

     " sai ka auren danAllah dubi rawanin ka hahaha sai kace wuyan jimuna, kakalle ne yarinya kara kace kana sona!

    " to in bazaki sone ba mai zai hana mu kwana tare!

     " shiru tayi sannan ta hange wata kwalba nan ta dakko ta fasa kwalba lokaci daya ta caka a kafarsa!

    " wayyo Allah wayyo azaba....

     " kadaiji radadin azaba ko to haka zakaje ayayin da aka yiwa yar ka ciki kuma bala'in zina yafi wannan azabar da kaje wallhi ko karabu dani ko kuma natuna maka asiri wllhi kasan cewa *ne ta dabance*...

    " Nan ya cire kwalba ciki da jijjiga kai saboda azaba...

    " tana cikin tafiya tayi kicibus da auwalolo kai sarkin hankali ina abokin ka?

    " k'ande kenan ai haruna yatafi birni...

    " me me me birni?

" eh yatafi tun shekaran jiya...

    " lallai dole nema na tafi birnin nan tabbijan wanka anata hakar rijiya ne ina maida kasa!

    " auta auta..

Naam goggo?

    " zo kikaiwa k'ande Abinci...

     " kande kuma goggo yanzu kuka gama haurawa fa!

    " ai k'ande ta dabance tana faranta min fiye da sauran 'ya'yana fitinar ta bazata saka na gujeta ba!

    " iya harkin kwanta ne?

     " wai wannan warin dakikeyi fa eh k'ande?

    " wallahi jini ne nikuma baxan wanke ba sai gobe gwara yabata kayan gaba daya!

   " kina maccen zaki zauna jini ya bata ke dauke lagwane kije kiyi wanka kigyara kanki ai da wannan kazan tar taku aljanu ki samun damar shiga jikinku kizo kiyi sallah kuma...

    " ne gaskiya...

" wallahi inbaki tashiba kabiru zankira yazani ki!

   Birni

Garin kano
   Nasarawa gra!

Gidan Alhaji hassan! Yanada mata daya asma'u mace ce kamila babu ruwanta ya'yan su biyu farida, zainab sai firdausi.....

   Bayan sun isa Gida likita ya tabbatar masa dacewa in har suka dage Akan magani to haruna zai samu sauke!

    " suna shiga cikin gida hajiya tace sannu haruna sannu!

    " kallon ta Kawai yakeyi...

   Farida ce ta sakko daga Sama dady sabon maigadi aka kawo???
  
*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _10-15_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!

   
*NA NANA DISO*

    k'allon ta K'awai yakeyi...

   Farida ce ta sakko daga Sama dady sabon maigadi aka kawo???

   Wane mugun kallo dady ya sak'ar Mata sannan ta zauna!

    " dady Ina yi maka magana kayimin banza nace Mai gadi NE?

     " uwarki ce nace uwarki ce Sha Sha shai kwata kwata bakisan mikikeyi ba, to yayanki ne domin d'a nane matsayan ku daya agidan nan!

    " haba dady yana fak'irin? Gaskiya kadaina hadamu dashi..

      " Alhaji kadaina yimusu haka yarane fa!

    " mtseww dama kike lallata su to bari in gayamuku inkunason farinciki na a gidan to ku farantawa haruna...

     " hajiya tace haba alhaji wannan mahaukacin har wata kima gareshi?

Au hardake to mu zuba mugani, tashi muje nakaika dak'in ka haruna....

    " to yace masa sannan ya bisa Har bangaren nasa dak'i ne Sai bandaki aciki...

    " to Haruna ga dak'in da zaka dinga kwana idan kana da bukatar wane abun to kasanar dani kaje??

    " to Ya ambata batare da Ya kara kallon sa ba!


   " farida ce tace mumy wai me dady yake nufi ne? Kinsan bazamu lamunta rashin mutunci agurin wane bari ba!

    " to farida haruna ai shima mutum ne in banda abunki ai duk daya kuke!

Haba momy stop it please haba mumy kinsan me kike fada?

  " Wai what's going on ne?  Tun dazu nakejin hayaniya! Cewar fiddausi...

  " farida ta taba baki wannan mutum kauyen aka kawo gidan nan!

" haba dai...

    " ke bakije wasu zantuka da dady yakeyi ba wai we are all thesame!!

    " dad kenan ai akwai difference bama sai mun bata mouth din mu ba!

  " oya tell her fiddausi, adinga hadamu da wane dirty man..

    " abeg see you later inada lecture kuma kinsan baida kirki!

    " farida tace kidaina wane sauri sauri car dinki ba awanke take ba! But ga mukullin dad ya manta ki dauka....

   "Mumy tace kunga kudaina abunda kukeyi you're all girls be matual cuz duk kun girma..

   " mum kenan u can't understand wlhi bye bye...

    " Tun daren jiya haruna yakejin sa acikin wata sabuwar rayuwa wanda hakan yasa yayi tunanin kamar gidan kawunsa wayar kusa dashi ce tafara ringing a hankali ya nutsu sannan ya fahimce inda zai dauka...

   " assalamu alaikum

       " haruna akwai magani agefan katifarka ka dauka kasha...
  
    " tohm, yace sannan ya dauka yasha daga nan ya kwanta bacci..

Da safe haruna yayi wanka sannan bude wata k'waba ya dauki wata shadda ya saka bakin gadonsa ya zauna yayi shiru shi kadai...

    Hajiya da su farida suna k'an dinning sun fara breakfast...

   " kunji ne shiru ko? Cewar dady ina dan waya ne!

    " hajiya tayi dariya tace aikam su farida har sun fara ci ko jiran ka basuyi ba!..

   " a'a ina yayan naku?

     " wane yaya kuma dady? Cewar fiddausi..

    " haruna mana jiki kirasa mana tun dazu ace bai karya ba!

    " haba dady wannan har matsayin akirasa yake dashi? Gaskiya ne...

    " will you call him ko sai na mari ki...

   " cikin kunkine ta shiga dak'insa kai mutumin kauye gadon talauci anzo anga arzuki za'a maimayi to kazo inje dady!

   " haruna da hankalin sa har yanzu da saura sai cewa yayi toh Amma yana ganin fuskarta yasan rashin kunya takeyi masa...

    Suna shiga gurin dinning din dady yace haba haruna how many times zan gaya maka nan gidan gidan ku ne!

   " to Alhaji bread din ya dauka yanata kallonsa..

    " hahaha farida tasaka dariya yaga bakon abu ba'asaba ci ba!.

    " alhaji yace nima ubanki ta haka nasaba ci tashi kubani guri kafin ranku ya bace...

    " haruna ya kalleta sannan yayi murmushi!
   " alhaji yace ya k'an naka?

    " Ahankali yace akwai ciwo kadan Amma Alhandulilahi,

    " yauwa sai katashi mutafi asubuti akarasa aikin!

   " lokacin dasuka isa asubutin likita yasanar dasu cewa jikin sa yayi kyau kuma inyi nasara inshaa Allah..

   " nagode doctor nagode...

   "Haruna bakomai wannan hakuri da kake dashi zai kaika inda baka zato!

   " kwarai kuwa yanzu muje nasa akaika ka huta...

  " tohm ya ambata sannan aka kawoshi yana shiga yatarar da farida na zance bai kalleta ba Amma yaji tana fadin ai wanke yakeyi mana!

  " Amma kuma kyakyawa ne farida!

   " ahaka salman to ai mahaukaci ne..

   " amma yana da ilimi ko?

" eh to yana dashi yanzu masters zaiyi!

   " kuma kikace mai wanke ne?

   " kwarai kuwa...

K'auye

  Iya habu wallahi sai kin biyane ashirin dita ta wancan shekarar,

   " oh ne k'ande narasa irinki wallhi ace naira shirin kin kasa barmine?

   " iya habu iya habu wallhi zankai ki kara koto, in kuma kinfiso nayi miki Allah ya'isa sai nayi miki!

   " k'ande ne! Har kudi zai hadamu?

   " bazaki bayarba kenan?

   " banda chanji dari biyar ce!

   " kawo nakawo chanji!

      " haba k'ande inna samu chanji zan baki!

   " iya habu karfa na barki da Allah kikawo sai na dauka..

   " toh gashi wannan dabi'a take Allah ya shiryeki!

   " kowa ma shiriyar yake nema ina dalili a hanaka hakki na kinga sai na dawo daga makaranta!

   " tohm Allah ya tsare....

   " iya habu ina sonki fa!

    " nema haka k'ande..

  Au ke harkin yarda? Ai wannan chanjin nake dare hudu da tamanin kosai zan siya nayi miki sadaka!

   " da sauri saurinta tace zo k'ande karki yimin...

    " ohh to sai nayi kinga tafiyata..

   Salamu alaikum goggo ina kwana?

    " har an shirya k'ande?

    " gashi kuwa kinganne ina baba ne?

   " ya akayi yar gidan baba?

    " yauwa sannu Alhaji babana kadai ce abinci ko?

   " eh Aishatu ya'akayi?

     " a makaranta ance mukai kudin littafi dubu daya! Amma na dura ribata nema 1200 ne...

   " sadiya tace mtswee sai fitinar tsiya...

   " Ne kike gayawa haka? Yauwa baba malamar su Sadiya tace tafiye kuli kuli ga tsokana!

    " ya kabiru Dallah yimana shiru duk wata tsokana ta huce tak'i?

   " ga kudin makarantar sai kindawo to baba nagode...

Zakuga tsokana da fitina ganin idon ku!

    " nikike gayawa haka?...

     " ka huce nagaya makane har shekara nawa kabani?

     " kabiru yace goggo gayamata shekara nawa na bata!

   " ba sai tayi asarar fada ba shekara biyu kabani so what?

   " hahaha yaushe kika san english din har kina wane rawar kai!

   " ai dai da koyo akan iya komai....

     " i can't tolerate any nonsense so getout...

    " hmm koma mai nene kafada nema wataran zan iya!

     " baba yace k'ande in kindawo daga makaranta kisameni a gona!

    " tohm Alhaji baba goggo kiyimun addu'a natafi...

    " Allah ya shiryeki...

" sukace Amin..

Tafiya takeyi har sai da ta'isa gurin tabawa mai kosai sannan suka gaisa oh tabawa gaskiya kina ciniki...

    " to k'ande ya san ranki?

    " kajeki tabawa to ba mutuwa ba! Kibane na dare hudu da tamanin...

    " kai k'ande ince basata kikayi ba?

    " mtseww agurin mijinki na koya ince? Kinga zuba mun kokuma intafi banson hayaniya...

    " ai dan ciniki zakiyi min da wallahi baza'ni baki ba son banzan ki yayi yawa...

   " har na kaiki? Ke da kikeyin sana'a kintsa kina magana sai kace asararriyar aku malama zubamin...

    " gashi amma nema ki bani sadakar!

    " oooh mutum da abunsa Amma yana roko..

    " hmm sai anjima..

K'ande tana cikin tafiya  taga wasu almajirai azaune sunata wasa kiransu tayi sannan ta basu kosai tare da fad'in Allah yasa naje burni karatu...

   " Amin k'ande..
  
       " ina kukasan suna na?

    " ai munsan sunanki kintaba shigar mana fada komai nake na dabanne ai!

    " Allah sarki ai dama watarana bawa shi zaiyi nasara..

   " shiga makarantar ta babu wuya taga wasu mutane kamar turawa sunata turanci tsayawa tayi kusan minti goma can taga ana kokarin rufe gate, baba baba mai gadi ya hakane ai lokaci baiba!

   " kina can kina k'alle kallin ki ai har tara tayi...

    " oh ne kande na banu 9 fa kace kudu tasaka takarasa cikin makaranta uncle imran tagani da bulala...

    " kuka wayyo uncle banda lafiya shiyasa banzo da wuri ba...

    " na tambayi ke ne? Bani hannun ki!

    " to to amma nagaya maka banda lafiya!

   " zaki bani ko sai nasakake tsallen kwado?

   " Allah y tsare mace da tsallen kwado, ai da yar kace bazaka yimata ba!

    " zauga mata bulala yayi babu shiri ta ruga aguje tana kuka, tana shiga ajin ta samu seat kusa da badariyya ta zauna...

    " kande mai yafaru kike kuka?

    " hum hum hum wai badariyya anya kinje warin bakinki kuwa?

   " Dariyar da yan aji sukayi yasa badariyya hawaye tace ai ba laifina baniba gawaye nane ya kare!!!

   " kande tace to kinsan da haka zaki barni na zauna ki saka cikina ya kumbura?

    " yan class suka kara saka dariya...

    " goggo tana tsakar gida tana gyara shinkafa sallamar kande ta katseta...

    " ina kudin iya habu?

   " lahh goggo itafa tace inyi mata sadaka...

    " k'ande k'ande kikeyayi fushina to ne banda ko sisi taje tagayawa mahaifinki kuma yabiya ta..

   " kaje iya habun nan...

" goggo tace rashin kunyar zakiyi mata ne..

   " aa haka nace har tsofa yafara zuwar mata..

  " salam aishatu inta jiranki a gona!

   " ya Ali yace ina zatazo hankali bai isheta ba!

   " ya abbas yace sai kace mahaukaciya...

   "Kut wallahi ne ba mahaukaciya baciba ga mahaukaci can a dangen ku!

   " goggo ce ta gwabe bakin sa'anki ne!

   " baba yace baruwan ku da'ita...

   " aishatu kinason haruna? 

  " zaro ido tayi tace baba ne kanaso na?

  " aishatu sosai ma!

     " to tayaya zaka auramun mahaukaci? To babu wanda na tsana irin shi ma...

   " kafin takarasa maganar ya Abbas ya wanka mata mari ke ti bari kije haruna yana birni kuma yafi karfin ki banza haruna mai zaiyi da kucaka irinki wawiya jahila...

    " baba yace kayi shiru abbas yarinya ce fa...

   " mikewa tayi tana fadin wallahi sai na rama nan ra ruga aguje...

    " abbas zance mutuncin ka wallhi kudinga kuntata mata! Cewar baba

   " hava baba yarinyar nan bata da kunya sosai fa...

    " yarki ce?? To zan saba muku wallhi kuka kara takura mata...

   " ya kabiru yace wai goggo mai isa baba kison kande ne?

   " labarin yanada tsawo gobe kutuna min zan baku...

   " tohm su kace sannan suka fita!

   Iya habu iya habu wallhi bakya kyauta min yanzu kin zata cinye kudin nayi? nayi hakane dan Allah ya yayi wa ya haruna larurarsa!

   Hawaye ne yafara zuba a idon iya habu tace kande na karbe kudin ne domin kince min kina bukatar takalmi dama kudin dana baki na takalmin ki ne!

    " k'ande ce ta rungume ta iya habu wataran kinfe kowa mutunci fa oh namanta inada aiki! ...

    Wane aiki zakiyi k'ande?

   " Humm ke dai kitsaya zaki gane, takarda ta dakko da bairo tafara rubuta wasika kamar haka...

    " Assalamu alaikum

  Ne Abbas na tsaneki na kuma rabu dake daga yau zanje burni na auro mace wacce ba jahila ba! In ke ba mayya bace ba karki kara kulani!!!

