_38-40_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
Da asussuba aka tura driver ya dakko K'ande saboda aikace aikace cikin rashin jin dadi ta tawo tana dawowa taga gidan kamarna kaje haka tafara gyarawa...
" A'a harkin dawo?
" eh yaya nadawo...
" hamza ne yace pleace ki soyan chips...
" ajiye kije ki huta malama...
" Tohm tace dama tagaje kwanciyar datayi ba dadiwa taje an cillo mata tsintsiya...
" mama farida lpya?
" kifito ki dura break fast ki gyara gida, shiyasa nasa aka dakko ki da hurhuri.......
" cikin takaice K'ande tace wai mai kukeso kumayar dani ne?
" bazakije bani kokuma sai na hadaki da mai gidan?
" ai gani nakeyi gidan mijinku ne kuma lada zaku samu bawai ace komai ne zandinga yi ba...
" ke ai amatsayin mai aiki kike agidan nan gwara ma in zaki tashi ki tashi kafin na hada miki tukk'u...
" wane dogon tsaki k'ande taja sannan ta huce ta gaban mama farida tare da fadin kinfi kowa sanin *Ne ta dabance!*...
" murmushin mugunta tayi sannan ta hau sama aa alhaji har ka shirya?
" eh saboda munada meeting yau...
" ayyah dakasani kabari na shirya ka...
" mata ta takaina bakomai next time sai...
" Dariya tayi sannan tace Alhaji 'ya'yan k'a bansan me nayi musu ba basa ganin girma na ko gaishe ni basayi ko sun manta nima matsayin uwarsu nake?
" kibarne dasu zanyi maganin su...
" cikin bak'in ciki takarsa soya chips din tana cikin kwashi wa hamza ya shigo...
" sannu da aiki dear!!!..
" ko gyaran murya batayi ba!
" sister kingama soyan chips din?
" plate ta dauka taje tajera a dinning...
" hamza ya shiga cikin tunani i can't understand ko nafada son k'ande ne!...
" haruna ne ya katse masa tunani cikin sallama...
" cikin murmushi ta Amsa yaya har ka shirya?
" hamza ne yayi zuciya ya fita yakoma palour ya zauna!..
" yes Na shirya please inkin dawo daga skull ki gyaramin room dina!
" okay no prblm i will inshaa Allah...
K'ande tana cikin ajiye tea sai ga Alhaji da mama farida...
" ina kwana dady?
A'uwata kintashi lpya?
" lpylou mutan kauye suna gaisheka!
" Farida tace firdausi jiye min karfin hali danAllah...
" firdausi tace su kaza har ansamu lafiyar yin kwai ba!
" k'ande ce tayi hanyar shiga D'aki dady yace come back, from today kidinga zama ana cin Abinci da ke!
" tohm ta samu guri ta zauna sai hararar juna sukeyi itada firdausi!!!...
" Dady ne yace hamza what wrong kasamu guri daya kazauna!
" k'ande cikin zuciyarta tace sai kace wane mumine ba!
" Am okay Alhaji...
" Amma uncle baka jurar zama da yunwa fa! Cewar farida...
" banza yayi mata...
" uhm Alhaji gaskiya sunan da yaran nan suke gayamin baya yimun dadi su dinga cimin Anty mana!
" yauwa mumy ince bakiyiwa yaranki tarbiya bani?
" badai muyi masu ba!
" from today Anty zaku dinga cewa mama farida, kuma yadda zaku gaida ne haka zaku gaisheta tunda itama uwarku ce!
" K'ande da dariya ta kusa kubuce mata tace tohm Alhaji baba yadda kace haka za'ayi...
" yauwa uwata!..
" uhm Alhaji maganar dinki na fa wazai kaimun?
" uwata ta kai miki inda takai nata!
" A'a ita k'ande dak'ina zata gyara min sai dai firdausi takaimin!...
" firdauci cikin gadara tace tabbijan!!!!
" will u shoutup idiot!
" mumy ce tasaki baki...
" Any time antynku tana magana kunayi mata gardama sai Na mugun saba muku!
" uhm Alhaji kadawo lafiya...
" farida da Abun ya isheta tace wallhi mumy bazata sabo ba taje tayi asiri zata rabamu da dady...
" mik'ewa mama farida tayi tace ina mace har sai nayi asiri zan mallaki mijina? Allah yabani iya magna kissa da ladabi to in har bakwayi mun biyayya kamar yadda kukeyiwa gyatumar ku toh kun fara ganin kaidi....
" ita dai k'ande uffan batace ba ta mik'i tabasu guri....
Hamza dake faman daddana waya yarasa me ke yimasa dadi wayar ya cillar sannan ya nufi motar sa kifa kansa yayi akan sityari k'ande ce tafito sanyi da kayan Makarantar islamiyya, baba ina yini?
" lafiya lou, har Anshirya?
" eh baba Na shirya...
" da sauri hamza yafito zomuje na kaiki...
" cikin hadewar fuska tace ai babu nisa makaranta!
" please kizo na kaiki!...
" kabarshi nagode zanje da kaina!
" Dafi kansa yayi yace ohhh shit!!!
" tunda k'ande tafita take faman tunani me hamza yake nufi da'itane haka takarasa makaranta batare da tabawa k'anta Amsa ba!
" bayan fitar malam jabir k'ande ta kalli fatima yar'uwa lafiya yau duk bakya walwala!
" cikin k'unar rai fatima tace ina cikin k'uncin rayuwa!
" kamar yaya fatima?
" bazaki gani ba kawata!
" karkice haka fatima sanadiyar gayamin dazakiyi zuciyar ki zata rage wane radadi da k'una!
" Sunana fatima mahaifina ya rasu tun ina shekara 10 mahaifiyata kuma tayi aure awane gari mai nisa!
Na kasance ina hannun kawuna, bai damu dani ba bai kula dani daga shi sai yayansa, hatta makarantar nan danake zuwa da kudina Nashiga!
" k'ande tace kamar ya da kudinki!
" komai ma dakikagani da kudina nakeyi ina sana'ar dinki sosai, dalilin haka yace bazai iya yimun komai ba nema na tashi na nema! Komai nawa babu dadi babu ruwansa da irin halin da zan shiga, baka kin maganganu kuwa har na saba dasu!
" innalillahi ince kina addu'a fati?
" Cikin kuka tace Add'u'ar ce take rufamin Asiri, Wallahi maraice bashida da dadi yanzu kudin term na islamiyya banida yadda zanyi na biya...
" toh samarin ki fa?
" A duk lokacin da suka zo sai ya fita yace ai yanada 'ya'yan da suka fine tarbiya!
" hasbunallah, karki damu fati komai lokaci ne, Nema kinga 2000 ce kudin makarantar Amma karbe Ne nasamu daga baya kibiya...
" nagode Aisha ke ta dabance...
" bani zaki godewa ba Allah ne yabaki...
Hamza yana shiga office ya zauna!
" Abdul ne ya shigo maza meke faru ne? 2days kazama so silent fa!
" hamza daya juya kujerar sa to me zance maka maza?
" ur problem mana!
" To ne dai ganinan don't know real abunda ke damuna but Nasan zuciyata ta wada k'aunar wata yarinya...
" hahaha kace heart anyi kamu, to wacece wannan ta samu fine man..
" Ai bakasan ma takaice ba abaya na wulakanta ta...
" Tana sonka ne?
" wai wallhi ko kulani batayi yanzu...
" haba maza karka bayar dani mana duk kudinka duk iliminka aci u can't control her! A beg show her love mana!....
" she's stil young fa don't think ta karasa 20, bama kasan wane abu ba idan Nasameta matsayim wife Na warki fa!...
" duk da haka show her you're In love with her, komai kaga tana so try to do it for her! Always Suprise her, make her laugh, if kuka fuskan ce juna tahaka love zai fada!...
" hamza yaji wane dadi yace dadi na dakai idea's...
" maza ai nafeso ace biki soonest...
Sallamar dataje ya tabbatar mata da uncle isyaku ne!
" Aisha me isa kike wahalar da zuciyar datake sonki?me isa kike wulakanta soyayya ta? Wallhi kaunar ki nakeyi tsakani da Allah my wishes is ki zama matata!
" k'ande ce tace kadaina kwadayin zuciyar da tariga ta saka wane, bana wahalar dakai, bakuma na gudun soyayyar ka sai dai tsoron kada ka fada tarko daga karshe yazame maka matsala....
" ki barne na gwada tawa baseerar kuma kinfi kowa sanin matar mutum kabarin sa! Why bazaki barni na nuna tawa baserar ba?
" Tohm uncle as u wish, please ina bukatar novel's tomorrow zan tawo maka da kudin!...
" a'a kibar kudin...
" kada soyayya ta tabamin karatu cux zan iya rabuwa da kowane akan karatu!
" hmm Aisha kenan kayan islamiyyar suna yimiki kyau...
" Na karaso gida so bye bye!...
" bye dear...
Shigar ta cikin gida ta tarar da mama farida tana shan rake ta gabanta ta huce takarasa dak'inta bayan ta cire kayan makarantar ta shiga kitchen domin girke....
" bayan farida ta dawo daga lecture su mumy tagani a daki itada firdausi!
" mum na dawo!
" sannu dama jiranki nakeyi bakomai nakeso nagaya muku ba illa Abunda zai Amfani ku atakaice dai kunga ku 'ya'ya nane ina kuma fatan kusamu miji nagare, Amma ga mazaje nan masu hankali da tarbiya!
" hakane mumy...
So inaso kuma kudan dinga gyayu kuma kuna ladabi ko Allah zaisa suce suna sonku kunga ayi yar gida...
" hoo mumy hakane zamu fara from today...
" Yauwa 'yayana!!!...