       " yauwa iya habu ina turarenki?

    " wai me zakiye ne?

" Ke dai ki bani, dauka tayi ta faffesa ajikin takardar natafi sai na dawo...

     " oh ne k'ande Allah yasa ba wata rigimar zaki hada ba...

    " tunda kande tafito take murna sauri sauri takeyi har ta'isa gidan su dijangala Sallama tayi ta tarar da'ita a soro yauwa hmm gashi inje yaya Abbas...

    " oh inason Abbas wallhi kalaman soyayyan aka rubuto?

    " kande tace ina zan sani nidai da masifa ya aiko ne...

    " to anshi naira 100 tukwuci..

    " anty dijan gala ayi haka?

    " haba k'ande *Ai ke ta dabance*...

       " to nagode sai anjima, tana fita ta labi abango ihun dija tajiyo uwar tana tambayar ta ba'asi!

     " murna gurin k'ande harda tsalle...

   Ya Abbas yasiya namansa ya tafi gidan su dijan gala da murnar sa yau zaiga abar kaunar sa! Lokacin da ya isa ya aika mata yara sunfi biyar Amma taki fitowa a na shidan ne tafito idonta yayi jajir!

    " menene ke faru eh dija?

   " au dama bayan wanda kayimin a rubuci akwai wanda zakayi min da bakinka nagode da yaudarata dakayi wallhi Allah ya'isa mugu azzalumi...

    " dija gala me yafaru? Me nayi???

       " wannan fifar daka cimin mutunci acikin ta akwai abunda zaka karasa ne da bakinka?.
  
   " muga lokacin da ya karanta sai da gumi yantsitto masa, waya kawo miki takardar?

    " k'ande ka aiko aikasani...

    " k'ande?  K'ande?? k'ande......

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _15-20_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  
   Muga... lok'acin da ya karanta sai da gumi yantsitto masa, waya kawo miki takardar?

    " k'ande ka aiko aikasani...

    " k'ande?  K'ande?? k'ande  Kina nufin ita takawo miki wannan takarda!

    " tabbas ita takawo min domin har tukwici na bata!

  " to wallahi ne Abbas bansan da zancen takardar nan ba sharrin k'ande ne abunda tayiwa kabiru shi taso tayimin,ina neman afuwar matata da kuma hakuri...

   " karka damu mijina na kwanan nan nayarda da maganar mutane dasuke fadin k'ande ta dabance...

     " sai anjima abbas bai tsaya ko'ina ba sai kofar gidan su mahaifin sa yatarar sannan yace barka da rana baba!

    " aa abbas mai ke faru naganka sai huce kakeyi Allah yasa dai lafiya!

   " ina lafiya gaskiya abunda k'ande takeyi a kauyen yanan har ya zagayo kaina kalli takardar nan!.
  
  " bani nagani, lahhh Aishatu kenan yarinyar kirki haba Abbas wasa tayiwa dija gala, ku dinga yi mata uzuri tunda kunga yarinya ce fa!

   " haba baba kande ce yarinya wallahi sai na hukunta ta!  Goggo fito kigane fito!

   " me kuma yafaru abbas?

   " kalle takardar nan!!!

" oh ne yarinyar nan abunta gaba yakeyi kabari sai tashigo kasata agaba ka zane ta kai idan yakai da karaya ma duk kayi mata ta maidaku sa'annin ta!

   " kai abbas indai ne mahaifinka ne karka sake kayi mata komai...

     " goggo cikin masifa tace aine uwarta ce dole nace ubanta!

    " babane yabar gidan yana fita sadiya ta tawo tana kuka!

    " me kuma yafaru?

" k'ande ce ta zane ni a makaranta wai dan munyi fada da kawata, baba kalle bakina yadda ya kumbura!

    " wai sadiya bakisan hakuri bani? Ai hukunci tayi miki shige gida malama...

   " goggo tayi salati na banu na haifi annoba da kaina shiga ki huta ne nasan me zanyi!

    " salamu alaikum ina kwana goggo?

   " lafiya lou lafiya ladi?

" k'ande ce tace bashin gyadar hamsin nace ta biyane tace ai babata tauye sukili takeyi dan haka bazata bani ba!

   " goggo tace ai da saiki jata kiyi mata dukan tsiya ki daki hamsin dinki!

   " wallahi k'ande ta dabance ki duba marin danayi mata, gashi tarama hakorina har rawa yakeyi...

   " ya abbas yace amshi hamsin dinki!

Iya habu kinsan yau nafi kowa farin ciki, yanzu burina insamu in tafi birni wallahi..

    " k'ande kenan wannan birni baza dai ki rabu dashi ba?

   " ta yaya zan rabu da birni yaya haruna mahaukaci ma yatafi burni, yana can yana yimusu hauka!..

    " k'ande dan uwanki ne fa!

    " dan uwana ne sai akace na boye abinsa, ai wannan dan nake ko aiki baza'a dauke shi bafa! Sai dai zaman bola..

    " haka kike gani amma haruna yahuce tunanin ki!..

   " ta'ina? Ai degree din da yayi ta watse tunda yazama tababbe! Kinga iya habu yau zanje karatu babban kauye bari naje gida na dura musu abinci nadawo...

   " Allah ya shiryeki k'ande!

    " ameen! Harda ke iya habu!

    Tana tafiya tana yar wakarta sukayi karo da wani yaro nan ta daga hannun ta ta wanka masa mari kai uwarka bata koya maka tarbiya baniba?

   " kiyi hakuri bansani ba...

      " mtseew bari na kwashi maka kyadar ka, kuma ka cewa babarka ta dinga soya gyadar tana soyuwa...

    " Aguje ya ruga Allah ya'isa muguwa..

   " da daddare zanzo har gidanku banza mai kan jimina!

   Tana isa kan dakalin gidan su tace Alhaji baba hutawa kakeyi?

   " eh aishatu yau banson zuwa gonar!

   " ai gwara kadinga hutawa wai baba kai da iya habu babarku tahaifa ne?

   " aa munada dan uwa hassan..

    " hmm amma gaskiya baya sonku bana ganin yana zuwa...

   " har zai sanar da'ita abirni yake sai kuma yayi shiru dab yasan kadan da aikin ta tace sai taje!

   " to baba bari natashi na dura sanwa Allah ya gyara zumuncin ku...

   " toh yar albarka..

" baba ya abbas yana gida..

   " anya kuwa dazu naganshi bansan yanzu ba! Me kikaye masa...

   " nan da nan tayi shiru sannan ta hado wata karyar uhm dama irin wasan nan nayi masa na kanwa da wa!

    " ohooo ai yanada kyau...

      " tana shiga soro taga sadiya ta jingina da bango, hahaha mai gyada irin wannan libe haka, kike kallona da kun nanki kamar na saniya ga baki yayi miki ganda kamar na  rubabbeyar ganda!...

   " sadiya kallonta kawai takeyi har ta karasa ciki! Yaya abbas budurwar kace ta mutu kayi tagumi haka?

    " nan mama farida tace naga mijin da zai kwashe asara! Allah ya taimaki haruna ba ahadashi da annoba ba!

    " kece babbar annubar ke kin manta da yadda akayi aurenki gidanku fa masu bakin jinin jakai akece muku!

   " ni kike gayawa haka?

   " nafada ke wacece?

Wallahi zan sumar dake?

   " kin dade baki sumar ba zoki sumar danAllah dama ku anyi muku tambari da yan daba...

    Lah k'ande tunda kike cacar baki da farida kice nema zakiyimin!

    " abbas rufomin kofar nan, kinyiwa abba, kin yiwa mai aya, kin yiwa kanwarki, saura mu ai...

    " wane mahaukacin mari abbas ya zuba mata batasan lokacin datayi kasa ba!..

    " Ne zakiyi wa sharri? Shigeya jahila mai kama da fuskar jaki!

    " nan goggo ta rufeta da duka ta dauke ice tana duk'anta, k'ande in banda kuka babu abunda takeyi...

   " ki kyaleta haka goggo karki nakasa ta!

   " ai gwara ta nakasa da nabarta haka babane ya shigo aguje ya tankada goggo menene haka yar taki?..
  " da ita gwara babu, wannan yarinyar ta dabance duk yayana babu mai halinta to wallhi nakara jin kinyi wane abun gida yari zan kaiki!

    " babane ya dauketa har dakinsa..

Kuka takeyi sosai, baba mai is goggo bata sona acikin 'ya'yanta?

   " Lokacin d'a muna cikin amarci mahaifiya ta sam bata kyale goggo ba, ta takura mata sosai hatta abinci in ta dafa sai ance tayi barbade, haka shekaru suka dinga tafiya har aka haife ki, Nan goggo tace sunan mahaifiyar su za asaka wato sadiya, Nan mahaifiya ta takada ta raya alallai sunanta za'asaKa, tunda ganan goggo ta fidda rai dake bata kullum kukanta kada kiyi halin sirrikar tata...

   " wata rana goggo ta gama girke sirikar tata tafito tace lallai sai ta sake wane, tana bata hakuri Amman sai ihu takeyi mata, k'ande ce ta shigo lok'acin bak'ifi shek'ara takwas ba, inna lafiya kike ihu ana jinki har awaje? Nan kik'a juya k'an goggo k'ik'ace goggo menene?
  " bakomai k'ande, Nan inna tace wai bazaki tashi ki chanja ba?

      " kinje tsuhowa k'in k'usa mutuwa sai shegen fi'ilin tsiya aik'in kawai malam, wallahi bazatayi ba, kinkusa mutuwa ki bautawa Allah kin tsaya mugun hali, wallhi kika kara sakata sai Na hada miki mugunta sosai.. " lallai k'ande tun kina kara?  " tsohuwa kamarki ma tayi ballantana ne yarinya, " ai yayyen ki ma basu isa ba, " su kikace Amma ne ta dabance...

    " tunda lokacin abubuwa suka fara sauya wa har Allah yadau ranta!!!

    " nan goggo tace ai kin ibo halin tsiya irin nata....

        " kayi hakuri kaje baba nadaina fitina...

     " bazaki daina fita ba har sai kinyi karatu mai zurfi shiyasa nayi miki kwadayin haruna yaro ne mai mutunce!

    " mahaukacin baba!

" ai ba da hauka aka haife shi ba samun haukan yayi anan duniya kuma zai warke!

    " kazamine, kuma baya sallah gashi mugu idan kuka auramin shi ya zani ne fa shikenan sai kukaine asubuti ne da jin zafi ku da sannu!

    " ayer ayer haruna yafi karfin k'ande wazai aure ta!

   " baba ransa a bace yace karki kara saka mana baki in muna magana!

   " haruna dakike gani yaje garuruwa da dama kuma yanada degree dinsa! Ke zancen sallah kuwa tun yana karami akayi masa shaida, kuma kowa yasan babu ruwansa, kuma bazai dauwama ahaka ba...

    " kuka k'ande tasaka baba ta yaya za'ace yafe karfina bayan nafishi hankali...

   " Akwai abubuwan da nakeso kesani cewa ita rayuwa ta muminai ce in kina kyautatawa bayin Allah, to kema Allah zai taimaki ki, kiso mai sonki ko da bai kwanta a zuciyar ki ba, domin kiyayya babu dadi...

   " tohm ya mahaifina ina sonka babana komai daran dadewa zan zama mai taimakon al umma!

   " inane yake yimiki ciwo yanzu?

   " kafata ce..
 
  " zanje gurin ta mai magani yanzu na dawo...

BIRNI

   Haruna ya samu cikakke yar lafiya, yauma kamar kullum yayi wankan sa yasaka wane yadi sai da yayi sallar walha sannan ya samu guri ya zauna!

  " hajiya da dady suna palour suna hira Firdausi ta fito fuskar ta ciki da murmushi!

    " har kun tashi?

" yes dad yau bamuda lecture, dady mota ta wallahi tafara lallacewa ka siyamun wane mana!

   " in kinyi kokari a skull zan siya miki shiga kikira mun yayanku!

   " ops gaskiya dad kadaina calling dinsa da brother namu...

    " hmm firdausi kenan watch him full zakiga abunda bakuda shi...

   " tsake tayi shiga dak'in nasa kai mutumin kauye mahauka ce sai kazo inji dady!

   " itace sallamar take?

         " mamaki ne ya cika ta tace eh ko akace maka zakazo gidan ubana ne kayimin iko?

    " Gidan ubanki ko gidan uban mu wai ahaka kuna jami'a sai girman kai da tak'ama...

    " mtsew dad kaji yadda ya zage ni!

   " alhaji yace ai haruna baya zage banson sharri!

   " gyaran murya haruna yayi sannan ya durkusa yace barka da asuba!

   " barka kadai...

" ta shigo daki nane babu Sallama naga kuma kowacce yarinya kamarta tanada hankali in batayi sallamar dan niba ai tayi dan samun lada!

   " Alhaji yakamata asamo masu yimusu lesson domin babu mai auren su da dabi'ar nan!

   " tabbas hakane haruna dama maganar office ne gobe kafara zuwa!

   " aa Alhaji nan da 3mounth zatafi masters zan kuma naime aiki da kaina nagode...

   " sis abeg mik'i kinga yadda haruna ta canja ke ingaya miki har sharri yayi mana ne da ke...

   " what???

Ai kuwa wallahi sai munyi maganin sa...

KAUYE..

  A Ranar k'ande gida ta koma sai da aka aiko tazo inji baba sannan ta fita tun ahanya kirjen ta yake bugawa tana shiga soro taje ihun su inna sadiya ta samu tace lafiya kigayamin?

   " baba baba sai ta fashe da kuka...

        " Kar kice min mutuwa yayi tana kuka tana jijjiga 'yar uwar k'ande data hango mutum akwance baba ya zaka tafi kabarni wayoo nan i tama ta suma....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _20-23_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  
*NA NANA DISO*

  
  Baba baba sai ta fashe da k'uka...

        " Kar kice min mutuwa yayi tana kuka tana jijjiga 'yar uwar k'ande data hango mutum akwance baba ya zaka tafi kabarni wayoo nan i tama ta suma....

" goggo ce ta dauk'e k'ande ta k'aita dak'i da gudu sadiya ta bita nan aka shirya baba sai gidan sa na gaske kowa a kauyen sai da yaji mutuwar alhaji yakubu, su ya abbas sai zirga zirga sukeyi har aka dawo daga kai mahaifin su, kowa agidan sai kuka yakeyi..

    " goggo tana shigowa ta k'wara wa k'ande ruwa...

    " wayyo Allah na shiga uku k'atana yak'are tasaka ihu wayyo Allah babana Allah yajikanka yayi maka rahama!

   " zaki rufemana baki ko sai ranki ya baci..

     " k'ande cikin kuka tace ai bacin rai ta fara haduwa dashi har...

   " iya habu ta taso tace haba k'ande menene haka kuka banaki bani ba addu'a zakiyi masa...

  " wane sabon kukan ne yazubo mata nayi shiru kikace? Kinfine sanin dacen mutuwa kuma ace masoyin kane yatafi...

   " toh kiyi hakuri dai...

        " babu wanda takara kulawa tunda ta kwantar da k'anta acinyar ta!