Bayan k'ande ta gama Abinci wanka taje tayi sannan ta kara duba books dinta gurin tara ta tuna bata gyarawa haruna dakin sa ba sauri tayi ta mik'i domin gyara masa!
Tana shiga ya miki cikin masifa ya matso daf da ita tun yaushe kika dawo daga skul?
" Tun tun tun
" gayamin mana!
" tun 6 nadawo cikin k'inkina takara maganar...
" yanzu karfe nawa?
" karfe 9...
" Cikin wane mugun kallo irin na haruna yace ne kin raina ne i don't have respect in ur eyes inda hamza ne jikinki yana bare zakiyi masa tunda kina sonsa!
" wane muguwar faduwar gabace ta saukar mata duk ta dubur burci wallahi mantawa nayi yaya bangyara maka ba kayi hakuri!
" Ai hakurin ne yasa nace inda hamza ne da tuni kinyi masa!
" wallhi bana son uncle bana sonsa ko magana cikakkiya bamayi!
" acewar ki ba soon zanyi aure matata tagyara min tunda ke kanwata baki gyara min ba...
" idonta kawai yake kalla yadda yayi wuri wuri a hankali sai hawaye, to bari nagyara maka!
" kije banaso...
" please yaya Am sorry...
" kije kiyiwa wanda kikeso kokuma kiyiwa hamza!...
" jikin ta babu kwari wane mugun kuka tasaka bashiri ta wanke fuskar ta tafita dining, zama tayi kujerar dake kallon hamza tana cikin cin Abinci Haruna ya fito yace firdausi zo!...
" tune k'ande ta kware...
" hamza ne ya miko mata ruwa k'arbe..
" Ansa tayi tana kallon idom yaya haruna su yake kalla!
" firdausi kuwa cikin murna ta mik'i...
" hajiya dake faman murmushi, burin su zai cika!
" ahankaki hamza yace sai da safe sis!
" ita dai kallo kawai take binsa dashi...
Da safe zata tafi makaranta taga haruna a gate!
" ina kwana yaya?
" lpya...
" Namanta ban gaya maka ba iya tana neman ka!
" ai da hamza ne da tune kingaya masa...
" ita dai bataci k'ala ba tatafi makaranta...
" bayan Antashi daga makaranta suna tafe ita da nafeesa tace walhi uncle hamza ne ya takura min da kallo da shishige...
" hahaha kice tun yanzo ya kamu da sonki?
" Allah ya kiyaye me zanyi dashi?
" Nafeesa tace oho miki, sai gobe!
" okay...
" Tana isa gida hamza yace Aisha Aisha...
" banza tayi masa..
" Ga novels nasiyo miki...
" Cikin fara'a tajuya tace dagaske...
" ya k'ada mata kai Alamar eh...
" haruna ne yashigo yaga sai murna takeyi...
" bama tasan yananan ba tace yeap nagode uncle...
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
http//:nanadisoo.mywapblog.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _40-42_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
Tana isa gida hamza yace Aisha Aisha...
" banza tayi masa..
" Ga novels nasiyo miki...
" Cikin fara'a tajuya tace dagaske...
" ya k'ada mata kai Alamar eh...
" haruna ne yashigo yaga sai murna takeyi...
" bama tasan yananan ba tace yeap nagode uncle...
Haruna ne ya k'alli hamza!
" hamza dake faman murmushi yace oh wannan kanwar tamu akwai rigima!...
" ah haba kace rigima takeyi maka?
" murmushi hamza yace as you say!
" Hakan yasa haruna yace good sannan ya shiga cikin daki tare da waya da Amira!
" haba sweety kwana biyu lpya?
" am well!
" why not in nakiraka baka Amsawa?
" am always busy that's why!
" amma kabar zuciyata cikin tanani ko laifi nayi maka...
" cool down dear ba komai ba jikina ne some how, when am okay i will call...
" cikin bak'in ciki takashe wayar!
" firdausi ce ta shigo salam yaya?
" tadaga kansa yayi yace what wrong?
" indomie na dafa maka da zobo kafito kaci....
" tsoro tsoro takeji kada yace baya ci cikin kissa tace yaya bai kamata kana zama da yunwa ba!
" okay shige muje...
" tunda k'ande ta shiga daki littafi take faman Karanta wa, kiran sallah shi yakatse mata karatun mikewa tayi sannan tayi Alwala tare da sallah uniform tasaka sannan ta tafito domin tafiya islamiyya...
" fitarta palour ke da wuya taga haruna da firdausi a zaune sunata hira harun yace sister wannan indomie taki da dadi tak'e....
" cikin rausaya ido tace what about zobo?
" so sweet wallhi....
" k'ande ce tayi tsaki sannan ta bar gidan tafiya takeyi har ta'isa makaranta malam jabir ne yafara karbar hadda suna gamawa fatima tace kawata yanaga yau duk ranki abace?
" hmm rayuwa fati wallahi zuciyata ce tafada son wanda baya sonta!
" ke kuwa garin yaya Allah ya baki kyau ga ilimi kidinga kodayin kasancewa da wanda baya sonki! Ai bari kije kowanene yace yana sonka to masoyin ka ne!
" aduk lokacin dana ganshi da wata fati hankali yana mugun tashi....
" kidaina damuwa da wanda baya sonki, kidamu da wanda yace yana sonki ko bakya sonsa a hankali zaku saba!
" tohm zan kokarta naga in zan'iya...
" firdausi ce ta hau sama aguje tare da rungume mumy yafara sona mum...
" yi ahankali kada ki ballane kicigaba da tararrayar sa nunamai kulawa kinje?
" okay i will, bari na tafi skul inada lecture!
" okay...
" sallam!
" mama farida ce tayi tsaki lafiya kikazo kika tsayan akai?
" mukullin motar dady zaki bani zan tafi skull!
" bazan bayar ba kizo ki kwata inkin isa!
" ke kin isa cewar firdausi dak'inta ta shiga ta dakko mukullin, na dauka in na ubanki ne sai ki kwata ta nufi mota....
" Farida tace da uban naki zan hadaki ai...
Tunda aka taso K'ande ke zuba ido ko zataga uncle isyaku amma shiru hakan yasa duk taje ba dadi...
Amincin Allah ya tabbata agareki ya sayibata!!...
" A tsorace ta juya ai nayi fushi sai yanzu zakazo?
" am sorry my dear sister nayiwa assignment yanzu ma haka takara tambaya ta dangane da haddace farakon suratul kahfi wai nakawo mata hadisi ni kuma hadisin ya kwanta mini....
" ayyah An karbo daga Abid Darda'i Allah ya qara yarda a gareshi yace tabbas Manzon Allah SAW yace : "Duk wanda ya haddace ayoyi goman farko na suratul Kahfi to za'a kareshi daga DUJAL"Muslim
Sannan acikin wata riwayar itama daga Muslim cewa : "Duk wanda ya haddace ayoyi goman qarshe na suratul Kahfi...-shima za'a tsareshi daga Dujal...
" Amma nagode Allah yabada ikon haddacewa...
" Ameen..
" Aisha me isa bakida waya?
" ba'asiya min agida bani!
" kinason nasiya miki?
" A'a nagode!
" me isa kike gudun karbar abu agurina? Hakan yakansa naje wame iri...
" Wallahi bakomai kawai dai nace kabarshi ne!
" tohm ai shikenan...
" bye bye nazo gida see you tomorrow...
" kiyi mafarki na mai dadi...
" Dariya tayi ta shiga gate...
Tana shiga palour ta tarar da mama farida sai karkada kafa takeyi ko kallonta batayi ba ta huce...
" ke k'ande ke k'ande??? Badaki nake magana ba?
" wannan kira haka ko goggo bazatayi mun kiran nan ba!
" Dallah malama kije kidura Abinci kuma ki hada mango juice...
" oh yan kauye har Ansan mango juice lallai kin samu wuri...
" zakije ki dura kokunma sai ranki ya bace?
" ran mu dai yabace kallonki zandinga yi kina gayan magana!..
" lallai k'ande kin rainani!
" raine na haushe? Ai nadadi da rainaki sai dai kiyi sorry!
D'aki tashiga ta chanja kayanta sannan ta shiga kitchen din!
Karfe shida baba ya dawo mama farida tahada masa gaskiya da karya duk tagaya masa!
" mumy ke mumy mumy???
" Dady wannan kiran sai kace ba lafiya!
" firdausi tace ne wallhi har kaban tsoro sharafff ya mari firdausi yakara mata wane!
" mama farida takara fashewa da kuka Alhaji har hadawa tayi da iyayena....
" wannan shine nafarko da karshe kada kikara zagenta in bahaka ba wallhi sai kin barmin gida...
" mumy tace haba dady!
" yimun shiru malama dama keki ke sasu kowaccen ku tashiga tattayin ta farida matata tace kuma inasonta fiye daku....
" firdausi da ke riqe da fuska kasa magana tayi...
" k'ande kuwa kitchen ta koma tare da fadin Akwai gwara ma agaba....
Gurin 9 hamza yana palour ya kalle farida sis me yasa bakwa tafiya da Aisha makaranta?
" wai k'ande kake nufi?
" Yeap..
" Allah yakiyaye Natafi da wannan village girl din...
" oh haka zakice anyway ne zan kaita ai...
" kamar yaya?
" kamar yadda nafada...
K'ande da akasamu novel luf kake jinta a hankali taje an turo kofar dak'in ta....
Uwata kije ki dafawa antynki tea..
" dady da kanka? Banda ka turo akirane...
" bakomai gobe ma zan siyo miki waya ma...
" nagode Dady Bari na dura Maka...
Da safe Bayan tagama aikin ta makaranta ta huce yau maths sukayi jarabawar tayi zafi!...
" A hanya taga wane kanti tashiga tasiya mayafi sannan takarasa gida!
" awaje tatarar da haruna tace ina yini yaya?
" lafiya! Inkin shiga ki turomin firdausi...
" wane irin kallo tayi masa sannan tashiga palour ke firdausi kije kije inji wancan mutumin...
" ba shida suna?
" bansani ba ..
" firdausi ce ta daga hannu zata mari k'andr ba shiri ta rik'e hannun k'ande ta wankawa firdausi...
" kutmar uba nikika mara nan danbe ya kaura fada suke sosai har sai da haruna su momy sukazo sannan aka rabasu...
" Kande tace banza nai fada akan namiji akan yaya zaki shak'ine ko kina tunanin ina sonsa ne me zanyi dashi, sha sha sha marasa hankali, makarantar ake zuwa amma anki anutsu asan angirma...
" haruna ya dak'amata tsawa ba shiri tayi tsit D'ak'inta ta shiga...
" firdausi sai banbame takeyi kubarni naje nace ubanta naga wanene gatanta...
" mama farida ta saka dariya, kubarta taje indai kande ce dukan tsiya zatayi mata....
" mumy kina gane ko kina gani...
" shige mutafi malama...
K'ande dake zaune kan sallaya hamza ya shigo tare da sallamar sa!
" Amsa masa atayi sannan yasamu guri yazauna cikin murya mai dadi yace Aisha please zaki aure ne?
" Aure? Aure?? Malam fitar min adaki bana sonka bana kaunarka bana kuma tunanin zan soka!
" Aisha karkiyi min haka wallahi ina kaunarki i can't express sonki dankiye but na barki lafiya kIyi tunani....
" Mamaki ne ya kamata gaba daya...
Karfe 1 Nadare suka farajin bindega yan fashi ne suka hauro gidan k'ande da cikinta duk ya kada tana jiyo i hun su dady saiji tayi firdausi tace akwai kwai....
" fadi abunda zaki fada ko na fasa miki kanki...
" cikin tsoro tace Akwai wata achan dak'in...
" elisu jeka fito da'ita...
Cikin k'ande ne yakara kada wa sai kuka.....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _42-44_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
Aisha k'arkiyi min hak'a wallahi ina k'aunarki , ina kuma sonk'i but na barki lafiya k'iyi tunani....
" Mamaki ne ya kamata gaba daya...
Karfe 1 Nadare suk'a farajin bindega yan fashi ne suka hauro gidan k'ande da cikinta duk ya kada tana jiyo i hun su dady saiji tayi firdausi tace akwai kwai....
" fadi abunda zaki fada ko na fasa miki kanki...
" cikin tsoro tace Akwai wata achan dak'in...
" elisu jeka fito da'ita...
Cikin k'ande ne yakara kada wa sai kuka.....
Lokacin da aka fitar da k'ande cikin ta duk ya tsure!
" mama farida dake faman kuka elisu ya wanka mata mari...
" kowanne aciki su sai rawar kyarawa yakeyi...
" me kukeso? Kufadi abunda kukeso wallahi zanbaku!
" ubanka mukeso kakara magana sai mun faskara maka kanka!
" wayyo dady dan Allah kada ku kashesa...
" elisu ne yasaka kafarsa ya tankada farida nan ta wadi asume....
" karubuta mana check na million biyu yanzun nan!
" cikin rawar d'ari yace yana dak'i zan baku yanzu!
" suka nuna k'amde da hannu ke! Jiki maza maza ki dakko kije kidakko nace...
" gudu gudu sauri sauri da rarrafi takarasa dak'in dady check din ta dauka sai ga dabara ta wado mata wayar mama farida tagani nan da nan ta dauka gashi bata haddace number ya haruna ba!
Ahankali tatuno lokacin da Amira take fado mata Nan tafara saka number takasa gani ta karshe da kyar tasamu numbarsa...
" kusan 20 miss call bai dauka ba tana cikin ajiye wayar kenan ya kira..
Hello yaya yan fashi agida....
Aguje takarasa palour mari yasakar mata shigeya mai kama da alade...
" rubuta mana komu harbe ka!
" Dady yana cikin rubutawa sai k'ande ta ka tseshi...
" dady kada kabasu kabari su kashe mu hakkin rai ma ya ishesu, Allah yayi muku ni'ima yayi ku musulmai Amma kuna mugayen aiyuka bakwa tsoron ranar haduwar ku da Allah! Murna da annashuwa suntabbata ga Mutumin da Tunanin hisabi ya hanashi tara dukiya ta hanyar Haramun, wallahi kudinnan bazaiyi muku Albarka ba....
" karasawar ta keda wuya ya buga mata wata gora nan da nan ta suma....
" jiniyar yan sanda ce takatse kowa Nan da Nan suka shigo tuni suka fita da 'yan fashin guda 5...
" Suna fita mumy tace wayyo Allah mungode maka!
" mama farida da tafara cewa haruna waya kiraka?
" K'ande ce...
" Ai k'ande ta dabance cewar dady kuduba lafiyar su....
Ranar kwanan zaune akayi haruna yana k'an kande harta farfado...
" sannu kande...
" ina suke?
" ki kwantar da hankalin ki babu wanda suka taba!
" wane zafaffan hawaye ni ya cika mata idon tah cikin zuciyar ta kuma tana fadin daman haka zasu kasance ita da ya haruna!..
" menene na kuka kuma babu Abinda sukayi miki...
" Ahankali tace zan sha ruwa..
" dakko mata yayi tadaga hannunta zata karba yace barshi na baki kinje!
" wane zafaf fan kallo takeyi masa shikansa sai da yaji wane iri ajikinsa!
" Mik'ewa yayi yace sai da safe!
" kamar tace karya tafi sai kuma tayi Shiru....
Da safe Dady yana palour kowa yana zaune banda k'ande tana dak'i a kwanci...
" haruna tayaya k'ande ta kiraka awaya...
" Nidai bata kirane ba, don't know ta yaya takirane...
" mama farida tace ai k'ande ta dabance yanzu sai ya yihu lokacin da akace ta dakko check ne!
" firdausi tace koma menene Allah ya tsiratar damu...
" mumy tace Alhaji ya'isa haka anyi nafarko ankuma yi na karshe bambancin dakake nunawa akan yayana wallahi nagaje in bahaka ba sai mu rabu....
" haruna yace subhanallahi hajiya ai bai dace ba....
" firdausi tace mum aidama kinada kudinki sai kisiya gida...
" will you shoutup idiot!
" Mama farida tace kiris nake jira ketafi na bararraje....
" Dallah kama kanki wacce batasan harkar arzuki ba!
" k'ande dake faman shirin makaranta tana gamawa ta fito sanyi da uniform ta gaidasu...
" bazaki huta ba kande?
" dady weac zamu fara kuma 8:00 zamu shiga...
" firdausi da farida sai faman harararta sukeyi har tafita....
Tafiya takeyi cikin nutsu hango wata mata tayi sai kuka takeyi tana ambatar ta shiga uku!
" Hankalin k'ande ce yatashi matsawa tayi kusa da matar wata kodaddiyar atampha ci ajikinta sai jaririyar da kana ganinta kasan ba'a yayeta ba!
" baiwar Allah me akayi miki kike kuka?
" Namije dan zakarane, bashida kirki bashida mutunci wallahi bazan zauna acikin gidan ba sai dai...
" haba baiwar Allah wannan maganganu masu tsaure duk banza fa mijinki ne!
" kadan ma kikaje wallahi daga ya shigo bangama girke ba, kuma wane lokacin yaya sunyi min yawa dole nayi kazanta, kuma bana gyara masa dak'insa, alallai sai na zauna ina tararayarsa sai kace jaririna? Wacce soyyayah zanyi yanzu girma yaja? Shine yace kishiya zai kara harda marina dan na zageshi!....
Oh ne K'ande! Baiwar Allah *DUNIYA CE*.... yanzu dan rashin sanin daraja da kibarki ta 'ya mace shine kika fito kina Ambatar k'in shiga uku? Me isa k'uke jawowa k'anku masifa da bak'unan k'une? Idan baiyi miki kishiya ba me zaiyi miki?
" kamar yaya?
" Yayanki ne kekika haife su in baki kula dasu ba wazaki kula dashi? Kiyi musu tarbiya domin Alumma su amfana dasu...
" ke kina mace ma sai ance ki gyara jikinki kiyi tsafta bakisan tsafta tana sanya kauna da soyayya acikin zukatan mu ba idan aiki yayi miki yawa kisamu almajiri mana ko yar aiki!
" Dubi kayan jikin ki ko naira biyar bana tunanin za'asiye ki! Ya Kamata kizama Mai hakuri, Mai kamun kai mai zurfin tunani domin rashin zurfin tunanin ki ne yasa baki gane mijin yana sonki ba, ki dinga sallah kina neman yafiyar mijinki....
" cikin murmushi tace yaya sunanki?
" Sunana Aisha (kande) Idan maganar dana gayamiki tabata miki kiyi hakuri, ki kuma cire *SON ZUCIYA* ki dubi maganata...
" Wallahi Aisha ke ta dabance Nagode Na kuma jidadin maganarki da gida zankai kara Amma yanzu Nafasa komawa zanyi domin nagyara Aljannar ta....
" bakomai bari natafi...
Lok'acin data isa makaranta ba adadi dafara jarabawa ba haka ta shiga tafara tata bata dawo gida ba sai gurin karfe 5...
" Tayi wanka ta dauki wane kayan da akasiyo musu tasaka shudeyar doguwar riga ce amma irin ta robar nan masu bin jiki tana cikin daura Dank'wali taje sallama....
" kujerar girma, kujerar daukaka tare da ta tsare ta tabbata agareki k'anwata!