   " mutane sai gaisuwa ake shigowa..

      " goggo da idon ta ya kumbura ta kalle farida tace kidaina kuka domin babu abunda zaiyi miki sama da kisa kanki amatsala..

   " farida tace bana tunanin zan samu miji kamar baba, mai tausayina mai sona ga sanin damuwa ta...

    " haba farida Allah shi yakarbe abunsa kuma yafemu sonsa...

   " Tohm goggo...

Yau sadakar bakwai angama addu'a su goggo sunata karbar gaisuwa!

   " babu yadda ba'ayi da k'ande tayi wanka ba Amma tak'i in banda wari babu abunda takeyi...

" k'ande bazakiyi wankan baniba? So kikeyi kijawo mana magana!

   " sadiya tace ai goggo bakije warin datakeyi na! Duk ta cika mana dak'i...

   " farida tace ai nema tazo nakusa amai saboda warin hammatar ta...

       " kuka tasaka tayi gefe tare da tausayin kanta taje sannan tace wari innayi kaina ne kuma jikina ne!

    " iya habu da sauran yan gaisuwa sukace tsafta dai tana daga cikin imani..

    " haba dame zanji?  ba zanyi ba ai jikina ne!

    " hajiya asabe tace Ai k'ande ta dabance...

      " yaya Abbas ne ya shigo ke k'ande kizo inji adam?

   " me zanyi masa?
   
" gaisuwa zai yimiki tun daga birni yazo yimiki gaisuwa!

    " lokacin da yatafi birni ai bai gayamin ba kuma gaisuwa bazan fito ba nayafe! Yayi masa Addu'a daga nan...

   " anya kinada hankali?

   " ai kasan haukan gadonsa akeyi...

   " iya habu tace tashi k'ande kije mana!

    " wallhi bani zuwa yayiwa su baba datti gaisuwar...

    " to kai Abbas jik'ace bata fitowa...

  K'ande ce ta zauna kusa da goggo tana fadin tabata gurasa...

    " anya k'ande kinji warin dakikeyi subhanallahi wannan wari haka!

   " mikuma nayi..

" goggo ce ta k'auda k'anta wai bakinki kamar mushe, tashi kibani guri bazan shaki wari ba...

    " haba goggo kudaina takurawa yarinyar nan cewar iya habu!

    Zo kizauna kusa dani zama tayi sannan tace Allah yajikanka baba!

   Sallama ce duk'ansu ta katsesu!

   Goggo ce tace maraba maraba sannunku aka shimfida musu dadduma...

   Alhaji mahmuda ne yazauna sannan matarsa surayya sai 'yayan sa maza haneef da muneef sai hamza...

    " ya hakurin alhaji yakubu Allah yayi masa rahama ya gafar tamasa..

    " Ameen dan uwa ina sauran 'yayan naka?

   " suna jarabaww kuma final ce!

    " Allah ya taimaka!

" Aka kawo musu Abinci!

   " ina Aishatu ne?

       " au K'ande kaganta nan!

   " A hankali ta dago idonta dayayi jajir ta fara kallon sa taso tagane fuskar Amma takasa!

   " Aishatu babu gaisuwa?

    " ina yini? Alhaji mahmud kawai ta gaisar sauran ko k'allon su batayi ba!

    " ya hakuri?

   " Da godiya!

   " Aisha tu zaki bini birni?

     " kirjenta ne ya buga sannan taja numfashi tayi shiru..

    " kow agurin yasan e zatace goggo da duk kunya ta'isheta...

    " muazzam yace badake ake magana ba?

    " k'allon su tayi tace bazani ba!

    "Tohm in an kwana biyu kafin nan mutuwar ta dan sakeki zan aiko a dauke ki...

    " Ahankali farida tace lallai k'ande ta dabance!!!

Birni

  Haruna ne ya fito daga dak'insa sanyi da wani blue din yard yayi masa kyau hushiryar nan abude, ga wane irin kamshi ne ke tashi! Firdausi ce ta tawo tana kokarin shiga part din wane kamshi taje tarasa wanene yasaka wannan turare ahankali ta dago idon ta tayi tunanin uncle mu'azzam ne amma kuma mumy batace zaizo ba!

   Cikin mamaki tanuna haruna tace you..., it seems like amfara satar mana duk'iya har yaushe ka warke? Dakai nake magana mad man!!!

   " murmushi yayi yace excuse please....

     " Nan firdausi tashiga wane tunanin..direct dak'in farida ta shiga sister common get up!

   " what wrong?

   " wannan mahaukacin nagani ban ganesa ba fa wallhi he's so handsome..

    " see u mummu which handsome fari ne ya k'e driving dink'i...

   " firdausi ce taja wane numfashi that's cool ai, ya maganar Egypt din?

   " farida tace we need to ask mumy again fa..

   " am praying dad yabiya mana!

     " Ameen dai..

  " sis see you later inada lecture by 5 zandawo...

    " okay bye bye..

" haruna yana isa company din yasamu mai gadi yace manager yana ciki?

    " kunyi da shine zakuzo?

      " baba ka taimaka kusan sati 3 ina zirga zirga ban ganshi ba kuma ina bukatar aikin!

     " tohm muje ciki...sir kanada bak'o!

    " how many times baba zangaya maka banida time...

    " gudummawa zai bayar ga kamfanin nan fa!

    " as you said it! Ya shigo..

      " assalam
" wslm

   " Barka da asuba!

        " lah Nura dama kaine?

     " Dan duniya ashe baka samu aiki ba?

    " wallahi kam nura nadan same matsala ne but Alhmdlhi yanzu!

   " Allah yakara sauki, inasu iya habu?

   " duk lpya ga takarduna ko zan samu aiki anan!

    "To kaga nan kamfanin Atampha ne kuma manya ba kanana ba kuma kaima bangarin business ne so know zan nunawa manager duk yadda mukayi zakajeni!

   " tohm nagode sosai 'ya'yan k'a nawa?

   " hahaha kai kazana tuzurzur har yanzu kaki aure, yayana 3!

    " its all about time ai soonest zanyi nema!

  " okay see you later..

Lok'acin da ya koma gida farida da firdausi ya tarar kujera yasamu ya zauna...

   " duk'ansu sun kuro ido suna kallon sa, wayarsa ya dak'ko hello my shukra!

   " Dafatan kana cikin s
Koshin lafiya?

   " kema ina fatan kina cikin koshin lpya?

    " lapia lou yaya yajikin naka?

   " Alhamdulihi ina fata kin karasa haddarki?

   " eh nagama bari na barka ka huta Allah yakara lpya

  " Ameen nagode da kulawarki Allah yayi miki Albarka...

    " firdausi ce tayi gyaran murya tace sis yaushe mu'azzam zaizo?

    " farida tace kicemin gwarzon namiji mai hankali!

   " eh hahaha "yana tafe..

  Yanzu abunda kayi ka kyauta haruna?

    " Wallhi Alhaji kai nake jira kazo mutafi tare!

   " To kashirya yanzu mu tafi yanzu har sati 2,....

    " ku shirya kuma...

       " dady bamason kauyen wahala muke Allah yajikan tsoho!

   " Dan uwa nane uwa daya uba daya kuma yadda kukace tsoho kuma haka za agayawa uban ku sha sha shai...

   " tun 4 suka dauke hanyar kauyen 5 da rabi suka i'sa su goggo suna tsakar gida suna tsintar shinkafa!

    " Assalamu alaikum!

      " wa'alaikussalam
  
        " sannunku da zuwa..

    " A'a haruna alhamdlhi kamar bakai ba ga jar fatar takara fitowa!...

    " ya hakurin baba Allah yayi masa rahama!..
 
   " Ameen sun dadi azaune suna hira bayan magariba haruna yace nari naje nagaida iyah..

   " Tohm sai kadawo...

      " ina k'ande ne cewar baba?

   " goggo tayi murmushi tana gurin uwar dak'inta!

    " toh Alhmdlhi yanzu dai inason nasanar dake nan da sati 1 zanzo dakaina na dauke k'ande itakuma sadiya jibril ya dauke ta!..

   " Alhaji tohm mungode Amma Abar mana sadiya....

   " tohm shikenan...

   Haruna ne ya rangada sallama Assalamu alaikun iya habu!

    " Muryar wa nakeji kamar ta haruna!...

    " k'ande ce tasaka dariya kardai kima haukan yafara zuwa daga ne fa saike!

    " iya habu iya habu...

     " kande shine shine haruna kaine ko fatalwa ce?

    " Nine goggo nasamu sauke!

    " Nan iya habu tayi sujjada ta gode Allah!

    " k'ande da ta kura masa ido tana ganin sarautar Allah!..

      " to ya zancen Aure haruna!

       " Nasamu yarinya shukrah haduwar mu tafarko taimako ne kuma tana sona tun kafin nasamu sauke mahaifin ta bakowa bani kuma tana dai karatu, atakaice dai ta cika duk Abunda nakeso ga 'ya mace!

   " to Alhamdulhi,k'ande dauko masa abinci zaci mana!

    " ina ai k'ande tana wata duniyar yaya haruna ne yadawo haka dan gayu!

    " zungurar ta tayi..

      " afirgice ya tashi to..

" kinga yi zamanki ma inada kafafuwa!

    " toh ne nace maka gurgune!

    " sunata hira da iya ita dai uffan batace ba chan yace k'ande kinadai zuwa makaranta? Kinga shukrata mahaddaciya ce!

   " to ne mainene hadina da wata yar birni?

   " to kidai dinga zuwa..

        "Ai baka fine son karatun ba!

    " to ne bari nagudu iya har ya fita k'ande ta rada wa iya habu akunnenta anya haruna ne kuwa?

   " to haruna dawo k'ande tace bakai baniba...

   " hahha to bari natuna miki wane abu kumatun ta yataba yace (k'ande tayi tsoka iya kifito ki raba) kintuna wannan tsokanar taki!

    " tsayawa tayi tana kallon sa!

    " oya simile mana!

     " ne wallahi bana wari....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _23-25_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  
*NA NANA DISO*

     
   To haruna dawo k'ande tace bak'ai bani ba...

   " hahha to bari na tuna mik'i wane abu kumatun ta ya taba yace (k'ande tayi tsoka iya kifito ki raba) k'intuna wannan tsok'anar tak'i!

    " tsayawa tayi tana k'allon sa!

    " oya simile mana!

     " ne wallahi bana wari....

   " Dariya haruna yasaka ne ba haka nacemiki kina wari ba smile shine wari, har yanzu turancin ku baiyi kwari ba!

    " wane guntun tsaki taja tunda naka yayi ai sai kayi murna, tunda mu zama mukeyi agida bamu zuwa makaranta! Aikin kawai kaje kawane ibo al'adun ya hudawa, kamafi kyau da!....

    " haruna ya murde mata kunne yaushe zaki nutsu ne? Ke kwata kwata bakida hankali kowacce mace nutsuwa takeyi bandak'e!!!...

     " mik'ewa tayi ta dau bota, sai data saiti kofar bayi sannan tace ohhh kajeni da mutum har yaushe aka dawoma da hankalin naka? To insu 'yan birni basu sanka lokacin da kake hawa bola ba to suzo nabasu labarin k'a...

   " takalmi iya habu ta cillo mata, uhm haruna kama hanya kutafi Allah ya tsareka!..

    " iya habu mi'isa kande takeyi min haka, tun tana yarinya muke tare kuma babu abunda banayi mata amatsayin wa!...

    " haba haruna ai k'ande ta dabance yarinya ce kadaina biye mata!..

    " To iya abu ga dubu biyar kwayi cifane...

   " Toh haruna nagode Allah yayi jagora!...

    " Ameen iya habu agaida habu...

   " k'ande tanajin tafiyar sa tafito kusa da iya habu ta zauna iya me yabaki?

   " Dubu biyar yabamu..

      " gaskiya iya bakya kawo wuta komai na tambaya yi kikeyi!

    " Ai k'ande kamar 'ya na dauke ki...

    " shiyasa nake sonki ke da baba Allah ya jikansa!

     " Ameen in tambayi ki mana k'ande?

    " ince dai lafiya?

       " Me isa baki bi k'awonki na abuja gidansa ba? Ke da kikeson zuwa birni...

     " wai kawu mahmuda kike nufi?

   " eh shi...

    " Tanbijan ai wannan mutumin bana zuwa gidansa indai gidansa zanje to na hakura da birnin!

   " saboda me keda kikace zaki jure kowanne irin aiki indai zakiyi ilimi!...

    " kuma fa hakane, Amma gaskiya iya habu kawu mahmuda bashida kirki lokacin da goggo taje gidansa mai wake wanke aka mai da'ita kuma itace take musu girke sai da yaya abbas yaje yatawo da ita...

    " To ai shikenan gwara muyi zaman mu ai aure ya rabamu...

    " hmmm gadai ninan sai yadda Allah yayi dani bari naje gida na dorah Abinci nadawo...

    " tohm ki anson goro gurin goggo...

   " iya habu idan habu yazo kice ya kaimun gyaran cocilan....

   " Tohm...

Salama

   " mtseww wai ke menene haka?

    " me kuma nayi miki mama farida?

        " haka ake shigowa gida sai kace yaro!

       " Na shigo din tashi ki rufeni da duka inkin isa!

     " Hannu mama farida ta saka ta wanka mata mari...

    " wayoo ni kika mara?

   " lafiya daga shigowar ki k'ande?

   " wallahi goggo babu abunda nayi mata ta mari ne!

    " wai haka farida!

       " Au goyar bayanta zakiyi toh zagina tayi nagaje da rashin kunyar da takeyi min idan da na haihu ai datune inada kamarta...

    " Allah ya kiyaye kizama uwata!Wallahi sai na rama!...

      " Goggo ce ta hankada k'ande dak'i ke bakida hankali sa'arki ce!...

    " farida tayi dariya sannan tace gwara ki koya mata hankali mutanen birni su sunada hankali...

    " k'ande tace bakamar yan gidan ku ba mahauka ta ba!

    " au ba zakiyi min shiru ba!...

    " kuka ta saka me isa bakya sona goggo nifa yarki ce?

   " goggo ce tafara kuka bawai bana sonki bani ba, ina sonki Aishatu...

       " yaune rana tafarko da goggo ta taba fadar sunan k'ande....

    " yanzu zakiyi nesa dani kuma bansan rayuwar da zaki shiga ba Dan haka nake tausaya miki!

    " kamar yaya goggo?

      " ke ta dabance, zamanki ga wayanda basu fahimce ki ba da matsala!...

     " To goggo aikatau zaki kaine ne?

        "A'a k'ande komai Allah yana gani na baki tarbiya daidai gwargwado kuma tarbiyya umarni ne na Allah SWA ,rashin yin ta saba wa umarnin sa ne,kamar yadda ya zo a hadisin Ibn Umar( RA) Manzon Allah S.A.W yace:"Kowannen ku makiyayi ne  kuma kowanne ku za a tambaye shi game da abin kiwonsa", Dan haka kiyi hakuri kiyi juriya, banda bin kawaye banda fitina banda fitsara...