" batasan lokacin da tayi murmushi ba tare da sunkuyar da k'anta yauce rana ta farko data tabajin taje dadin kalamin sa...
" Farida ta kirane ashe kuma haka abu yafaru! Hope dai basu miki komai ba?
" ita dai kanta A k'asa takasa cewa komai...
" kiyimun magana konaji dadi wallahi jiya kasa bacci nayi tunanin ki ya rinjayi zuciyata...
" kamar yata tunani na?
" hannunta yarike kalle cikin idona Aisha zakiga so da kauna Aciki, He deserves nothing but praise, praise and continuous praise Nasamu abubuwa dadama arayu I'm more than happy for the blessings,
mercies and favours he's bestowed on me that's why am in love with you, so please ki soni esha....
" daga i'donta da zatayi taga alamun hawaye, zuciyarta ce ta karaya, Am sorry uncle ta mik'i idanuwanta ciki da hawaye zata fita kenan haruna ya riko ta jiyowar da zatayi ta wada jikinsa....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO . _44-47_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
kamar yaya tunani na?
" hannunta ya rike kalle cikin idona Aisha za kiga so da kauna Aciki, He deserves nothing but praise, praise and continuous praise Na samu abubuwa da dama a rayuwa I'm more than happy for the blessings,
mercies and favours he's bestowed on me that's why am in love with you, so please ki soni esha....
" daga i'donta da zatayi taga alamun hawaye, zuciyarta ce ta karaya, Am sorry uncle ta mik'i idanuwanta ciki da hawaye zata fita kenan haruna ya riko ta jiyowar da zatayi ta wada jikinsa Kusan mintunan su uku suna kallon Juna!
" Har cikin zuciyar ta taji dadi dama su kasance tare a hankali ta tureshi tace uhm lafiya ka rikeni?
" murmushi yayi yace bakomai naga zaki huce tagaba na ba gaisuwa!
" am sorry banganka ba, Daman inason in tambayi ka?
" Murmushi yayi har sai da hushiryar sa tafito yace Allah yasa ba laifi nayi ba!
" gera ta daga tace ina amira? Yaushe za'akai kudine?
" jiyaye kamar ta zuba masa ruwan zafi ajikinsa chan yace sokikeyi nayi aure ne?
" yes uncle kafa girma mundago mufara ganin babys suna yawo....
" Karki damu soon zasu gani!...
" Zadai mugani, anyway bari nafita nayi bak'o awaje!
" wanene?
" tana cikin tafiya tana magana tace wanda zan aura!....
Juyar da k'ansa dazaiyi yaga hamza yafito daga dak'inta! Tiriss yayi...
" hamza cikin fara'a yace babban yaya ashe kana tsaye anan!
" eh ina tsaye yanzu nashigo daukar wasu files...
" Nema nazo gurin mutuniya ta kasanta da riqema...
" ah gaskiya...
" farida da firdausi ne suka sakko sanyi da after dress sunyi kyau sosai....
" Haruna yace 'yar kanwata irin wannan kyau haka?
" firdausi cikin rausayar da ido tace ai siyar kwalliyar zak'ayi....
" hamza yace to ne nasiya ta farida dubu daya...
" Farida tayi dariys tace ko nawa kasiya No prb dama prom zamuje tunda gaku please sai kukaimu...
" firdausi tace tunda ya haruna na nan ne shi zai kaine....
" hamza ya yamitse fuska to aidama bance zan kaiki ba!
" haka suka fita suna dariya...
" Mamaki ne ya cika kande gata a tsayi gaban Uncle isyaku Amma bata fahimtar komai!....
" tiriss hamza yayi yayin da yaga kande ta juya baya sai magana take da isyaku...
" kande ko naje mugaisa ne?
" nop uncle basai kaje ba!
" mota suka ja sannan suka fita murna gurin firdausi ba'acewa komai.....
" ya haruna inada question...
" Ask me mana!
" please kanada budurwa?
" kallonta yayi yana driving so kike kisani?
" Eh
" inada so yasaka dariya...
" baki ta turo au bama daya baciba gaskiya ne ban yarda ba!
" haruna yace cool down baby banda budurwa yanzu but...
" Dont say anything hakan ma daka fadan is okay....
" Hamza ne ya daki sityarin mota yes Am in love...
" farida dataje wane dadi har cikin ranta...
" hamza dake faman kallonta yadda yaga tana Annashuwa...
Gurin karfe daya da rabi K'ande tayi sallah tasaka kayan islamiyya taje sallamar hajiya..
" ina zakije uwar gantali nidai Allah yasa ba bin maza kikeyi ba!
" k'ande da idonta yakusan cika da kwallah tace makaranta zanje mumy....
" toh bangaya miki zakiyimun tsifa ba dan rashin da'a shine zaki tsallaki ne ki fita?
" namanta ne Amma kiyi hakuri...
" mumy ce tasamu guri ta zauna agefen gafon tace oya dakko kibiya ki tsefemin...
" tana cikin yi mata tsifar wayar mumy tayi kara alamu kiranta akayi...
" Duba sunantayi yaga Aminiyar tace mansura cikin murna tace Duniya takuce!
" hajiya mansura tace ina Ai doke mu barta, ina matsiyaciyar yarinyar nan ne?
" Ai tananan in gayamiki tazama kamar yar gida!!!
" wallahi in bakuyi da gaske ba sai ta aure samarin gidan kina ganin kishiyar ki...
" hajiya ce tace zankiraki anjima,tayi mamakin abunda kawar ta tace mata gwara suyi da gaske....
" mumy nagama!
" to sai ki tafi inda zakije...
Fitar da k'ande zatayi tayi karo su firdausi sun dawo sannu sukayi mata!
" yauwa tace tare da murmushi da kowa yagane zaisan na yak'ine...
" ya haruna yace malama k'ande har kin fito? Yakamata afara bamu lecture...
" Dariya suka saka mata har hamza!...
" babu abunda ta tsana irin wulakanci kana ganin fuskarta kasan da bacin rai aciki...
" ko baza akoyar damu bani?
" banxa tayi masa tabar gidan!
Sanadiyar yau Ana Rana tafiya k'ande take Kamar Kar ta taka kasa, da alamu Dai ranar ce ta dameta shan kwanar dazatayi ta hango uncle isyaku yanata kallonta!
" yau ce Rana tafarko dayataba yiwa k'ande cikakkin kallo sanyi take da uniform brown duk da dai ita ba fara bace wankan tarwada ce Idanunta darara ga kuma hanci daidai ita, ita kanta bakinta yana bata sha'awa sanadiyar dan karamine!!
" Tabarakallah uncle yaketa faman fadi...
" lokacin da takarso tace Kai uncle irin wannan kallo haka Allah ne kaban tsoro!...
" ina kallon abar alfaharina, matata Anan gaba uwar yayana lokacin da zan kalleki son ran na babu mai hanani....
" cikin ya tsenan fuska k'ande tace nifa wannan kalaman naka bana fahimtar inda suka dosa!..
" ai su kallamai na sakko ne zuwa zuciyarki indai har sun isar watarana nema zaa bani sakon nakaiwa zuciya ta....
" hmm yanzu dai nazo makaranta see you later....
" har ta shige yana kallonta nan yace ya Allah kacikan burina...
Lokacin da tafara bada hadda sai tini akeyi mata!
"Malam jabir yace anya lafiyarki Aisha yau yadai?
" wallahi nema bansaniba...
" kins bukatar tulawa kije zuwa gobe k itabbatar kin bani daidai...
" Toh tace sannan ta koma gurin zamanta!
" lokacin da mlm umar yashigo tambaya yakeyi sosai kuma layi layi akebi wanda bai iyaba dukansa yakeyi...
" Fatima ce ta zungure kande...
" ahankali tace fati menene?.
" DanAllah in antambayi ne ki gayamin Amsar kinje?
" Tohm karki damu..
Assalamu alaikum kamar yadda kukasani yau tambayoyi ne da Amsa mutane 4 su zasu amsa Na yau tafarko shine auwal farouk!
" labbaika...
" Auwal farouk kamar yadda muka karanta acikin hadisi akwai wane hadisi da yake magana Akan Qarshen suratul bakara! Bukari yakawo shi wanne hadisi ne?
" hadisi ne mai lamba 5009 acikin bukari wanda *An karbo daga Abi Mas'ud Allah ya qara yarda a gareshi yace Manzon Allah SAW yace:Duk wanda ya karanta ayoyi biyun qarshe na suratul baqara a cikin dare to sun isheshi*...
"Mlm umar yace me imam annawawy yace?
"Imam Annawawy Allah yayi masa Rahama yace: Wadan nan ayoyin nada fassarori awajen malamai wasu su kace sun ishi wanda ya karantasu daga sallar dare, wasu kuma sukace sun isheshi sharrin shaidan, wasu kuma sukace daga sharrin komai, ayar zata iya daukar ma'anonin baki daya, qarshen maganarsa kenan.....
" jazakallahu khair...
"Fatima idress kice ta biyu ga tambayar ki acikin sahihil jaami'i wanne hadisi ne yake magana akan masu yawan godiya ga Allah...
" shiru tayi can taga kande na rubuta mata sai tace hadisi mai numba 1571 *manzon Allah (saw) yace :Mafi falalar bayin Allah sune Aranar Alqiyama sune:Masu yawan Godiya Ga Allah*
"Barakallahu fiyki..
" sadik mustapha kaine na uku Ana karanta Alqur'Ani acikin ruku'u???
"A'a ba'karantawa!
" menene dalilinka?
"Domin manzon(saw)ya kasance yana hana akaranta qurani a cikin ruku'u da sujada yana cewa ni an hanani karanta qurani ina rukun'ce ko sujjada ne, acikin ruku'u ku girmama ubangijinku mai girma da buwaya a sujada kuwa kuyi ta kokarin addua hakika zaa amsa muku!...
" jazakallahu khair..
" Aisha gatambaya ta hudu itace wacce surace idan Aka karanta shaidan yake guduwa daga gidan?
" kande ta mik'i tace suratul bakara itace surar Kamar yadda hadisi mai lamba 1824 acikin muslim, An karbo daga Abi huraira Allah ya qara yarda a gareshi cewa manzon Allah saw yace: *kada ku mayar da gidajenku kamar maqabartu tabbas shaidan yana guduwa daga gidan da ake karanta suratul baqara acikin sa*
" barakallahu fiykum hadu ranar asabar...
Bayan k'ande ta koma gida tayi sallah abincin da mama farida tayi ta dakko ta ci tana cikin ci farida tazo ta barar da Abincin!
" cikin zafin rai kande tace malama bakisan darajar abincin ba shiyasa kika barar da kinsan illar da haramcin dafa abinci da baki zubar ba!
" nace ubanki ne yasiyo ko uwarki? Kigayamin ta rike kwalar rigar kande banza kinje kin asirci ubanmu kinzo daga dan iskan kauyen ku shine zakizo kinayi mana iskanci?
" kande tace sakar min riga!
" ai naga ubana ne yasiya miki, kokawa suka farayi fada sosai kande dataga babu ide sai ta yakushe fuskar farida, haka suka dinga yi, haruna ne ya shigo da sauri ya daka musu tsawa mumy ce tafito da sauri...
"Ke kande abunki ya isheni yaza'ayi kina cin arzukin ubansu kuma kidinga fada dasu ko ke gidan ubanki ne?
" kande ce tafashi da kuka tashiga dak'inta kuka takeyi kamar ranta yafita Allah kajikan majaifina, Allah ka karamana hakuri da juriya! Mai isa mutanen nan sukeyi min bori...
" haruna ne ya shigo yazauna ahankali yace kanwata kidaina kuka domin kukanki yana tabamin zujiya Am with you so kidaina damu!...
" jajayen idon ta ta bude da hawaye bai daina zuba daga cikin sa ba, tace tayaya kakeson nasan kana tare da dani, kadubi yadda suke zagena sukeyi mun bori nima fa inada gata!
" ke yarinya ce yakamata ki daina saka damuwa aranki, kikuma dunga hakuri....
" cikin shashekar hawaye tace tohm yaya...
" indai kikaye hakuri komai zai huce...
" Tohm...
Karfe tara taje hayaniyar su dady hijjabin ta saka tana fita taga Alhaji mahmuda yazo su mumy suna zaune anata hira!...
" ina yini kawu!
" A'a kande lpylou, su momy sun kwace mana ke!
" murmushi tayi ta zauna!
" To hamza nagaji da jiranka yau kusan sati biyu kana yimun wasa da hankali to nagaje umarni Nake baka!!!
" Dady yace baza'ayi haka ba kai hamza wakakeso?
" k'ande ya kallah itama shi take kallo lokaci daya cikin ta yakada...
" ba dakai ake magana ba...
" abi na samu wacce nakeso......
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _47-48_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
To hamza nagaji da jiranka yau kusan sati biyu kana yimun wasa da hankali to nagaje umarni Nake baka!!!
" Dady yace baza'ayi haka ba kai hamza wakakeso?
" k'ande ya kallah itama shi take kallo lokaci daya cikin ta yakada...
" ba dakai ake magana ba...
" abi na samu wacce nakeso......
K'ande da kirjenta ke faman bugawa ahankali ta daga k'anta hakan yasa sukayi ido biyu da hamza!...
" Abi kadan karamin lokaci manah soonest zan kawo....
" kowanne lokaci abunda kake gayan kenan to let me tell u this is the last time da zan karayi mika magana!
" inshaaAllahu Abi...
" farida dake gefe tayi tsuru tazata Hamza zai ambace sunanta Amma sai taga ya basar...
" mumy ma abunda take tunani kenan!.
" firdausi da zuciyar ta keyi mata wasu wasi yadda taga hamza na kallon k'ande...
" Toh Alhaji ne zantafi Amma ina neman Alfarma guda daya?
" Haba Alhaji mahmuda ai tsakanina da kai babu wannan kafadi kome nine?
" yauwa daman kande nakeso tabine ta danyi kwana biyu...
" kande datayi maza gurin daga kanta sai dady yace uwata ke shirya to kutafi....
" cikin rashin jindadi tace toh...
" hamza dake faman jindadi domin shima campany suna nemansa wannan kuma dama ce dazai samu gurin nuna mata soyayya!...
" Toh hamza sai katashi mutafi muna jiranta a mota matan dady sai anjima...
" cikin hada baki sukace agaida mutan gidan...
" k'ande da hawaye ke wanke mata fuska ayayin datake hada kayan nata gashi bata sanar a islamiyya ba number uncle ta dauka tare da jan akwatin waje....
" aa harkin shirya..
" eh nashirya..
" to agaishe su dama hutun makarantar ku sati biyu ne ko?
" tohm ran lahadi driver zaizo ya dauke ki...
" takalli su hajiya ta ce natafi...
" Daga su har yayan banza sukayi mata!...
" Tunda suka shiga mota k'ala bataci musu ba tanajin dai uba da dansa suna tattaunawa Amma ita ido ta zuba musu...
Basu isa abuja ba sai gurin6 hakan yasa ta bude idonta dan kalli kalli gidanjen datake gani ne yasata cikin wane farin ciki shigarsu maitama babu wuya ta hango wane katafaren gida, aranta fada take aljannar duniya...
" remote din dataga hamza ya danna shiya tayar da hankalin ta nan da nan taga ya bude da kansa! Lokacin da suka shiga gidan katon fili tagani da motoci sai wane bangare da batasan sunansa ba!
" Ahankali hamza ya dauki akwatin ta Abi kuma yace fito Aisha...
" lokacin da suka shiga parlour suka tarar har kashi uku Anan suka zauna sannan hamza ya fita...
" ita kande datake ganin ta waye ashe ba wayewa tayi ba wannan Aljannar duniya haka lallai masu kudi sunanan...
Wasu Yan mata tagani su biyu sun sakko daga katafaren bine sai kowacce fuska babu annuri!...
" wata fara doguwa ce ta fara magana Abi har ka dawo?
" yes am back!..
" d'ayar ce ta dakawa kande harara tace abi wa ka kwaso mana?
" kande data dauke fuskarta cikin tsanar su, Abi yace Aisha ga yayana fadila itace babba Amma tana Dubai ita da yan uwanta karatu! Wannan sunanta saddika waccen kuma sunanta maryam!...
" cikin murya a sanyi tace ina yinin ku?
" lou sukace sannan suka samu guri suka zauna...
" ummi ce ta sakko daga bine tana fadin abi kwashe kwashen ka yayi yawa wata yarinya kakawo mana?
" wacce irin magana ce wannan ummi? Yar ugurin kanwata ce tun farko ne naso abani ita ashe Alhaji hassan ya yi min fin karfi tazo ta kwana biyu ne anan!..
" okay ummin ta ambata batare da ta kara kallon su ba!
"Mikewa yayi yace maryam kushiga da ita dak'inku...
" sai data dan jima sannan tace okay!!!...
" kande dake guri daya tayi wane mugun tagumi cikin zuciyarta tace ina ina Ai bazan taba sonka ba uncle hamza wannan gida naku sai ku!
" ke kihau binne zakiga wane palour the first one shine namu akwai daki aciki so kishiga but karki haumana bed akwai kafet sai kizauna akai....
" toh tace sannan ta mik'i, tana shiga taga dakin ya hadu wane irin kafet dataki takawa akwatin ta ta ajiye sannan ta bude wane guri ashe bandaki ne haduwa tayi hadu tarasa inda zata kunna ruwa ahankali tasaka hannunta tanasawa taga yazo tana cirewa yadauke ikon Allah, bayan tayi alwala tayi sallah ta zauna tana tunanin rayuwa....
" after laasar hamza yashigo ummi ina yini!
" son so kakeyi nadinga fushi dakaine...
" maryam tace haba yaya kaje kawane zauna akano...
" saddika tace like irin house din nan nasu!
" dallah kuyimin shiru kusan dadin kano kuwa?
" ummi tace abi dai yatada fada yace sai kafito da matar aure nan da 2weeks..
" murmushi yayi yace to ai ummi nasamu yarinya mai hankali da ilimi gata kyakyawa!...
" ummi tace bazan daina gayamaka ba banason yar talakawa kuma nafeson mai ilimi sosai kaga sisters dinka sungama service, masters ya rage..
" haba ummi how many times zangaya miki tarbiya itace ba kudi ba...
" yi mun shiru malam kaine first born yar gidan manya nakeso kadakko min...
" maryam ta hau sama tare da fadin kinsan yaya da kwashe kwashe sai kinyi da gaski...
" saddika ma tabiyota tare da fadin aikuwa dai, suna shiga dakin suka haye gado babu wanda ya kalle kande, maryam taga ta dau waya tave d'boy katawo?
" itama saddika kiran prince tayi tare da fadin maryam sai karfe biyu zamu dawo fa!
" mamaki ne yakama kande dataga suna saka wane shigun kaya...
" Ke dallah daina kallon mu idiot kawai...
Kano
Cikin gidan dady kuwa kowa jin jiki yakeyi, ba shiri mumy tasa aka kawo mata masu aiki..
" mama farida kuwa inba ran girkenta ba ba batayin girke...
" haruna kuwa tunda ya dawo yaje labarin cewa kande bata nan yakasa sukuni baisan ko soyayya bace ko kiyayya shidai yasan yana jin wane abu acikin ransa ga yunwa da ke dawainiya dashi...