    " zan kiyaye Amma idan abubuwan sukayi min yawa wallhi sai na rama!

     " ni dai fatana Allah ya tsareki ya kuma kare ki...

    " Ameen goggo!

" gobe ki wanke kayanki ki shiryasu jibi zaki tafi..

    " Tohm bari naje nasiyo karkashi...

     " k'ande tana fita ta saka dariya hanyar lambu ta huce tana zuwa ta cinko karkashe danya ta tawo gida ruwa tasaka sannan ta dama sai taga tanata yauk'i kwarawa tayi a kasa daidai dakin mama farida!

   Ta samu guri ta zauna ta kwallara kara aguje farida ta fito zuuuu dimmm ta wadi!

    " kande tasaka dariya sannan ta gudu...

    " lafiya mama farida lafiya?

      " Ta karya ne takarya ne!!!

      " lah karkashin ke aka zubawa kenan?

  " kunsan halin k'ande batada hakuri kudaina biye mata! Yanzu gashinan ko baki karye ba kinsha jiki...

    " tunda ta tawo hanya take ta dariya auwalulu ne yaganta...

    " k'ande hankalinki daya!!!

          " kallon sa tayi cike da fitsara sannan tace hankali na uku dana babanku, dana babarka, da naka...

      " zance ubanki...

" kadade bakaga baban naka ba shiyasa zakace sa!!!

      " kinsan tsaf zan iya sumar dake...

    " ka dadi baka sumar ba shiyasa...

      " biyota yayi ta ruga aguje...

    " iya habu nadawo!

     " ba sallama?

" Assalamu Alaikum

       "Wslm

       "Ina cocilan din? Au habu baka kai gyara ba?

    " bazan iya ba!

" zakaga bazaka iya ba yau sai dai ka kwana a kasa ko bargo bazan baka ba!

   " yi hakuri kawo na kai gyaran!

   " Dan kan uwa kana kallona kamar wane goruba sai ka dawo...

Da safe k'ande tanata wanken kayanta..

    " uwar dakina lafiya wanke da safe?

    " Da banida lafiyar ai bazan wanken ba, goggo ce tace na wanke kayan!

     " tooh Ko birni zakije?

    " iya habu gidan wa a burni?

     " bandai sani ba bari muzuba ido mugani...

    " kai habu zanyi tafiya bansani ba ko zan dawo ko zan mutu ko can zan zauna kasani tsoron Allah shine gaba da komai ka dinga sallah ka dinga sallah ka guje wasa da Sallah...

    " tohm k'ande..

Wane son k'ande ne yakara shiga zuciyar iya habu nan da nan sai kuka...

     " iya kiyi hakuri kidaina kuka duk da bansan mekike yiwa kuka ba!

    " wallahi k'ande banson rabuwa dake domin halin ki na daban ne...

     " karki damu iya habu kiyimun Addu'a Allah ya shirye ne kawai...

    " Tohm..

   Birni

Alhaji wai mike faru ne naga sai sauri kikeyi?

    " ina sha sha shan yarannan?

       " bacci sukeyi ai!

" yabzu ke bazakiyi wa 'yayanki fada ba? Sunfa isa yin komai ace komai sai masu aiki ne zasu dinga yi toh wallahi aure zanyi musu in basu gyara halinsu ba!

     " toh Alhaji yakake so nayi? Wallhi kullum inayi musu fada jine basayi...

        "  ki cewa haruna yadau kaya a mota ya kaimun office ne na huce kauye...

      " To Allah ya kiyaye...

     " D'akin su farida ta shiga ku tashi malalata har karfe daya kuna barci...

    " to mumy yaufa sunday bamu da lecture cewar farida...

       " ai that's good for you firdausi tashi kishiga adak'in haruna kice alhaji yace ya kai sako office!!!

     " tohm mum mik'ewa tayi kanta ba dankwali ga wane wando duk ya matseta! 

    " haruna yana kan gado yana waya da mukhtar kawai yaga yarinya ta tsaya a kansa oya dad yace ka dau mota akwai sako!

    " Ko daga kai baiyi ya kalleta ba!

    " ohh anzo birni shine za anuna mana tak'ama! Kallon sa ta tsaya yi tasa blue din Riga tayi masa kyau..

  " kallon ta shima yayi nan yaje wane yar ajikin sa! Ahankali yace will u get out from my room? Karki kara shigo min daki haka! Banson sha shanci...

     " ahankali tafita batare da tace komai ba! Tana karasawa palour taga hafsa tazo!!!

    " feedy kina hot fa irin wannan kala haka ince anturawa mutumin!

    " mtseww ke kyalesa nasamu wane wallahi but da problem fa dan yafeson me addini!

     " shi yana sonki ne?

     " nop am just playing my game fa!

     " Dont mind dear kalamai da tarkon kwauna zaki sakar masa..

    " anyway zan gwada but yanada kafiya fa?

       " dallah sai kace ba mace ba!!!....

K'auye

  " lokacin da Alhaji ya isa kauyen goggo ce tayi masa maraba sannan ya samu guri ya zauna!

  " mama farida ce ta bude baki cikin mamaki au Alhaji da gaske birnin zaka tafi da k'ande? Taba baki tayi tace hmm bari dai nayi shiru....

   " goggo ce tayi wane iri sannan tace uhm ai k'ande sai hakuri...

     " Alhaji ne yace ai nima 'ya tace dan haka  zan riketa hannu bibbiyu!!!

     " Tohm nagode sosai Allah yabar zumunci ya kara Arzuki...

          " babu komai ina k'anden??

       " sallamar tace ta katse su ta dur k'usa har k'asa ta gaida shi...

    " lpylou Aishatu muje to tinda kin karaso...

     " Diris taje tace to ai banyiwa iya habu sallama ba!

     " karki damu zan biya ai sai muje!

       " to mama farida ayafemu goggo zanyi kewarki..

        " k'ande fatana guda daya karki cuci wani karki wulankanta wane ki zauna da kowa lpya kiyi kuma hakuri!!!

    " Tohm goggo...

    Mikomin ledar kayan nake..

     " Aa zan dauka kabarshi!

    " banason gaddama...

    " Tohm gashi suna shiga ta rungume iya habu tace kiyafeni?

  " me kikaye min kidai kiriki mutuncin ki...

     " Tohm nasara gida nasara abokan gaba burina na farko ya cika kinsan Allah swt babu yadda bai iyayi da hukuncin sa ba!

  " wannan haka yake..

      " Toh kasani dai Amanace agurin ka! Addua o saiful muminun k'ande..

        " iya habu inshaa Allahu..

Basu isa birni ba sai karfe 6 na yamma tun daga kofar gidan hankalin k'ande ya tashi ana bude musu kofa tace (tamfa tse Aljannar duniya) suna isa Alhaji ya dakko ledar ta...

    " Dan Allah kakawo na riki..

   " suna shiga bakowa a palour kasan tahil ta samu ta zauna...

    " menene haka Aishatu hau kan kujerar mana!

    " tohm tace ta zauna tana kallon dak'in...

   " bari naje nayi sallah nadawo, ga kwana nan akwai daki na farko sai kishiga...

    " Tohm

       " farida ce ta sakko tana chwn gum ke ke wacce dirty girl din ce akan kujerar mu?

    " k'ande tace nice kazamar kauye ko nasauka ne?..

     " To yar matsiyata zaki sauka ko saina karyaki?

   " k'ande ce ta miki ta nufi inda Alhaji ya nuna mata..

    " ke ballagaza dauke kazaman kayanki kar kikawo mana cuta!. 

    " wane kallo k'ande tayi mata sannan ta dauka garin sauri sai taje ta bangaje mutum.....

     " ke wacece ke zaki bangaje ne?

    " kayi hakuri!

   " koba k'ande ce ke ba tasss ya wanka mata mari....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _25-27_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  

*NA NANA DISO*

     
    

    Wane k'allo k'ande tayi mata sannan ta dauk'a garin sauri sai taje ta bangaje mutum.....

     " k'e? wacece ke zaki bangaje ne?

    " kayi hakuri!

   " koba k'ande ce ke ba tasss ya wanka mata mari....

Ma k'wancin ta ta rik'e Amma Dai Nabaka hakuri ko?

   " ko zaki rama ne jahila 'yar kauye? Ai sai Dai kiyi aikatau agidan nan yadda kike haka babu mai iya k'allon ki...

    " mtswe taja tatafi dak'inta tana shiga wane lalataccen kuka ta saki rabonta da kuka har ta manta wane tsaki tayi tare da fad'in Allah ya'isa mugu kuma sai na rama!

     " farida ce ta dan tauna cingam tace sorry uncle yarinyar sai hakuri fa!

    " don't mind me dear ne tsoro take bani fa!..

    " hmm manta da'ita zan koya mata hank'ali ya mum ya abuja?

    " oll fine!...

" k'ada ido farida tayi tace nayi missing naka wallahi...

     " same dear!..

" Tsayawa farida tayi tana kallon uncle matashi ne d'an shekara 32 bak'ine Amma yanada hanci kuma yanada ido, akwai shi da girman kai da tak'ama ga kudi agurinsa kamar mi, engineer ne, Yana son mace yar gayu me kuma ilimi, hak'an yasa farida take burgeshi har tayi tunanin sonta yake kullum yazo suna tare hajiya har kara girma ma hamza tak'eyi...

    " Gurin 7 kowa yana palour a zaune sunata hira Dady ya shigo!

   " firdausi ce tace sannu da zuwa dad..

     " yauwa 'yan gidan dad ina kanwar taku?

    " hajiya tace wakake nufi Alhaji?

   " k'ande mana!

        " Au k'ande ka dakko? Kai amma abun yayi kyau tayi wata dariyar mugunta!...

     " k'ande dake daki tana zaune ga sanyi ya'isheta fitowa tayi sanyi da bak'in hijjabi tayi sallama tasamu kusa da firdausi ta zauna hajiya ina yini?

   " lpylou k'ande ya mutun k'auye?

   " mutun kauye suna lpya kamar yadda kuke sannu da zuwa Alhaji!....

      " yauwa 'yata kinci Abinci? A'a banci ba kuma yunwa nakeji...

     " kallonta sukayi su farida da hamza suka saka dariya!...

    " shiru tayi bataci musu komai ba!..

      " hajiya da Abincin ne?

     " A'a Alhaji babu sai dai tasha kwak'i...

    " ke farida dak'ko min indomie na dafa mata!

    " suka hada bak'i k'anden zaka dafawa!!!

    " Ke bazaki dakko bani?

    " Aa alhaji kar nasaka wahala zan sha kwak'in..

    " firdausi ce ta daka mata tsawa dallah matsa daga kusa dani wannan doyin kauyen naku baza arasa cuta ba!

   " k'ande abun yayi mata ciwo tace to menene na yimun tsawa sai kace uwata, kauye kuma kowa yana dashi dadinta ma inda kaza ta fito da kwai anan take kashi!

     " useless kawai jahila!!!

    " dady ne yace toh daman ku bakusan Asalin ku bani ba? To nema k'afin nazama wane har da fitsari nayi yawo!...

      " Hajiya tace shiga can zakiga kitchen ki dauki kwak'i a kofi!

    " Toh tace sannan taje ta dakko tajika tadawo tace hajiya sukari...

    " budar bakin hajiya tace ubanki ne yakawo sikarin? Dallah jahila sha haka a kauye da ubanki suke sha??

    " Alhaji ne yafi to daga toilet k'ande lafiya naganki a tsaya?

    " nace subani sukari sun tsaya suna ciwa asalin ka mutunci wai ban isa nasha zaki ba tunda ba yayanka ne ya kawo ba!!!

    " Dariya Alhaji yayi yace kawo har madara zan zuba miki ya karba ya hada mata mai dadi...

    " haruna yana shigowa yajiyo muryar k'ande yace Alhaji yakawo jaraba har gidan sa!

Babu Wanda ya kalla Sai hamza suka gaisa sannan ya shige dak'in sa!

    " k'ande ce ta shige dak'in datake zaune tana ta shan kwakin ta wata dariya ta saki sannan tace dole yan birni su dinga kiba wanga madara da sukari dadi...

    " firdausi ce ta kalli hajiyar su tace wallahi ba zai yihuba kowanne kala da dutse sai dad ya kawo dubi yarinyar nan wata dirty da'ita Amma dady yana ji da'ita!

    " hamza ne yayi murmushi sannan yace cooldown dear ai ku gaba takaiku kun samu mai aiki....

    " mum tace thats true fa ai kuwa kuma ku kwantar da hankalin ku domin sai na azabtar da'ita!...

   " yeap mum hakan za'ayi...

    " hamza ne ya miki good night farida gobe kiyimin chips da egg kinji?

    " oky!!!

     " k'ande dake faman zaune ak'asan tahil ga katifa a gefen ta Amma ita tafeson sanyi sanyin kasa bandaki ta shiga taga ta kasa kunna ruwan gidan palour tafita ta ga babu kowa tafiya ta dinga yi har sai da ta'isa kofar gidan sannu baba tsoho dan Allah zo ka kunna min ruwan bandaki Alwala zanyi...

   " Alhaji ya hana mu shiga cikin gidan!..

     " haba dan tsoho Alwala fa nace zanyi haba!

    " To muje..

     " suna isa ya nuna mata yadda zatayi tace to nagode yana fita yaga haruna!...

     " baba me kazoyi anan kuma?

    " yarinyar nan ce tace in kunna mata fanfo bata iya ba!

    " toh jika...

       " k'ande ce ta murguda baki ko ba zaiyi sallar bani? Sai wane hararata kakeyi!...

    " kallon ta yayi hijjabin jikinta baki ne Amma saboda kod'ewa har yazama baki!...

  " Dak'in ta sayo tashiga tayi Alwala ta kwanta a kasa ahaka bacci ya kamata!

    " Haruna kuwa kulle dakin yayi sannan yace ai bazan kulaki ba ballanta na aji k'anmu!...

    " Da asuba dady ya shigo dak'inta azaune ya taddata k'an sallaya...

    " 'yata kin tashi?

   " eh baba me kakeso adafa maka?

     " kin iya soya dankali?

    " eh na iya kasan muna cinsa muma sai dai ka koyamin yadda zan kunna abin dafawa!....

     " To muje na koya miki...

      " ya nuna mata komai da komai ta firayi mai yawa ta soya ta wanke wasu flask ta zuba ta dura ruwan shayi duk tajera akan dinning da yake dama tasan abinci ake durawa, ta wanke kwanuka ta shari dak'i ko'ina fafes sannan ta ji nata dakin ta wanke bandaki!..

   " sai karfe 9 kowa ya fito duk suna zaune sunfara ci hamza yace chips dinnan yayi dadi fa dubi yadda yaje maggi!...

    " kowa yayi shiru farida sai rawar kai takeyi!..

   " haruna yana fitowa yasamu guri ya zauna firdausi ita alallai son haruna takeyi domin in ya zauna ta dinga kallon sa kenan!

    " k'ande ce ta fito haruna kuma ya taso tace shi kuwa haruna haushin kallon firdausi yakeji!

    " ina kwana?

       " ko kallonta baiyi ba yace lpya!

     " hamza kuwa tun kafin ta karaso yace tsaya anan karki samu muyi amai!...

     " Alhaji yace menene haka hamza? Ranka zai bace fa!

   " baba ina ne dak'inka in gyara!

    " Ai kuwa dakina ya dadi ba agyare ba!

    " k'ande ta kalle su firdausi tace sai soyayyar ba'a neman lada!...

     " kaikuma uncle kake kowa baruwanka dani tunda ne bana kulaka banson cin zarafi....

    " yama kara yimiki ranki sai ya bace!

    " farida tace kaje jahila kaje jahila!

    " K'ande da ranta yayi dubu ya bace sai cewa tayi jahilai dai tayi ficewarta!

    " dady ne yace kuna gab da fuskantar hukunci...

     "Tana gama gyara wa ta dawo ita kanta tasan wari takeyi kayanta ta duba ta shafa Alimun...

    " fita sukayi da dady ya kaita prime anyi mata komai sukace ss3 zasu sakata ran monday ta fara zuwa,

    " tun amota take godiya har aka sauke dady a office farida aka dakko...

     " ke mekikeyi a mota dallah malama sauka!

    " To ina zanje?

      " Hankada ta tayi sannan tace driver yaja mota!

    " k'ande ce ta kalli kanta kuka tafarayi da kyar ta'isa gida!...

    " shigarta ke da wuya hajiya ta wanka mata mari nan ta dinga duk'anta hakuri k'ande ta dinga bata, dan uwarki zakizo gidana ki dinga yimun iskanci banza jaka kawai hankada ta tayi luuuuu haruna ya riki ta mekikaye mata?

   " tana kuka tace wallahi banyi mata komai ba wallhi ni ka maidani gurin iya habu kamaida ni...

    " cikin wata sanyar yiyar murya yace daina kuka ina tare dake....

     " kallonsa tafarayi sai kuma taje dadin maganar! Da gaske kana tare dani? ....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _27-29_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  

*NA NANA DISO*

  
   Shigarta k'e da wuya hajiya ta wank'a mata mari nan ta dinga duk'anta hakuri k'ande ta dinga bata, dan uwark'i zakizo gidana ki dinga yimun iskanci banza jaka k'awai hank'ada ta tayi luuuuu haruna ya rik'i ta mekikaye mata?

   " tana kuka tace wallahi banyi mata komai ba wallhi ni ka maidani gurin iya habu kamaida ni...

    " cikin wata sanyar yiyar murya yace daina kuka ina tare dake....

     " kallonsa tafarayi sai kuma taje dadin maganar! Da gaske kana tare dani?

    Daga Mata Kai yayi alamar "eh"....

Murmushi tayi lokaci daya kuma hawayen ta ya tsaya dak'in ta ta shiga Alwala tayi tazo tayi sallah....

  " hajiya dak'e fa man masifa da bala'i farida na zuga ta!

    " au hajiya kallanta zaki dinga yi ne? Ta ci abinci tayi kashe? Ai kuwa bazai yihuba dan haka daga yau ita zata dinga dafa abinci...

    " hakane ina zuwa shigar hajiya dak'in ba wuya ta tarar da K'ande tana kan sallah takalmin kafarta ta chilla mata!.....

   " k'ande ce tace  innalillahi hajiya lafiya takalmi kika cilla min  fa?

    " au ba'asi kike nema nayi din sai uban me? Ki tashi ki dafa shinkafa da miya kuma kada ki shigar min kitchen da takalmi kicere shi a kofar kitchen din i hope you understand me?

    " k'ande ce tayi murmushi indai kunne ne yakeji to aikuwa na jiki...

    " karma kije idan na rufe ki da duk'a za kije ai!....

    " shiru tayi mata sannan ta mik'e hijjabin jikin tane yake ta wari gashi bata da wane hijjabin direct kitchen tatafi.....

" ita Kuma hajiya ta huce palour tana yar iskar yarinya ai baki isa ki mulki ne ba!

   " farida ce ta saka dariya yauwa mumcy gwara da kikaye mata haka ai...

   " k'ande kuwa tana kitchen abun duniya duk ya isheta haushin kanta ma takeji data biyo alhaji gidansa ta tuni tana tare da iya habu!

    " haruna ne ya katse mata tunanin ta lpya k'ande?

     " uhmmm bakomai...

           " okay!

   " cup ya dauka zai fita k'ande tace ya haruna katsaya Na karasa Abincin sai kaci!...

    " never mind zansha tea ma!

     " k'ande ta yamutsa fuska ga Abinci me tea zaiyi maka!...

     " kinsan ciki ciki ne tea is okay for me!...

     " yi tayi kamar zatayi kuka ita batasan me isa ta damu da ya haruna ba yanzu!  Chan kuma tace to ai shikenan tunda danuwa na ma k'yama tata yakeyi...

    " any way so kike nace miki gurin matata zanje tanason gani na ne!

    " matarka kuma dama kayi aure ne!...

    " Banza yayi mata ya fita!....

   " wane sabon tagumi ta saka chan taje kamar an dasa mata duk'a!.

   " Dallah yar kauye yi sauri ki karasa mana abincin kafin ranki ya bace kuma kowa kisaka masa A plate!..

  " Tohm mum!!!

     " haka takarasa ta zubawa kowa ta kaimusu dinning tana kaiwa hamza ta ajiye masa!...

    " wata tsawa ya daka mata will you move away! Kina tunanin naci abincin ki? God forbid! Kalleki how dirty you are ware ko ta'ina look at your hijjab, yasaka dariya fuskarki kamar bakar daddawa, carry your jagwalgwalo and move away....

    " mumy ce da Firdausi suka saka dariya....

   " farida kuma tace dont mind her my dear bari na dafa maka indomie, ne bansan irin k'ande ba ita ta dabance bata ganin kazantar ta fa!..h

    " K'ande tana shiga kitchen ta saka kuka mai ciki da tausayi, wanke fuskar ta tayi sannan tayi wanke wanke tazo ta huce....

     " tsaki hamza yayi!...

        " mumy wai ina uncle haruna ne?

     " dazu yazo mun gaisa kinsan yana masters dinsa...

    " wane murmushi firdausi tayi azuciyar ta kuma tace burina ya kusa cika...

K'ande tana zaune tunanin kauye kawai takeyi tunanin ma haifin ta tafara ahaka taga har 9 tayi gashi hijjabin jikinta ya dameta mik'ewa tayi tatafi bangaren baba!..

   Sallama tayi sannan tace baba in shigo?

   " A'a 'yar gidan baba shigo mana!...

    " tsaya anan dan ubanki...

   " menene haka hajiya!...

   " bansani ba sai dai kai kaje kasameta amma kar ta sake ta shigomin dak'in mijina!

    " baba ne yace hmm sannan yafita 'yar gidan baba ya akayi?

   " i'donta har yafara cikowa tace sanyi nakeji kuma babu bargo!

   " mantawa nayi wallahi Amma zan bari na dakko miki wane!

    " baba har da omo!

      " jim kadan yafito to gashi gobe inkin dawo daga makaranta maje ki zabe abunda kikeso...

   " Tohm tace sannan ta fita!

    Tana shigowa palour ya haruna yana danna waya firdausi kowa kallon sa kawai takeyi tana murmushi!....

    " k'ande har ta huce haruna yace bargon wa kika dakko?

     " banzs tayi masa tana kokarin hucewa...

    " kaje dabba ko zata nuna maka halin yan kauye!...

     " k'ande kuwa taje maganar har cikin ranta!

   " haruna yace kardai gurin baba mai gadi kika karbo?

    " dan dai banda imani yaza'ayi Na karbo gurin mai gadi...

   " Ai nasan zaki 'iya...

" D'akin ta ta shiga tafara wanke hijjabin ta sannan tayi dauren kirje tasaka wata doguwar riga sannan ta kwanta!...

   " Da Asuba baba ya tashita bayan ya dawo daga masallaci yace K'ande?

   " Naam baba!..

" yauwa magana nakeso muyi dake dama so nakeyi na aure mama farida!...

    " k'ande tayi tiriss ta kauye?

    " eh ita ya dabi'un ta yake?

   " huu'ujun to dai gaskiya tanada hassada dakuma mugunta, Amma kuma tunda suke tare da goggo basu taba rigima ba kuma tasan darajar baban mu kafin ya mutu ni kadaice bama shiri da 'itah Amma da kabar hajiya baba batayi maka komai fa?

    " A'a inason na taimaki mama farida ne!..

   " ai kuwa kamar kasan ba'kin jinin aurene dasu!...

    K'ande kenan ai komai na rayuwa Allah yariga ya rubuta tub kafin a haife ka! Kuma Allah shi yakeyin komai, Allah ke bada miji ba dan'adam ba kudaina jefan mutane da sunki samun miji inkunayin haka tamkar bakusan Allah ne kadai mai bayarwa ba A lokacin da kukaye wa wane bori kema bakisan karshen rayuwar ki ba, kuma zaki haihu in aka gayawa yarki kima zakije ba dadi....

    " hakane baba Allah ya yafi mana!

    " Da daddare zab tafi china in nadawo za'ayi bikin ki koma barcin ki kafin lokacin makaranta yayi...

   " Tohm..

" gurin karfe 7 na safe hajiya ta sirka kankara ta shigo dak'in ta kwarawa K'ande A fuskarta!

    " firgen tatashi tana tare idonta da ya k'ada tace ina kwana hajiya!

  " tashi malama kiyi mana breakfast...

    " Toh tace sannan tatafi ta dorah...

K'auye

    Haba goggo kinbi kinsa kande aranki!..

   " Abbas kenan k'ande fa 'ya tace dole na damu da halin da take ciki nasan bata cikin kwanciyar hankali!...

    " To yanzu me zakiyi mata ta riga ta tafi!...

   " ya kabiru ne yace har garinnan yayi shiru annoba tatafi...

   " mama farida tace eh wallahi datune tanata zanbada mana fitsara....

     " koma menene Allah yatsre min 'yata yabata ilimin datake nema!...

   " ya Abbas yace oh su inna soyayyar k'ande ta tashi...

    " dariya tayi tace wanga soyayya ta d'ad'e!

  " ya kabiru yace Ai gwara goggo iya habu tana can zazzabin rashin k'ande!...

   " Dariya suka saka...


Birni

  Yau sati daya kenan k'ande tanata zuwa makaranta kullum sai tayi wanke da guga Kullum sai sunci mata mutunci!...

   " yau ma tana daki takasa yin maths din kuka ke kokarin zubo mata mik'ewa tayi ta dake tayi sallama a kofar dak'in haruna yaya na shigo?

   " eh shigo..

" langwabar da kai tayi yaya dan Allah koyamin assignment dinnan!

   " to yace sannan karbe bairon yafara koya mata!

   " Suna gamawa tayi godiya ta huce dak'inta tana shiga bandaki tabar littafin ta ak'an gado...

   " hajiya tana shigo tace yanzu kin mayar da littafan nan mafi mahimmanci to bari kiga tafara yagawa!..

   " hajiya danAllah karki yaga danAllah...

    " tsake taja tayaga sannan tatafi...

  " kuka K'ande ta fashi dashi haruna duk yana jinsu!

  " littafi ya dauka sabo yayi mata wane sai da tayi bacci ya saka mata acikin jaka!...

    " Da safe tana hanya tanata tunanin dukan mr philips zaiyi mata abakin gate ta gadu dashi!

  " Aisha where is your assignment??

    " jakarta ta bude tana danyin dabara kiris tayi karo da sabon littafi taba budewa taga Assignment din ya haruna yakarayi mata!..

   " mik'ewa tayi..

       " heee Aisha  weldone! I have wrote some classwork group work so go and start solving it!

   " okay sir wane tsalle tayi  har da juye ya haruna yayi ar......

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _29-31_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  

*NA NANA DISO*

  
  
    Jak'arta ta bude tana d'anyin da bara k'iris tayi karo da sabon littafi taba budewa taga Assignment din ya haruna yakarayi mata!..

   " mik'ewa tayi..

       " heee Aisha  weldone! I have wrote some classwork, group work so go and start solving it!

   " okay sir wane tsalle tayi har da juye ya haruna yayi arayuwa, wane murmushi ta saka mai ciki da kauna.....

  Good morning class!

   " morning esha!

      " Where is the classwork?

    "  look at the board!

        " mujahid Ina nafeesa?

     " I think tana hanya you're lucky fa nazata bakiyi assignment dinki ba!

    " hmm k'ai dai tunda nayi shikenan!

    " Nafeesa ce ta shigo rai abace Yan group dinsu suka kalleta how comes bakiyi ba?

    " Amma Aisha baki kyauta min ba ai nayi tunanin zakiyi min!

   " kamar ya cewar mujahid bakiga a gate yake karba ba!

   " am sorry nafeesa u can't understand me right know so let start our class work!..

    " karfi biyu An tashi daga makaranta sun fito ita da nafeesa zasu tafi oh nafisa please escort me to uncle isyak'u...

    " okay let go...

      " uncle isyaku yana hango k'ande yafara gyara zama k'allon kansa yayi gashi black gajeri ga ido da hanci yanada rufin asirin sa, arayuwar sa k'ande tana burgeshi tunda ta shigo skull din yaji ya kamo da sonta!...

   Assalam excuse us sir!..

    " Nafisa ce takara kiransa uncle isyaku!!..

    " yes nafisa idris ya akayi?

    " k'ande ce tace uhm sir about ur assignment are we going to answer all or...

     " katseta yayi yace answer one if u can't answer just live it!..

    " Nafisa ce tace but sir u ask us to answer All fa!...

     " k'ande kawai yake kallo okay Aisha kibar naki zanyi miki!...

     " k'ande ce tace saikace wane brother nawa just live it please my brain is not off is on!...

     " but to me i have the right to do anything that can make you happy!...

    " Nafisa taja malama let go wannan mutumin bashida hankali...

    " Nafisa ce tace anya basonki yakeyi ba?

    " hehhe ai ne wannan bai taba burgeni ba kuma son maso wane yakeyi!!!...

    " you mean kinada wanda kikeso?

    " murmushi tayi tace nema son maso wani nakeyi ban tunanin zai soni!...

     " suna tafiya suna hira Nafisa tace bye zan shiga layin mu sai gobe!

    " kande tace to ta dau hanya tana ta tafiya ta hadu da wane saurayi yatara gashi ya sabule wando sai k'anbo yakeyi!!!

    " Dariya tasaka masa tace kai mai bishiya akansa!

    " Dani kike wai?

" to dawa nake?

      " kaikuwa me yayi maka Zafi kaja wanda ka kasa sai kace wanda akayi masa Allura a!

    " hahaha yarinya wannan dakike gani gayu sunansa yanzu duk yammatan dasuka ganni sona zasuyi!

    " wai ai kaine dama suru malam ka gyara kayanka kaje ayi maka aske in bahaka ba gaba kanka har 'ya'ya sai yafarayi!

    " shiru yayi sannan yaja wandon sa ya tafi...

  Tana isa gida ta tarar da maigadi a waje sannu baba!

   " kice da sannu k'ande ya akayi bakya biyo driver?