" sister farida wallahi kidage akan uncle hamza dan akwai abunda nake zarge!...
" ke dai bari sis nema kinga nakasa sukuni gashi nakira wayarsa Amma akashe...
" da daddare aka sanar da shi iya habu batada lafiya tambaya yayi sannan yaje yasiyo mata magani.....
" cikin daren firdausi tashiga dakinsa Amma yariga ya fita...
" lokacin da haruna ya shiga kauyen direct gidan iya habu ya zarce tarar da ita yayi atabarma...
" aa sannu da zuwa haruna sunnu da zuwa...
" gidan murmushi yace ya jikin naki iya?
" jiki naje sauki inason inyi maka fadane haruna ka girma ya kamata aci kayi aure haruna ganin awannan yanayin bazan jidadi ba inaso kafin nema na mutu naga jikokina!...
" shiru yayi yace toh iyah...
" inaso kanemi auran kande!...
" murmushi yayi yace kande fa kikace?
" kwarai ita nake nufi...
" Tohm zan gwada naga in zata soni...
" yauwa haruna hakana keso naji....
Abuja..
Tunda su maryam da saddika suka fita tsoro ne duk ya baibayeta ahankali taje turowar kofa!
" kanta ta daga hamza tagane ya shigo...
" yar kanwata sannu da hutawa!
" Kallon sa tayi takau da kanta!
" DanAllah Aisha ki soni wallahi ina kaunarki rashin soyayyarki agareni zata iya haifar mun da matsala acikin zuciyata...
" cikin masifa tave wai saunawa kakeso na sanar dakai bana sonka har Abada bazan taba sonka ba! Ba ciwo ba zuciyar ka ta Buga gaba daya but bazan soka ba!
" jikinsa na bare ya rike hannunta saboda me kande?
" sakar min hannu saboda na tsaneka...
" cikin salubewar jiki ya miki ya fita yana kokarin sakkowa abi ya ganshi...
" hamza what wrong...
" kuka ya fashi dashi tare da fadin banida lafiya...
" nace maka kadinga daure karmazama rago...
" a hankali ya dafe bango ya shige dak'insa...
Washegari yini guda hamza yana daki saddika ce takaimasa abinci da mamakinta ta ganshi kwance ahankali tace yaya miki damunka?
" yace babu komai riqeni mufita!...
" kande ma ta fito ganin gidan sukayi karo dasu wata muguwar harara tayi masa sannan ta huce...
" saddika tace yaya kadaina saka damuwa aranka please!
" wane mugun tari yafara sannan yace maidani ciki...
" tana kaishe kafin tafita taje ya miki ya dauke fitilar kusa da bed dinsa yana fasawa...
" yaya menene haka!...
" mudubin sa ya tararratsa yana fadin wallahi inasonki inasonki hannunsa duk jini nan da nan ya wadi luuuu...
" saddika ce tafita a guje tana Abi, ummi yaya! Yaya!! Yaya!!! tana kuka...
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _48-52_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
Tana k'aishe k'afin ta fita taje ya mik'i ya dauke fitilar k'usa da bed d'insa yana fasawa...
" yaya menene haka?..
" mudubin sa ya tararratsa yana fadin wallahi inasonki inasonki hannunsa duk jini nan da nan ya wadi luuuu...
" saddika ce tafita a guje tana Abi, ummi yaya! Yaya!! Yaya!!! tana kuka...
Kiran da saddika takeyi ya tayar da hankalin kowa hatta maryam dake cikin daki mik'ewa tayi aguje ta sakko suna girgiza sa suna magana hamza hama karka mutu kabarni wayyo Allah nah hamza!!...
" Abi ne yashigo agigice ya daukesa sai mota duk'an ninsu suka shiga mota suka bi bayansa...
" Nan da nan ummi takirawo waya tare da sanar da asubitin ga sunan zuwa kuka takeyi su saddika suna bata baki kidaina damuwa zaije sauke....
" ummi da batasan lokacin datayi park cikin asubitin ba da sauri suka shiga suna biye da likitocin tuni anyi emergency dashi...
" Abi ne yace haba ummi cool down mana kukan ki bazaiyi miki komai ba u better pray for him...
" rungumesa tayi tana kuka haba Abi tayaya zanyi shiru bayan d'ana yana cikin rai ko mutuwa Alhaji mai yak'e damun hamza kagayamin cikin kuka takarasa zancen....
" bari doctors din sufito su zasu sanar damu Amma inshaa Allah babu komai...
" Duk suna tsaya sunata zagayi kusan awansu biyu kowannen su yakasa yiwa juna magana....
"K'ande ce ke faman tunani me yafaru suka fita agigice? wanene ba lafiya? To me yasamu hamza? Tambayoyi ne da suke ziyartar zuciyar ta can kuma tace me ruwana ma? Mekiwa tayi ta shiga kitchen nan ta tarar da kuku! Gaisawa sukayi cikin turanci sannan ta tambayi shi store nan ta dafa Abunda zataci tahaye sama!...
" Dr fabrick ne yafito yana tambayar ina alhaji Nan akayi masa Alamu da inda yake cikin muryar likitoci yace excuse me sir!
" uhm what wrong with him?
" kindly follow me to my office...
" nan ummi ta tashi dr yayi mata inkiya data zauna...
" cikin rauni ta rungume maryam tana fadin Allah yasa ba mutuwa yayi ba!
" cikin rawar murya saddika tace ummi cool your mind DanAllah, Allah yana tare da yayanmu...
" Acikin office din dr yabawa Alhaji hannu suka gaisa sannan yace hamza yana cikin matsanan cin hali, how many times naki gayamuku son yana da saka damuwa sosai acikin lamarin sa kudinga searching, yan haka zamuyi masa aiki!
" dr aiki fa kace...
" that's the only solution da zaa cice ransa!...
" innalillahi wa'inna illahir raji'um, yanzu when za'ayi aikin?
" Tomorrow inshaa Allah bama nizanyi ba akwai dr victor shi zai gudanar da aiki gobe by 12:00...
" okay, tashi yayi jiki a salube ya fita zuwa gurin su ummi wacce kana ganinta kasan tana cikin damuwa...
" ya mutu ko ai daman nasani...
" cikin sanyin murya yace jikin nasa da sauki kuma gobe za'ayi masa aiki!
" Aiki kamar yaya? Haba Alhaji kafita dashi waje ayi masa ni banga likitan dazaiyi masa aiki a abuja ba...
" ummi Allah kibada lafiya ba likita ba kuma dr din gobe zaizo daga America so babban likitane bangarin heart...
"Oh Allah kabawa son dina lafiya, Allah kadubi shi, to me hamza yasa azuciyarsa haka?
" abunda nakasa fahimta kenan ina tunanin zancen Auren nan nasani...
" saddika tace yes abi shine domin naji yana fadin wallahi ina sonki inasonki, itace kusan kalmarsa takarshe....
" Shiyasa nace aikai kudin kafin ma yaji sauki...
" Dawa kuma za'a akai?
" 'yar gidan Aminina mana farida ai dama ne ita nake hangi...
" Ne dai wannan nata tashi ba kabari 'dana ya samu lafiya...
" kuzo muje kutawo da Abinci saddika da maryam suka mik'e..
" A hanya sukace anya abi yaya yana son farida?
" yana sonta mana naga suna shiri sosai fa domin har waya sukeyi!
" Gaskiya Abi kabari kaje ta bakinsa karkayi masa shigar gaggawa...
" To ya ambata...
Suna shiga gida saddika tasanar da kuka ya hada abinci da kayan tea!..
" ya Amsa mata da okay!
" k'ande tana zaune inda ta saba zama shigowar su maryam ce tasata gyara zama da nuna gajiyawar ta..
" sanadiyar basa kulata domin yanzu ma ko kallonta basuyi ba hakan yasa ita tayi fuska tana kallon su...
" sauri sauri sukayi sannan suka fita zuwa car!
" maryam ce tace sister gaskiya wannan Aisha din *Ta Dabance*...
" Wallahi kam what am telling in my mind kenan!..
" bayan fitar su zaman ya ishe kande hakan yabata damar fita gurin mai gadi tana sannu sannu....
" aa yana ganki anan?
" wallhi zuwa nayi muyi hira?
" cikin firfito sa ido yace dawa dani wai ina maigadin?
" haba baba me gadi ai mutum bai isa ya manta asalinsa ba, Ne da kaganne yar kauye ce sunana k'ande...
" hakan yasa yaji dadi yace kin hutawa rayuwarki domin bakida wulakanta dan Adam...
" La ai ita rayuwa in kanason kace ribarta to ka'iya zama da kowa!...
" hakane kam domin dazu aka fita da hamza rai ahannun Allah ko yaya suke cika oho...
" Basar da hirar tayi batare da ko gizau aranta ba sannan tashiga wata hirar...
Kauye
Haruna da sassafe ya sanar da iya cewa zai tafi...
" haba haruna Ai ka tsaya na dama koko ko?
" Tohm bari naji na gaida goggo..
" yauwa ko kaifa..
" Cikin Nutsuwa ya bude kofar ahanya suka dinga gaisawa da mutane a hankali yayi sallama...
" A'a muryar wa nakeji kamar ta haruna?
" Eh nine goggo durkusawa yayi har kasa yace ina kwana na sameku lafiya?
" lafiya lou ya mutan birnin?
" Duk suna lafiya ai tun jiya nazo duba jikin iya...
" eh wallahi tasa jiki jikin nata amma da sauki ai, ina kande kuna daita hakuri da'ita...
" a'a goggo ai k'ande ta canja!
" To ya zamansu da farida kuwa...
" uhm abun dai sai addu'a wallhi!
" toh kadinga yimata bada Dai...