   " baya zuwa ya dauke ne na tambayi shi yace hajiya tace ya daina dakko ne kuma makarantar da nisa!!!

    " toh Allah ya taimaka!

    " Ameen baba!

Tana shiga palour taga uncle Hamza yana tsaye bata gama saka kafarta ba taje saukar mari ya kara mata wani!

   " me nayi maka?

    " uwarki kikaye min banaci kidinga gyaran daki naba!...

    " kande da idonta ya ciko da hawaye tace to yaushe kagayamin? Yau da safe kagayamin...

    " farida ce tace ke agidan namu zaki dinga mayar mana da martani dan ubanki?

    " hamza yace ai wannan jahila ce naga karfin halin alhaji da yasata a makaranta da baba mai gadi ya aura mata sai su dinga yimana aiki!

    " hahaha wallhi kam!..

    " wata muguwar dariya k'ande tayi azuciyar ta tace bakusan k'ande ba!!!

     " Hanyar dak'inta tayi wane funcikota yayi bazaki bani hakuri ba?

   " kukane ya subuce mata tace yi hakuri!..
  
     " Hank'ada ta ya karayi!

   " Dak'inta ta shiga sauri tayi tacire kaya tayi sallah sannan ta fito tafara share gurin tana cikin mopping firdausi ta sakko tana sani ta zubar da abinci tayi tafiyar ta!

    " farida tana fitowa ta farke omo agurin itama tafita...

    " k'ande dai bataci k'ala ba ta kwashe takarasa gyaran ta wanka tayi ta saka doguwar rigarta ta zauna tana assignment!

   " Alwalar da tashiga zatayi firdausi ta shiga dakin ta dauke littafin ahanya sukayi karo da haruna!

    " uhm yaya sannu da zuwa!

    " banza yayi mata sannan ya shiga dakinsa!!!

    " ita kuma tayi sauri ta hau sama!

    " k'ande na fitowa tanemi littafi ta rasa kofar dakinta ta lika kamar tayi kuka! Sai Kuma ta koma tadauki wane littafin tafara rubutu...

    " haruna ne yace lallai k'ande ta dabance ta gwammace tasaki wane data tambaya!

Bayan sallar la'asar tana zaune tana biya alkur'ani tajiyo muryar mumy tana k'ande k'ande???

   " da sauri tafita Naam mumy!

     " uwarki ce mumy karki kara cemin momy kice min hajiya tunda bani nahaifi ki ba!

    " tohm...

" Ga chicken can ankawo kije kigyara ki soya kiyiwa Alhaji farfesu da fried rice da salad!

    " firdausi tace be fast! Yunwa nakeji!

    " k'ande kamar ta rufeta da duka tace okay!!!

    " haka ta shiga kitchen shinkafar tafara soyawa kafin ta tsane taje ta yanka kajin ta dura ahuta! Kafin ya dahu ta yanka salad din ta...

    " nafisa ce tatawo gidansu kande tana isa baba mai gadi yace ina zakije?

    " tace gurin Aisha zanje!..
 
    " Gidan nan babu Aisha!

   " Nan nafisa ta dinga yimasa bayani...

    " ai sai kice k'ande!

      " Dariya tayi tace ai bansan sunan da ake gaya mata ba!

     " tana shiga palour taga haruna a zaune ina yini?

    " ko kallonta baiyi ba yace lpya!

    " Aisha tana nan?

      " Tana kitchen nan zaki shiga!

    " lah nafisa ai bakici min zakizo ba!.

    " wannan uban aiki Aisha ina yan matan gidan?

    " suna daki ai su basa aiki!

   " kece jaka ki zakiyi musu? Wallahi kiyi tunani...

    " a kauye ma ninakeyi...

    " kauye ai daban da birni kinsaka wane hijjabi duk ya mutu gaki da kyau duk kidinga boye k'yan naki!

    " uhm kingama assignment dinki?

   " zuwa nayi muyi tare mama na gaisheki..

    " ina Amsawa amma bari nagama aiki na zan share dakin baba kuma zanyi wankin kayan uniform dina!

    " ai mayi tare bani nakarasa miki salad din...

   " tohm, tayaya kika shigo kinsan ba asanni da Aisha ba k'ande suke cimin...

    " Ai sai danayi masa bayanin ki sosai, ya maganar islamiyyar zaki shiga?

   " Eh gobe zan karbo form zan siya yadi...

    " aa kibarshi nagayawa Abbana duk zaiyi miki...

    " Tohm nagode...

Basu gama assignment din ba sai gurin 9 kwanciya tayi tana hutawa hajiya tace au abincin ma nizan zuba dan uwarki?

   " mikewa tayi sannan tafita palour ta zubawa kowa banda hamza!

   " har ta dau nata taje ance ubanki ne yasiya abincin da baku zuban ba?

   " jiya ai gani nayi bakaci!

    " idiot kawai dallah zubamin...

  " farida tace ai bata yarda ba tafara zùwa makaranta!

   " hamza yace asarar kudin makaranta ba!.

   " ita dai bataci musu kala ba tashige dak'in ya haruna ta shiga yana ta waya da Amira!..

    " ta dade a tsaye sannan yace lafiya?

    " Abinci nakawo maka!

   " Dazu naci agidan su Amira!..

    " fita tayi ranta a bace tana shiga daki tafashi da kuka ahaka bacci ya dauke ta!..

  Da safe dady yadawo kowa ya zauna A palour sunata hira!...

     " Firdausi tace oh uncle haruna dady kadai kake sakarwa fuska mubaka hira damu!...

    " dady yayi dariya ainema labari nake bashi shiyasa, ina k'ande ne?

    " farida tace ai tana can tana bacci...

     " sannu da zuwa dady wallhi ina dak'i ne ina karatu exam zamu fara ne!

    " yauwa uwata nasiyi miki tsaraba kalakala!

   " murmushi tayi ta samu guri ta zauna, baba ya china?

    " lpylou hope kina lafiya bawani problem?

    " eh babu duk muna lpya kallon haruna takeyi yadda yakara yimata kyau ya saka black yard dinsa....

    " ga atamfa guda 12 ki kai dinki inda su firdausi suke kaiwa!...

    " farida tace tabbijan can taje tasamu tailor dinta Amma walhi bazamu bawa namu ba!...

     " haruna kakaita gidan hafsa sai tarakata tunda ne ban isa daku ba!

    " Tohm Alhaji...

       " yauwa akwai maganar danakeso muyi daku zankara aure!

    " kutmar cewar mumy auren uban me to walhi bazata sabo ba!

     " nagama komai yanzu haka lefen ta yana mota kima ga guda biyar can nayi miki!

    " farida tace dady wazaka auro?

     " mama farida ta kauye...

     " Hajiya tace ai zata shigo ko? To wallhi zatasan tashigo gidan mulki....

    " fuuuu suka hau sama itada 'ya'yanta...

     " k'ande kuwa murna taje tunda ran mumy ya bace, Dady please zanje kai lefen ....

    " kiyi zamanki tunda jarabawa zaki fara!..

     " Tohm tace masa sannan ta mik'e!...

Gurin karfe 4 an tafi k'ai lefe, haruna ya leko kin shirya?

    " eh tun dazu na shirya...

     " To tawo muje gidan gaba ta bude ta shiga yaya please ka kaine gidan su kawata nafisa sai na kaiwa tailor dinta banason zuwa gidan anty hafsa!!!

     " uffan baice mata ba wayansa yafara ringing dauka ya dauk'a hello sweety!

    " kana ina ne nayi kwalliya kazo ka gani kaje!

    "  haha tohm ganinan juyawa yayi bai tsaya ko'ina ba sai kofar gidansu Amira! Nazo fito to!

   " ita dai k'ande taga ikon Allah sakar baki tayi taga Amirar nan fitowarta keda wuya taga ai tafi Amira komai sai dai ta nuna mata fari!

    "  irin wannan kyau Amira!.

      " Da gaske nayi kyau?

    " sosaima

         " kace abinci kokuma na zubo maka?

     " Naci kinyi mun zobon!

     " yeap gashi nan..

    " yauwa sweety, Ga sister ta nan ku gaisa!

    " ina yini..

     " k'ande tace lpya lou matar yaya kinyi kyau fa!

    " Nagode!..

      " bari mutafi...

         " Tun yanzu? Cikin wata murya mai cike da tausayi...

" haba sweety kuka zakiyi? Ai da night zan dawo...

    " okay tohm bye dear...

     " kande tace ikon god kalle yadda suke tararrayar juna!

   " tunda yashigo mota yaketa murmushi...

   " can kande ta saka dariya murmushi kai kadai?

    " ke kuwa naga abokiyar rayuwata dadi nakeji!

   " cikin gyatsene tace Allah sarki...

    " ya kaita shagon me dinkin nan ta shiga ta basa bashi dubu goma.....

   " Kai masa tayi...

     " Nagode yaya rannan ma kayi mun asignmnt thank you!..

     " Ai dama Nace miki ina tare dake....

    " kayi sauri please kada bunkusar mumy tafara duka na...

     " Ai itace daidai dake!!!

    " hmm haka kagani ai...

     " suna komawa tayi sallah tace hajiya me za'a dura?

    " k'an uwarki dana ubanki zaki dafa mana!

     " kande tasaka dariya a ina zan siyosu sai na dafa?

      " firdausi tace naga taki takin ki gurin uncle haruna so kiyi hankali...

     " lah ai dazuma gidan su budurwarsa narakasa suka sha soyayyar su, kinsan yanzu maza sun waye basa son jahila sunfison mai addini...

     " zama tayi tace oh my god ya zanyi da son uncle...

    " kande kuwa haushin firdausi taje lallai da aiki agaban ta....

  Ranar lahadi aka daura auren mama farida karfe 4 aka kawota gidan part dinta aka kaita ya hadu sosai...

     " hajiya tana daki tana rusa ihu Alhaji ya cuceta kuka takeyi sosai..

       " kande kuwa tana palour a zaune tanata karatu...

  " baba mai gadi ne yayi sallama ga zobon ya siyo nan ta sarrafa shi sai kamshi yakeyi ta saka acikin jug guda biyu ta dafa taliya da sauces, kowa da kowa suna zaune har hajiya...

    " Dady yace toh dai ga Antyn ku nan itama Amatsayin mahaifiyar ku take!

     " To sukace kande ta fito aa mama farida sannu!

    " baki iya gaisuwa bani?

      " Ai kinsan lokacin danake gida baki koya min ba!

     " ni zakiyiwa fitsara!...

       " kinsan inkayi sai an maka!..

    " mumy da farida mamaki ne ya kamasu dama kande tanada zafi...

     " daga hannu tayi zata wanka mata mari kande tace maza mayar maza mayar, kafin nakai miki nawa!...

     " kukan karya mama farida tasaka Alhaji kana k'allon yadda tayimin ko?

    " so what? Cewar kande kingansu duk basu san halina bani ba  na kyale su ne kawai so kowacce tayi control din kanta!

    " zata shiga dak'inta haruna yarike hannunta menene haka!

    " soyayya ce!

     " kamar yaya?

     " bazaka fahimta ba tunda kai kanada wacce kakeso!

    " oya tell me wanda kikeso zan taimaka miki, ya riga yafada soyayyar wata...

    " gayamin toh har ta bude bakin ta...

    " firdausi tace uncle kazo inje dadi...

    " okay yace..

Firdausi ta nuna kande da hannu!!

     " kande a zuciyar ta tace indai akan haruna ne yanzu zamu fara (game) din....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _31-34_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  

*NA NANA DISO*

  
     k'amar yaya?

     " bazak'a fahimta ba tunda kai kanada wacce kakeso!

    " oya tell me wanda kikeso zan taimaka miki, ya riga yafada soyayyar wata...

    " gayamin toh har ta bude bakin ta...

    " firdausi tace uncle kazo inje dadi...

    " okay yace..

Firdausi ta nuna kande da hannu!!

     " kande a zuciyar ta tace indai akan haruna ne yanzu zamu fara (game) din, Sannan ta shiga dak'in ta littafin ta ta dauka tafara karatu...

     " alhaji gani..

        " yauwa zancen kudin Nan daka aramin natura account dink'a!

    " okay ba matsala inason inyi tafiya ne gobe zanje kaduna anso takarduna!..

   " mashaa Allah kaduna zakaje ko?

    " eh Alhaji..

      " ince firdausi kince zakije gidan anty ni'ima?

    " cikin jindadi da murmushi tace eh dady...

    " ko zaku tafi tare haruna?

     " A'a banda time din tafiya da'ita i think driver yana nan zai iya kaita!...

   " toh firdausi ki shirya driver ya kaiki...

     " haba dady u have the right ka gayamasa magana yaji ne in ba dashi ba walhi ba inda zanje...

    " yimun shiru malama kinsan halin haruna magana daya yakeyi....

    " buga kafarta tayi toh ai shikenan ni nafasa zuwa....

   Mama Farida dace tayi wata muguwar dariya sannan tace yarinya ce Alhaji sai kana yimata uzuri...

    " ke dai barni dasu duk sha shancine da rashin kwaba!...

    " hmm Allah yasawak'e...

     " Ameen!...

   Haruna yana tsaye agurin gate wayarsa tafara ringing da kamar bazai d'aga ba sanadiyar babu suna cahan kuma yace salamu alaikum?

    " wa'alaikas salam ina yini?

    " lpy ...

" DanAllah Aishatu tana nan!..

     Cikin gida ya shigo dak'in k'ande ya huce tana karatu wayar ya kara mata akunne!...

     " heĺlo nafisa ce kin dai fara karatun exam?

     " murmushi k'ande tayi tace ai sai a hankali muna dai dan dudduba wa!...

    " nafisa tasaka dariya ai ahaka kuke karatun manya..

   " Toh sai anjima bye...

      " bye!!!

"Sauke wayar dazatayi daga kunnen ta taga hoton amira akan screen tsayawa tayi tana kallonta...

    "Haruna yace kyau tayi miki ne kike kallon ta haka?..

     " cikin k'unar rai tace dadinta nima ina da kyauna amshi wayarka...

      " ai ita gani akayi aka yaba ke anyaba miki ne?

     " mtseww tace sannan ta mik'e ta huce palour hamza ne yake faman waya farida kuma tana zaune kusa dashi har kande zata zauna akan kujera hanza ya dak'a mata wata tsawa sai data girgiza....

     " inda muke dora mazaunan mu kema anan zaki saka nake?

    " shiru tayi masa ....

" haba uncle kadaina damun kanka akan wannan kucakar...

      " my dear u can't  understand how i hate her ne wallhi ga wane shigen hijjabi data mayanci masa sai kiganta kamar donkey shit.....

    " farida tace ya sunanki kande ko kandala excuse us pls tunda ba palourn ubanki baniba....

     " ok tace sannan ta mik'e dakin ta tashiga sannan tayi Alwala tayi sallah daga nan ta kwanta ciki da addu'ar bacci a bak'in ta....

Farida ce ta hau sama tana sister sister?

     " me yafaru ne farida?

     " gobe inada lecture i think lokaci daya zamu fita.....

   " any way zan kokarta naje Amma am not okay fa!