" Ai kawu mahmuda yazo ya tafi da'ita..
" goggo dai bataji babu dadi sai ta dake tace toh Allah ya dawo da'ita lafiya..
" Ameen bari na tafi toh kashiga kugaisa da su abbas da Ali manah...
" Nan ya lika suka Dan taba hira bayan sunyi sallama sannan ya koma gidan iya habu yayi mata sallama ya huce birni....
Birni
Shigar sa kenan ya tarar da farida tana kuka zama yayi ya dubita lafiya?
" hamza ne bashida lafiya za'ayi masa aiki zuciyarsa...
" subhnlhi yaushe?
" gobe..
" okay ma tafi goben dakkomin abincina!
" Tana cikin daukar abinci mama farida tashigo to iyayen ci da kashi bakwa tabuk'a komai sai ci da barci to ajiye abincin tunda ba ku kuka dafa ba...
" karki zageni bane zanci ba yaya haruna ne zaici..
" muje nagani suna fita ta hadu da haruna yana zaune...
" gashi yaya cikin bacin rai yace Na koshi...
" mama farida ta mika hannu to bani abincina tayi gaba...
" firdausi ce ta sakko yayana mekakeso naji nadafa maka!
" Cikin kashe ido yace kome kika dafamin 'yar kanwata zance...
" Cikin murna ta shiga kitchen...
" cikin awa biyu tagama komai sannan ta kirashi ta zuba meshi ya naci suna hira...
" haka dady ya sakko ya tarar dasu yaji dadi sosai sannan suka gaisa ya fita...
Abuja
Manyan likitoci sun taru Yau za'a gabatar da Aiki, su abi da ummi tun safe suke asubuti...
" Ummi ce tace wai saddika ina wannan bak'uwar ko tace zata biyoku...
" that's what am saying ummi yarinyar batada kirki wallhi...
" kukyaleni da'ita bari naji gida nadawo...
" okay...
" k'ande tana zaune tana ta dariya sanadiyar film din datake kallo...
" ummi ce tashigo to asararriya mara mutunci, son yana can ba lafiya ke kinan kina dariya wane asararrin ne zai hada zuri'a dake, wallahi Na tsaneki kuma.....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _52-56_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
k'ande tana zaune tana ta dariya sanadiyar film din datake kallo...
" ummi ce tashigo to asararriya mara mutunci, son yana can ba lafiya ke kinan kina dariya wane asararrin ne zai hada zuri'a dake, wallahi Na tsaneki kuma Yadda kika nunamin kiyayya ido biyu to kisane bashi kika dauka Dan iskanci kana gidan mutum ai ko tausayin d'ansa k'aje..
" zuciyar kande ce tafara tafasa nan zuciyoyin ta suka fara aiko mata da sak'o a hankali ta Daga kai tace kiyi hakuri ummi ne bahaka nake nufi ba kuma babu wanda yasanar dani akan bashida lafiya, saddika da maryam ba kulani sukeyi ba!
" Lafiya ce dai Allah zai bashi ko kinyi addua ko bakiyi ba dan haka kiyi duk abunda kikaga dama idiot kawai...
" cikin bacin rai kande ta dago idonta can kuma tace bamasa fatan rashin samun lafiya ba domin nema yaya yake agurina...
" ummi tace Dallah tafi can...
" kallonta kawai tayi sannan ta hau sama cikin tsaki tace ko mai ruwana da d'anku oh? Wama zai hada zuri'a daku bakusan darajar Dan Adam ba!...
" ummi ce ta dauki abinci sannan ta koma asubutin nan ta tarar abi yana ta hamdala...
" Cikin murmushin da yakusa kaiwa dariya tace anyi aiki lafiya ko!...
" maryam ce ta rungumeta suna murna...
" Alhamdulilah Allah yakara masa lafiya..
" suka ce Amin...
" abi yace kinga yanzu yana murmurewa sai ayi zancen auren sa da farida!.??
" haba abi yakakeso akamayar da jiya yau ai kawai kadaina wannan zancen ma...
" saddika tace what am telling him kenan...
" Anan Dr yafito ya sanar musu cewar tomorrow zasu iya ganinsa...
Birni...
Mumy mumy kefa muke jira kiyi sauri...
" oh firdausi irin wannan kira haka ko haruna ne ya gaji?
" haba mumy to haka za'abarsa atsaye kema aikinsan bazai yihuba!
" sannu mai masoyi sannu nace miki toh ina faridar ta shiga?
" Ai tana mota ita da mama farida...
" fitarsu ke da wuya haruna ya shiga mota Nan dady shima ya shiga...
" cikin girmamawa haruna yace ince lafiya najika shiru?
" kaima kafada haruna anzo tambayar auren k'ande ne!...
" duk'an su suka kace k'ande...
" hankalin haruna yafi nakowa tashi cikin in ina yace wanene yaron?
" isyaku ne dan gidan alhaji datti yaro nutsatse...
" firdausi da murna ta isheta batasan lokacin da tace Alhamdulilah ba...
" haruna da brain dinsa take bugawa cikin zuciyarsa yace ai daman nasan narasata...
" dady ya kalli haruna yanaga kashiga damuwa ne ko yaron bashida tarbiya ne?
" Nan yayi murmushi yace nop ba haka bani ba ina tunanin anya tana sonsa?
" sosai ma kuwa yayin da dadi ya furta haka...
" firdausi tace toh yaushe za'akawo kudin ne...
" dady yace wata nagaba za'akawo...
" haruna ne kadai ya daure yace Allah yasa Alkhaire...
"Ameen..
Basu isa Abuja ba sai karfe 8 nadare lokacin da suka shiga farfajeyar kowa kallon gidan yakeyi da dukiyar da Aka zuba...
" cikin palour suka karasa k'ande tana zaune tana shan tea sallamar su ta mik'ar da'ita tsayi tace sannunku da zuwa...
" farida tace oh yab kauye ansamu guri An zauna sai kace gidan su..
" dady yayi saurin katseta da cewa gidab sune mana oh kinga yadda kikaye kiba k'ande...
" Cikin murmushi tace Allah ko dady? Kasan nan bana aikin komai suna da masu aiki kala kala...
" haruna dake faman kallonta tunda suka shigo yakasa cewa komai...
" a'a harda kai yaya haruna? Ina yini...
" dauke kansa yayi, hakam yayiwa firdausi dadi...
" to yamai jikin cewar farida?
" Alhamdlhi jiki yayi sauki kam dan kuwa anyi aiki lafiya duk suna can asubutin...
" uwata me isa bakije ba?
" zuwana matsala ce dady...
" kowa ya zaro ido matsala kamar yaya?
" kamar yadda bazaku gani ba!...
" mumy tace kidai kije tsoron Allah...
" mikewa tayi ta kawo musu lemo tana mik'awa haruna yace am okay ba sai nasha ba...
" wane kallo tayi masa na tuhuma sannan tace bari naje nayi sallah sai na dawo...
" kowannen su ya mik'e ya nufi bandaki bayan sunyi Alwala kowa ya gabatar da sallah...
Dady ne yace su mik'e sutafi Asubitin cikin murya mai karfi ya kira k'ande...
" Naam dady..
" banason sha shanci ki fito mutafi tare...
" cikin rashin jindadi tace toh mayafin ta ta saka sannan tafita zuwa motar...
" Direct asubutin suka isa nan Abi yafito ya tafi dasu sunata gaisawa...
" sannu da zuwan ku mumy farida sannu...
" cikin muryar girma tace ya mai jiki Abi?
" jiki Alhndlhi...
" tana shiga cikin dak'in su ummi suka fara sakar mata harara..
" ko kallonsu k'ande ba tayi ba ta samu guri daya ta zauna...
" cikin damuwa farida takara sa gaban gadon hamza tana kuka...
" kallon ta yayi da idanu wansa su kayi jajir sannan ya kau da kansa...
" farida ta rike hannun sa sannu dear Get well soon...
" Nan suka dinga hira dr ne ya shigo ya sanar dasu da sudan fita haka suka fita..
" kande da ke bakin kofar dak'in Dr yafito yace i think hamza na kirar wata acikin nan...
" mumy tayi saurin cewa bazai huce farida ba..
" ku barshi ya huta ku mik'a masa wannan towel din ya mikawa k'ande...
" k'ande ce takalli kowa ba ma ummi da ta tsira mata ido, haruna ta kallah ta lurah bama kallon ta yakeyi ba...
" Dr fabrick yace collect it mana!
" amsa tayi sannan ta bude dak'in ajiye masa towel din tayi batare da ta kalke shi ba...
" Ahankali hamza ya rik'e mayafinta yana kokarin yimata magana..
" fizgewa tayi tace karabu dani karabu dani!..
" bayan fitowar kande saddika ta shiga hawayen da taga idom hamza yana yi shine ya kara tsoratar da'ita...
" yaya kadaina saka damuwa cikin ranka please lafiyarka tafi komai fa...
" Nan ta sanar da ummi akwai question mark akan kande fa..
" ummi tace ke ba wannan ne problem din ba i think zafin aikin ne...
" okay saddika ta ambata tabar gurin...
Nan dady da abi suke tattaunawa akan yadda zasu hada auren...
" Abi yace aine yar gurinka nake kwadaye farida ita Nakeso ahada da hamza..
" kai mashaa Allah kaga kuwa sai ahada haruna da firdausi tunda naga suna san junansu...
" Aikuwa hakan yayi...
" Lokacin da suka koma gida anata hira kande dai na dak'e tuna nin ta daya yaya rayuwar zata kasance agaba? Wanne irin matsala ce take tunkarone? Amsar data kasa bawa kanta kenan...
" Dr Ne ya kira ummi..
" gaskiya hamza yana matsala over thinking yakeyi yakamata asan menene matsalar sa?