   " farida tayi murmushi ai naga take tak'en ki kin wada son uncle haruna!!!...

    " fidausi tace kamar yadda kika wada son uncle hamza ba!..

    " hmmm

       " nashiga son uncle haruna so me tsanane idan bangan sa ba bana iya bacci fatana kawai yazama mijina!...

    " kamar yadda nake fatan uncle hamza ba...

  " sister ki k'alle nutsuwar sa kyansa ilimin sa uwa uba ga sana'oi gashi daman irin ustazan nan sunfi iya soyayya...

    " farida tayi dariya kin dai wada soyayya...

     " hmm ke dai bari sister....

   " mumy ce ta sakko kasa dakin kande tarar da'ita tayi tafara bacci takalmi ta d'asa mata a cinyarta...

    " a firgece ta tashi subhnlhi lpya mumy?

    " lpyar uwarki? Tun yaushe nace ki wanke mun breziya ta?

   " Amma ai naga kowa da kansa yake wanke tasa?

    " tashi malama kafin jikinki yaji!

    " tohm tace sannan ta tashi taje tafara wankewa bayan ta gama ta wanke toilet ta gyara dakin ta, kitchen taje ta wanke kwanu ka ta gyara, palour ma taga bakowa aciki ta dakko tsintsiya zata fara shara haruna ya shigo...

    " k'ande menene haka 12 fa yanzu kike shara sai kinje kin kwaso wa kanki aljanu?

    " to yaya yazanyi? Gobe inada jarabawa 7:30 mumy bazata barni in tafi ba sai na gyara gidan!...

     " ajiye to ki bari bayan asuba kyayi...

    " banza tayi masa tacigaba da karasawa!!!

    " matsowa yayi ya fara kwachar tsintsiyar a hannun ta wane irin kallo yafara yimata itama shi tafara nan kande ta saki tsintsiya batasani ba....

     " firdausi data liko tagansu sai ciwa tayi banta uba ta koma...

     " haruna yace wa kande to tashi kije ki kwanta kinje?

    " tohm tace sannan ta fita daga palour....

Da asuba da wurwuri ta gama tea da chips K'ande da hankalin ta yayi skull taje dady na rangada mata kira sauri tayi ta shirya...

    " dukan su suna zaune a dinning banda uncle haruna sallama tayi ta durkusa har kasa ta gaishe su...

    " aa har kin shirya?

        " eh dady Na shirya...

      " yauwa yar Albarka antynki ce tace batason dankalin turawa sai doya kije ki soya mata...

    " mamaki ne yacika kande farida da ko akauye tafi kowa son dankali shine zata hadan tuggu...

    " mama farida tace alhaji tayi sauri yunwa nakeji fa....

    " Au baki tafi ba k'ande....

     " firdausi ta dallah mata wata muguwar harara tace nima adafa dani...

    " to tace musu ta shiga kitchen da sauri gurin mintin ta ashirin...

    " sauri tayi ta dau jakarta ta fito uncle hamza tagani a waje please uncle kadan ragimin hanya nayi late!!

   " God forbid!!! Matsa ma daga gabana kafin naci ubanki......

    " to tace sannan tafita takama hanya sauri sauri takayi kamar zata tashi tana isa ta ajiye bag dinta ta anshi paper ta zauna....

    " Basu gama ba sai 2 ahanyar makaranta nafisa take cewa anya baki zaki dau ta daya ba kindage kina karatu fa!

    " uhm nafisa kenan...

        " gaskiya gidan dakike ciki Aisha akwai matsala ya kamata kisamu matsayi fa?

    " kamarya ya?

   " kamar yadda suke wulakanta ki kema kifara fa!

   " ta yaya?

       " cikin dabara, zan kawo miki wasu novels kikaranta kinje...

   " okay thank you sai gobe!....

    " tana shiga gate mai gadi yabata kaya sannan yace wayannan ki kaiwa haruna kinje?

     " Tohm tana shiga tafara gwada kayan sunyi mata cifcif ajiki sak'on ya haruna ta tuna sannan ta tafi kaimasa sallama tayi taje shiru tana shiga ta gansa acikin bargo yayi luf...

   " lafiya yaya mike damunka nan ta kidemi???

    " Ahankali yace zazzabi sauri tayi tafita domin siyo magani, ta manta kanta ba dan kwale ga kaya sunyi mata cifcif ajiki da hamza sukayi karo ya kalleta up and down yace ina zakije haka?

    " am srry sauri nakeyi..

  "  wanka mata mari yayi baki kalle yadda kike bani?

    " kuka tasaka sannan taja hijjabi da gudo taje chemist ta siyo tana dawowa ta huce kitchen ta dauki cup ta dau ruwa...

    " firdausi duk mamaki ya kamata yadda taganta da hijjabin ta! Biyota tayi kofar dakin ta tsaya...

    " yaya tashi kasha please sai kuka...

   " banci abinci ba fa!

     " plate din kusa dashi taja ta dauke doyar tafara basa abaki kadan ya ci tabashi maganin!

    " ahankali ya lumshe ido kallon sa kawai takeyi har bacci yafara ibarsa tana fita ta rufe masa kofa dakin ta takarasa....

   " kamar daga sama taje an hankada ta dan uwarki hijjabi na sa'anki ne, haruna nawa ne ni kadai nice mallakin sa wallahi nakara ganinki tare dashi sai naci ubanki...

   " k'ande ce ta cire hijjabin ta cillamata ta hankada su kofar dakin ta rufe kuma indai yaya haruna ne kowa ya zuba nashi salon!

" firdausi wata azaba taje sannan tace wallhi zaki san kinyi min haka!....

   " baba mai gadi ne yace Ana sallama da'ita...

   " tana gurin mota taga uncle isyaku ne! Ina yini uncle?

   " cikin murya mai sanyi yace lpya lou! Aisha ya maganar mu?

    " maganar me fa?

    " ta soyayya ta mana!

         " kayi hakuri wane ya rigaka...

     " murmushi yayi amma nema sai abari nagwada tawa damar mana!

    " to shikenan ai...

    " hamza ne ya fito gidan uban ki ne kokuma na uwarki ne ke fita daga gate din nan kafin na karya ki...

   " uncle isyaku bye sai mun hadu gobe!

   " jikinsa babu dadi dai yafita..

    " farida tana daki tanajin waka firdausi ta shigo...

    " feedy kinga kudin da dady yazo dasu yau kuwa?

    " nop nawane!

" i think million biyu ne suna cikin wata black jak'a!

    " firdausi cikin murna ta mik'i mumy ki kira kande ta gyara miki gadon ki mana!

    " ai tana cikin toilet tana wanke min!!!

    " wane dan tsalle firdausi tayi sannan taje ta dakko jakar kudin nan dakin k'ande ta shiga ta bude bakkon kande ta saka aciki ta zuge.....

     " kowa yana zaune a palour kande tana ajiye abinci Alhaji ne ya fito mumy mumy ina kudin dana ajiye adakina?

    " alhaji wacce irin magana ce wannan na taba yimaka sata ne???

    "  mama farida kin gansu?

     " ban ma san kashigo da kudi ba!!

    " hamza yace to dady ka duba dakuna mana!

    " dadi ya kusa kashe firdausi!

    " haruna yace to kufara da dakunan kasa!

    " Dak'in k'ande aka fara shiga dady ya duba ko'ina...

    " K'ande har tace Alhamdlhi can kuma sai ga hawaye....

    " bakk'on ta ya bude a hankali ya ciro jaka...

     " kowa yace k'ande k'ande???

    " wallahi bani na saka ba wallhi dady!!!

    " shigeya barauniya cewar farida dasu mumy...

    " hamza yace ai dama kana ganin.....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _34-36_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  

*NA NANA DISO*

    K'ande har tace Alhamdlhi can kuma sai ga hawaye....

    " bakk'on ta ya bude a hankali ya ciro jaka...

     " kowa yace k'ande k'ande???

    " wallahi bani na saka ba wallhi dady!!!

    " shigeya barauniya cewar farida dasu mumy...

    " hamza yace ai dama kana ganin....

   Wannan yarinyar kasan zuciyar ta bak'a ci babu tsoron Allah kamar yadda kayanta suk'e duk a muci.....

    " cikin hawaye micike da ban tausayi k'ande tace wallahi dady bani na dauka ba!

    " to munafuka cewar firdausi kina nufin mu muka dauka!

    " matsiyaciya ba cewar hajiya kabarmu muci ubanta muyi mata duk'an tsiya....

    " dady yace tunda anganta ai shikenan koma Dama ba kudina baniba na haruna ne karbe nan!....

    " mama farida tayi shewa lallai ne k'amde ai ta huce sata har fashi zata iyah akauyen mufa addabar mu tayi....

    " farida tace shiyasa dady yakawo mana tsiya dubi ta lesi, atampha, kanta ko kitso babu!...

    " hamza yasaka dariya ga wata kiba dush babu kyan gani....

     " haruna hankalin sa yana kan Amira Amma maganar dasuke fada mata yaji babu dadi.....

      " K'ande idon ta duk ya k'ada tace ku yarda dani ni ba barauniya baci ba....

     " haruna da yaga taji jiki sai cewa yayi firdausi dazu ba jakar nan nagani a hannun ki ba kin shigo d'akin nan misalin karfe 2!!!

    " gabanta ne yace tiriss gashi bazata iya karya tashi ba, kwayar idonsa ta kalla taji tsoro....

    " i hope kinje mai nace!...

       " cikin k'inkina tace nice na saka mata a kayanta?

    " dady yace Amma kirasa wacce zakiyiwa kazafi sai marainiya yabzu kun dauki alhakinta....

    " kaje mahaukaci kanwar tawa zakayiwa karya???

    " wanka mata mari yayi....

      " kuka tasaka taja hannun kanwarta suka fita!....

     " Hajiya da mama farida suka bita, hamza da yakasa magana shima yafita....

    " Uwata kiyi hakuri kinje?

     " bakomai dady...

       " goge hawayenta tayi sannan ta godewa Allah....

    " haruna ne zai fita...

     " yaya?

           " ya'akayi?
   
        " Nagode sosai...

    " haruna yace ke dai karki cuce wani indai baki cuce wani ba tofa Allah zai taimaki ki...

    " Inshaa Allah, DanAllah tunda kaduna zakaje ga dubu biyu ta kasiyo min hijjabi....

     " amsa yayi sannan yafita!!!....

K'ande da murna ta isheta yau zata fara zuwa makarantar islamiyya bayan tayi sallar la'asar ta shirya a palour ta tarar da dady durk'usa wa tayi har kasa tace...

    " Dady yau zan fara zuwa islamiyyar!...

    " tohm mashaa Allah nawane kudin term din dana shiga!...

    " Dubu biyar ne tohm hamza bata....

    " mikewa tayi zata ansa ya watso mata!...

    " kallon kudin tayi tace dady kabani in nadawo...

    " hamza me isa kakeyiwa yarinyar nan haka ne?

    " na tsaneta ne alhaji banson ganin fuskarta ma kwata kwata!....

    " kadaiyi ahankali duniya ce....

   " Tunda ta'isa makaranta ta gaida malamin aka kaita aji 7....

    " karfe 5:30 antashi su tana cikin tafiya ita kadai taje ansha gabanta....

     " subhnlhi uncle isyaku?

     " naam masoyi yata how far?

    " fine dama a unguwar nan kake?

    " yes gaba kadan home din mu daga makaranta aka dawo ne?

    " eh walhi

          " to kawo na rik'e miki littafin mana...

     " A'a kabarshi kawai...

     " haba Aisha nema kiban nasamu lada mana!

    " toh gashi...

" ko kefa sunata tafiya yace Aisha kinga yadda kike kyau in kika sha kunu gaskiya sirrin kyanki daban yake fa!...

    " murmushi tayi tace kaidai kafiye tsokana!...

      " Ameen tace ciki da mamaki tayaya kasan Abbana ya mutu???

     " Aisha kenan ai abunda kakeso ko ina zaka iya zuwa domin kasamu labarin sa...

     " hmm abun naka yafara huce gona da'iri....

    " har shuka sai nayi indai Akanki ne....

    " wahala ce bata isheka ba!!!

    " Aisha i want you to know Duk wanda yace yana sonka tofa yana sonka, makiyinka kuwa kome zakayi masa bana tunanin zai sok'a DanAllah ki Amince da soyayya ta?

    " murmushi tayi tace bye ta shige gida....

    " juyawa yayi yace one day burina zai cika....

Tana shiga cikin gida suka gaisa da baba maigadi palour ta huce ko'ina kacha kacha ga rake ko'ina an zubar firdausi tana ganin k'ande ta shigo Sai ta kwarayar da shayin akasa!...

    " k'ande kuwa banza tayi Kamar bata gansu ba....

    " Farida tace in uwarki ce zaki huce ta?

    " mama farida tace ai batasan darajar uwarta ba tunda tayiwa uwar wasu....

    " Duk bata kulasu ba ta ajeyi littafinta tayi sallah sannan ta huce kitchen....

   " palour tazo tashare ta gyara tasaka freshner ta koma don karasa girkin....

     " hamza ne yazauna akam dinning yana jiran abinci...

    " k'ande ce ta shigo ta ajiye ta juya!...

    " ke yar matsiyata!!!

      " banza tayi masa...

     " Ke kande ba dake nake ba?

      " ai naje kace yar matsiyata kuma naga ubana ba sunan ya rada min ba!!!..

    " hahaha ai duk banza kandala kande aka rada miki, zubamim Abincin Amma karki matso kusa dani...

    " cikin bacin rai tace ko ance maka ne yar iska ce?

   " to wa yasani abu aduhu...

   " aikuwa afili yake tunda kana shan iska...

    " barshi kawai na zuba...

    " hakan zaifi maka ai....

    " wanka tayi ta saka hijjabin ta sannan ta kwanta tare da addu'o inta....

A firgice yau tatashi sanadiyar ko asuba bata farka ba tana duba agogo tana 6 cikin sauri tayi Alwala tayi sallah wanka ta fada tayi sannan tayi azkar, ranta duk abace yanzu yazatayi da aikin gidan nan? Gashi yau bata samu raka'atul fajri ba!...

    " sauri tayi ta soya chips sannan ta gyara dak'in hajiya dana su farida tagyara palour dubawar da zatayi taga karfe 8 sauri tayi ta tasaka uniform dinta har zata fita...

    " dady yace har an shirya?..

    " ina kwana dady! Maths mu keda kuma baya yimana uzuri..

    " mama farida tace Alhaji hannuna tun asuba yake ciwo bazan iya gyara dakina ba DanAllah kasa K'ande ta gyara min...

    " dady yace yar Albarka kinje abunda mamanki tace!!...

     " in nadawo zangyara...

      " hamza yace go  malama ana magana kina mayarwa!

   " wane malulu taje ya tsaya mata awuya batasan lokacin data shiga bangarin mama farida ba kafin ta karasa sai kuka, wayyo Allah nah!

    " tana karasawa ta sauko bata kula kowa ba ta fita haruna tagani yayi parking da motarsa kuka ta kara fashewa...

    " meyi haka kande?

   " maths muke dashi kuma na makara yanzu sun kusa gamawa!...

    " to me za'ayi miki abeg kitafi kawai....

    " kallonsa tayi da dira diran idonta tana tafiya har ta'isa makaranta...

     " Aisha why are u late to day!..

     " sir am sick, then she started crying...

       " eyyah sorry dear knw collect you paper...

     " cikin suprise ta ansa sannan tace thank you sir....

   Sai 11:30 suka gama...

    " Aisha me yafaru baki zo da wuri ba?

    " hmm kidai bari nafeesa such life, Narasa yadda zanyi da rayuwata...

     " never mind aminiya komai time ne da zarar yazo zai wuce just keep praying....

    " okay mu tafi ....

    " suna tafi suna hirarsu yauwa nafeesa ina son na tambayiki please?

    " ina jinki...

" Dan Allah bayan wanka da akeyi akwai kuma wane abun da zakayi ni akauyen mu in mukayi wanka muka saka kaya kaban daban shine haduwa anan kuma naga bahaka baniba?

    " Aisha kenan Ai bambancin birni da kauyen kenan! Kiyi wanka ki dinga sallah kina saka kaya masu tsafta kiyi brush ki yanke gashin hammatarki inya fito kifisa turare shima tsafta ne!

    " wannan shiga dakike ba shiga baci ba kizo na rakaki kasuwa kiyi siyayya...

    " tohm inshaa Allahu zan dingayi, ina cikin tarkon soyayya yazanyi kawata?

     " Aisha kenan shifa namiji kamar tirela ce ahankali ake janshi, kidinga girmama shi kina ganin darajarsa duk abunda yakeso ki dinga yi masa, kuma ki dinga addu'a...

    " Tohm nafisa nagode sosai...

       " Ga littafan ki karanta!!!

    " okay bye

      Bayan sallar isha'i tana  son tayi karatu takasa tananin ya haruna kawai takeyi wane kallo da takeyi Mai riketar da mace rungume filo tayi cike da murmushi....

    " Sallamar mama farida ce ta katseta,ke kizo ki wanke mun bandaki...

    " k'ande ta dallah mata harara sannan tace ki dauki ke din kije ta wanke miki bandaki...

    " wai ke boko kin dage kina karatu ro indai ina gidan nan kinta haduwa da bala'i kenan....

     " hahaha aikuwa zai kare miki akanki, malama matsa kaina karki hadani da ciwon kai....

    " hmm zakisan nazo gidan nan...

      " kamar yadda kikasan ina zaune a gidan nan ba....

    Washe gari ta saka sabuwar atampharta tayi mata kyau koina yayi din din...

      " firdausi ce ta kalleta lallai tanada kyau kande, farida kinga mutuniyar ki anzo birni...

    " haha nema naga kaya sunyi mata kyau sosai...

     " k'ande tana gama dafa waken ta Nufi dak'in ya haruna ina kwana yaya?

    " lpylou, me kika dafa wakene!

    " Na koshi...

" haba yaya fita zakayi kuma bakaci komai ba gaskiya ne dai sai kace...

     " Tohm bani na dan taba...

   " ko kaifa?

      " yaya haruna na hadamaka zobon yana kan dinning cewar firdausi...

    " okay gani nan zuwa!

      " harara suka dak'awa juna!

      " k'ande ce ta mik'i zata shiga part din baba Duk bakin cikin firdausi ya cikata karo sukayi da hamza riko hannunta yayi...

    "  malam cikane mana!!!

    " wane mugun kallo yayi mata k'ande ce?

     " hannun ta ta kwace tace indo ce ba k'ande ba.....

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO _36-38_

        *K'ANDE*

Ink'iya:-Nita Dabance!!!
  

*NA NANA DISO*

   

      Harara suk'a dak'awa juna!

      " k'ande ce ta mik'i zata shiga part din baba Duk bakin cikin firdausi ya cikata karo sukayi da hamza riko hannunta yayi...

    "  malam cikane mana!!!

    " wane mugun kallo yayi mata k'ande ce?

     " hannun ta ta kwace tace indo ce ba k'ande ba.....

" lokaci daya yaje jikinsa ya mutu sannan ya wayance!....

     " jikin Isa k'ande tace hope lpya malam ka kuramin idonu fa?

     " sauri yayi ya wayance na kalli ki na kalli me? Kina village girl? Mtseww....

    " hucewa tayi bata saurare shiba Assalamu alaikum baba na shigo?

    " shigo mana k'ande!

     " Dan Allah dady inason akaini kauye...

    " tohm ai babu matsala dama iya habu bata da lafiya sai ki shirya driver ya k'aiki...

     " Tohm Allah yakara arzuki, tana tafi cikin murnar ta taga haruna yafito dauke da jaka, yaya haruna harka fito?

     " yes nafito hijjabin ki yana mota ki daina yawo haka?

    " kamar yaya? su firdausi ai kananan kaya suke sakawa saini zakace nadaina yawo haka?

    " kallon ta yakarayi sannan ya kauda k'ansa that's good for you sai kiyita yawo hakan...

    " wane kallo tayi masa ta shige!!!....

     K'ande! K'ande!!

     " Naam mumy gani nan...

      " ba kiranki nakeyi ba haka zaka barmin palour sai kace na mahaukaci ya? Menene amfanin ki agidan nan kice ki sha kiyi kashi kokuwa? Wayannan 'ya'yan dakika gani gidan ubansu ne ke kuwa ba na uban ki baniba dan haka duk abunda sukeso shi zakiyi musu....

    " farida tace kyale yar iska momy batasan mutuncin mu ba akasari ma bata gyara mana daki...

    " k'ande cikin wane yanayi tace kuyi hakuri zan gyara!....

      " firdausi tace karma ki gyara din yar matsiyata....

    " shiru tayi ita dai bataci uffan ba ta shige dak'in hijjabin makarantar ta tasa tazo tagyara gidan kitchen ta shiga nan ta dorah...

     " mama farida ce ke waya a dak'inta, fa'iza yakke?

     " yaya kinsamu daula kin manta damu ko?

    " ke ina na manta daku kinga yadda nayi kiba arzuki kayan dadi....

     " ina shigeyar yarinyar nan?

    " ko ba k'ande ba?

        " ita ince kina hada mata tiggu?

    " tukunna dai kwanan zanfara ai sai ta gwammace ta zauna a kauye...

    " yauwa inba haka ba raina ki zatayi...

     " sosaima bari naji naje alhaji na kirana zan kiraki anjima...

    " farida farida?

      " Naam Alhaji ya akayi?

     " Ki dakko min hulata da jakata zan fita office, gobe nacewa driver ya kai kande kauye...

    " cikin makirci tace driver Alhaji? Hmm ne wallhi ban yarda da kande ba kasa hamza yakaita...

    " kamar yaya farida?

     " Alhaji bazaka gani ba sai nan gaba kawai kasa hamza ya kaita...

     " Tohm shikenan kisaka wannan kayan da nasiyo miki...

     " kad'a ido tayi tace Alhaji wannan kananan kayan?

    " Dariya yasa yace eh su nake nufi nafita...

     " okay bye please ka kula da k'anka?

    " okay...

        " dariya tasaka ne farida sai kowa yagani kuransa agidan nan bari dai Alhaji yazo hannu na....

K'ande ce ta zauna tana bawa malam jabir hadda har ta gama...

     " kur'anin ta ya karba yayi mata Alama!..

    " malam jabir naji bakayi mun gyaraba kardai kace babu gyara....

    " akwai gyara Amma kuma kina kyautata karatun ki kuma kina fadar harufan yadda yakamata Al mahimma tajweed dinki!

    " Tohm nagode...

       " fatima idress zoki bada taki..

     " tsayawa tayi tafara karatu shaaaaa...

      " haba fatima garda'u style zakiyi mana babu basmala babu istu'aza? Ko kinmanta manzon Allah (saw) yace:-wanda baya kyautata karatun alqur'ani (baya tare dami)...

      " astagfirrullah ko ba hadisin bukari ba 7527? namanta malam ayimun afuwa...

    " kwarai shi, fara muje..

    " tunda aka tashi k'ande ta mik'a hanyar gida tafiya takeyi ita kadai cikin mamaki taje Asallamu Alaikum?

   " wa'alaikas salam..

      " kinyi mamakin gani na ko? Hmm ai kowacce hanya zaki bi zan ganeta...

    " lah uncle i'syaku bahaka bani ba gani nayi wannan hanyar tafi sauki, ina yini?

    " fine yakokari kin dage dai sai zuwa makaranta kikeyi?

   " hmm ai ilimin shine komai?

    " Tabbas shiyasa nake fatan kizama matata wallhi am in love with you...

    " ita dai kande bata saba jin irin kalaman nan ba tayi shiru!

    " me isa akullum kike kyamata ta idan halina ne baiyi miki ba sai kigayamin na gyara?

    " aa nidai bance ba!

        " yakamata ace kinsaki dani mai sonka shine naka makiyin ka kuwa bazai taba zama naka ba!

    " hakane, ni bari nashiga gida sai anjima...

    " okay sweetheart bye....

Shigarta gida babu wuya taga ya haruna da firdausi sai hira sukeyi yana nuna mata Abu awayarsa...

      " cikin bak'in ciki lallai yau ta tabbatar tana son yaya haruna acikin zuciyar ta tayi sallama ta shige...

    " firdausi kuwa dadi ya cikata sai kara za kalkale wa takeyi..

    " haruna ne yace ke baki iya sallama ba!

     " batasan lokacin data fashi da kuka ba ai nayi ta shiga dak'in ta wane zazzabi zazzabi takeji alwala tayi, sannan tayi sallah anan bacci ya kwashi ta...

    " mama farida ce tasaka English wear sunyi mata kyau, sakko wa tayi palour Anan taga hajiya da firdausi da farida....

     " kowannen su sak'in baki yayi me zasu gani haka?

     " sas sannun ku!!!

     " farida tace haba Amaryar dad wannan shigar Ai ba ta mutanen kirki bace?

    " inje ubanwa nan fa gidan miji nane kuma shiyake son shigar in zaki hanani sai ki hanane!!!

    " aa farida daga fadin gaskiya cewar hajiya?

     " ina gaskiya Anan in bazaku iya ganina ku kauda k'anku ba to kada wacce takara shiga harka ta...

    " hayaniyar suce tasa k'ande ta fito sai zare ido takeyi...

    " farida tace kaje mata kinzo daga kauye kinga daula shine zaki fara yimana iskance...

    " ince dana tawo daga kauyen gidan mijina nazo?

    " oho miki...

     " mama farida ce ta wankawa farida mari....

    " kutmar uban nan kika mari ne wallhi sai na rama!...

    " dady ne ya shigo A lokacin dagudu mama farida tatafi gurin Alhaji nafara gajiya da gidanka har takai farida ta mari ne??

    " firdausi dake zaune tace kutmar au ita ta mari ki?

    " Dady yace yimun shiru yan iska marasa tarbiya daga hannun sa ke da wuya ya sharara wa farida mari, duk ranar dakika kara dukar min mata wallhi sai kun bar gidana!...

    " mumy tace haba Alhaji katsaya kaje ba'ase mana...

    " ba'asin me zanje duk wanda yakara bata mata rai wallhi barin gidan nan zaiyi kuma duk Abunda takeso shi za'adinga yi....

    " mumy tace harni Alhaji?

    " harke d'in, muje my wife...

    K'ande da tasake baki tana ganin ikon Allah juyawa tayi takoma dak'inta Lallai akwai buderi akaba...

Washe Gari da safe suna karyawa a dinning  k'ande tace dady na shirya...

    " to ga wannan kibawa goggo da iya!...

    " tohm Angode hajiya natafi...

     " me ruwa na da tafiyar ki in kinje karki dawo!...

     " k'ande tace toh tana shiga mota taga yaya hamza gidan baya ta bude!..

   " Ne driver dinki ne abeg come front...

   " cikin sanyi jiki ta koma gaba ahankali suna tafiya yana satar kallon ta...

    " suna isa batasan lokacin data bude motar ba...

    " Ahankali hamza yace Aisha!

    " sunan taje yayi nata dadi Batasan lokacin datace Naam ba..

    " yi ahankali karki buge bari na gyara parking din motar awa nawa zakiye?

   " lokaci daya ta marairaici Dan Allah kabarni na kwana!

    " murmushi yayi tohm shikenan...

   " ya hamza yanada kyau especially in yayi murmushi...

    " aguje ta shega goggo uwata mahaifiyata ummita inakike...

    " maraba ma raba sannun ki da zuwa sannun ki rungumeta tayi goggo nayo missing dinki!

    " yaya abbas ne da kabiru suka fito ohh k'ande ke ta dabance ko sallama?

    " kai dai mao ruwanka zaka fara tsokanar tane?

   " sadiya ce tafito ta rungumeta kanwata nayi missing nake!

   " hahaha nema haka..

      " sun dadi suna hira goggo tace wanene ya kawoki haruna ne?

    " A'a Hamza ne ai..

       " goggo dai bataji wane dadi ba tace ina harunan da sauran yan gidan?

   " suna lafiya...

       " me isa kikeson yaya haruna cewar sadiya?

    " Ai babu mai gane halin haruna sai wanda yazauna dashi ina kwadayin ya aure kande...

   " kima daina fadin haka dan yaya haruna yana da wanda yakeso...

    " To Allah yabada nagare...

     " Ameen dai, wannan nakeni inje Alhaji, wannan lemo nani da aka bani natara nakawo muku, Atamfar nan kuma sadiya nabawa...

    " To Allah yayi miki Albarka...

   " bari naje gidan iya habu nadawo...

     Ina yar tsohuwar nanne?

   " lahhh kande?

        " rungumeta tayi Naam iya ina yini kina lpya ya gida yakomai da komai...

    " ke za'a tambaya wannan...

     " kinje matsalarki...

      " nayi kyewarki har zazzabi nayi...

    " ina chan anacen ubana hahaha kinga Aikin danakiyi?

    " ai Damam nasam za'a runa hakuri zakiyi, mai hakuri shi keda riba...

   " hakame iya, ga wannan inje Alhaji wannan dubu biyarne kudin makaranta nake tara wa ki rike kyayi amfani dashi...

    " aa sunyi min yawa fa...

     " haba iya habu aikinfi karfin haka Agurina!...

    " haka suka sha hira har dare...

    " Da asussuba aka tura driver ya dakko K'ande saboda aikace aikace cikin rashin jin dadi ta tawo tana dawowa taga gidan kamarna kaje haka tafara gyarawa...

    " A'a harkin dawo?

     " eh yaya nadawo...

   " hamza ne yave pleace ki soyan chips...

     " ajiye kije ki huta malama...

    " Tohm tace dama tagaje kwanciyar datayi ba dadiwa taje an cillo mata tsintsiya...

    " mama farida lpya?

       " kifito ki dura break fast ki gyara gida, shiyasa nasa aka dakko ki da hurhuri.......

*Urs Nana diso*

http//:nanadisoo.mywapblog.com

Email:kabba43@yahoo.com

Gmail:nanadiso100@gmail.com

Wattpad:NEIRNAHDISO

No comments:

Post a Comment