" several times ina tambayar sa dr but amsar daya ce kullum hawaye..
" okay karki damu nan da 4days zamu sallame shi ....
" okay likita nagode...
Da safe ma abi da kande ne su kadai kuka je asubutin a yayen da ummi ta dawo gida...
" Sannu son yajikin naka?
" cikin wane yanayi na ban tausayi yace Abi babu sauke!..
" haba hamza mai isa kake mai da kanka baya...
" Abi indai zan kasance a haka wallahi bazan taba gaba ba yakamata ku dube halin danake ciki in bahaka ba ina gab da mutuwa...
" hamza kadaina fadin irin kalaman nan domin ita mutuwa sai lokacin ka yayi kuma bana tunanin akwai soyayyar data huce ta iyaye...
" k'ande dake tsayi agurin tana kallon su, Abi yace bari naje guri. Likita nadawo...
" bayan fitar Abi kande tayi hanyar kofa...
" hamza ne yace ki taimaka kitsaya domin na sanar dake sakon zuciyata, taimakon sona da zakeyi kamar ceton raini, ki tsaya kije kalamai daga bakina...
" cikin hawaye tace ne yar talakawa ce kuma ma abociyar wari da doyi gani dakikeya, kai kuwa me zakiyi da irin maccen nan?farida itace daidai dakai classy, gentle..lady...
" aisha ki sone, karki gujeni barina ni kadai ba karamin hadari bani ba, ko da ba kyasona ki daure ki aure ne...
" mai isa kakeson sakani cikin matsala? Kanason rayuwata kullum baya da gaba karka manta akwai bamban ci atsakanin mu dan haka rabuwa da soyayyata shine yafi yi maka Alkhairi ta buga kofar ta fita...
Bayan kwana uku an sallamo hamza bakomai ke damun ummi ba illah rashin walwalarsa yau su mumy suke shirin komawa gida farida ce tace mumy tabbas hamza ya chanja min ba kamar da ba, idan zai fadi sunana sai yace Aisha..
" Too karki damu komai zaiyi sauki inshaa Allah..
" k'ande dake faman shirin kayanta saddika tace ai naga sai yamma zaku tafi ai...
" cikin rashin fara'a tace eh...
" hamza dake faman kwara amai ummi nayi masa sannu cikin damuwa da jin kai irin na uwa tace hamza?..
" Naaaam..
" me ke damunka ne wai?
" cikin hawaye yace soyayyar yar kauye...
" bangani ba...
" zaki gane amma not soon!!..
" K'ande ce ta shiga dak'in haruna domin ansar wayarsa...
" mik'ewa yayi ya matsa daf da'ita cikin murya tana sarkewa yace me isa kikeson yaudarar zuciyar da ta dadi tana rainon soyayyarki? Me isa kikeso ke butulci wa tsohowar soyayya? Ina sonki k'ande, ina sonki Aisha zan fito na sanar da duniya akan soyayyata...
" idonta ne yafara zubda hawaye...
" hannunsa yasa yace ki daina kuka ke *Ta dabance*ina kuma tare dake k'ande... kafin ya karasa maganar farida ta shigo....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _56-58_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
" K'ande ce ta shiga dak'in haruna domin ansar wayarsa...
" mik'ewa yayi ya matsa daf da'ita cikin murya tana sarkewa yace me isa kikeson yaudarar zuciyar da ta dadi tana rainon soyayyarki? Me isa kikeso ke butulci wa tsohowar soyayya? Ina sonki k'ande, ina sonki Aisha zan fito na sanar da duniya akan soyayyata...
" idonta ne yafara zubda hawaye...
" hannunsa yasa yace ki daina kuka ke *Ta dabance* ina kuma tare dake k'ande... kafin ya karasa maganar farida ta shigo....
Shigowar farida d'akin nasa bai hanashi cigaba da maganganu masu mutukar tsoratar wa ba....
" farida da ta tsaya daga bakin kofa tace yaya haruna kaine kake hawaye...
" hannun kande ya rike dake faman kuka yace wallahi wannan itace mahadin rayuwata inasonta ina kaunarta farida kisanar da ita ta soni danAllah, mafarkin ta yazama kamar ruwa agurina kullum sai nayi kamar yadda tunanin ta ya hanani sukuni, Nazo abuja kawai dan dai naganki, zancen aurenki da isyaku pls ki tureshi ki kasance matata DanAllah....
" k'ande dake faman kuka hakan yasa ta fuzge hannunta sannan ta bar dak'in...
" farida dake cikin duniyar tunani anya ba kande asiri tayiwa haruna ba? Fita tayi tahuce dak'in direct dakin mumy ta shega cikin haki da damuwa...
" mai yafaru farida...
" mumy wallahi akwai babbar matsala fa...
" matsalar me?
" can kuma tayi shiru sanadiyar wasu yan tunanuka da tayi...
" common tell me know...
" wane murmushi mai ciki da tashin hankali tayi sannan tace lah tsokanar ki nakeyi fa...
" aa farida tunda kika furta to akwai matsalar...
" karki damu zaki sane a hankali...
" k'ande dake faman kuka a dak'i can kuma sai cewa tayi Ya Allah, you are truly merciful, please forgive me Choose for me,what is best....
" maryam tace ke kuma ke dawa?
" cikin masifa kande tace nayi miki magana ne?
" Dallah malama daga tambaya?
" malamai dai wane yace kiyi tambayar aikin banza kawai...
" ke yar talakawa gyara bakinki kafin nace miki mutunci wallahi...
" harara kande ta zabga mata sannan ta fita daga dak'in...
Shirya shiryan tafiya sukeyi kande takasa hada idanun ta dana haruna balle uwa uba hamza da bata kaunar ganinsa!
" oh kande kin wane rabi sai kace mage...
" ummi tace ai wannan yarinyar ta dabance...
" mama farida tace abun dariya ma sai ku rantse irin mumina ce...
" sai da ta gama jinsu dukk'an nin su sannan tace ai rabewa itace daidai ga mutumin da ake k'yararsa...
" kamar yaya cewar mumy...
" dady ne ya katsesu da cewa kuyi maza kufito haruna baya jindadi dan haka ni zanyi driving din....
" firdausi ce tace dady me ke damunsa?
" kije ki tambayi shi mana...
" K'ande dake faman daukar ledarta adaki farida ta shigo tace wallahi kande kije tsoron Allah yanzu kirasa wanda zakiyiwa asiri sai yaya to bari in gayamiki kizuba ido kigane auren firdausi da haruna babu fashi...
" dariya kande tayi tace ai kinsan komai nufin Allah ne na firdausi ne ya fito...
" maryam tayi saurin fadin dady na jiran ku fa...
" Nan suka sakko Abi sai fada yakeyiwa kande ai kwanakin sunyi kadan...
" Acikin zuciyarta tace wa'zai iya zama da bakar kaddara...
" au kinajina?
" zandawo abi karka damu...
" suna kokarin shiga mota kenan hamza yafito tare da dafe bango....
" dady yayi saurin fadin me zangani haka?
" please kutafi dani zanfi samun sauke fiye da da...
" Dady ne yace kayi hakuri kasamu sauki hamza, after that ma akwai company uku suna jiran sign dinka katsaya ka gina sana'arka.....
" hawayen da yafara zuba a idonsa yasa ummi cewa haba nafa gaje wannan wacce irin cutace abu kadan hawaye....
" abi yace to ko farida ta zauna...
" hararar da hamza yayi mata yasa tace inada lectures....
"Haka sukayi sallama tare da godiya...
Abi ne yaruke hannun hamza suka shiga ciki suna zaune a palour ummi tace ne dai ankar dani wallahi wannan wacce irin cutace?
" saddika cikin yamutse fuska tace wallahi soyayya ce ummi....
" maryam ma tace ai gashinan zai maida kansa kamar mahaukaci yanzu haka yarinyar dayake so din ba clss dinsa bace ba...
" Abi yace hamza kagaya min gaskiyar abunda ke damunka...
" Abi to zaka magance mun ita?
" indai zan iya zan magance maka son...
" wata yarinya nakeso nake kuma so a aura min ita!..
" ummi tayi saurin cewa wacece?
" hamza ya kalli abi tare da rungume sa yace Abi bata sona bata kyaunata!...
" abi yayi hanzarin cewa what yar gidan uban wacece?
" ba yar kowa bace ba...
" okay karka damu bari naje office ana jirana when am back zamu tattauna son but kadaina saka damuwa aranka....
" ummi tace hamza kenan Allah yabaka Mata tagare....
" kallon ta yayi yace ai Allah yabani ma...
Su k'ande suna komawa gida kowanne ya shiga d'akin sa..
" wanka kande tayi sannan ta dau littafan islamiyyar ta duk da ta makara amma hakan bai hanata zuwa ba bata tarar da kowa a palour ba hakan yasa tayi hucewar ta suka gaisa da baba mai gadi har yayi mata ban gajiya...
" sauri sauri takeyi dan ta karasa tana karasawa taga malam umar ne aciki gashi tambayoyi yakeyi sai da cikin ta ya dan k'ada dan batayi karatu ba...
" malam ina yini?
" lafiya lou sai yanzu zakizo makarantar?
" wallahi munyi tafiya ne malam yanzu muka dawo...
" tohm jiki zauna...
" Fatima tace sannu kunshaa hanya amma kika tawo yau...
" ke ne inba dole ba mai zaisa nabar makaranta , tsorona daya yanzu banyi karatu ba..
" karki damu zaki haye inshaa Allah...
" Abdullahi uba ga tambayar ka akwai hadisi mai lamba 6846,6406 bukari da muslim ne suka rawaito Amma lafazin hadisin na muslim ne me hadisin yake magana akai...
" hadisin yayi magana akan kalmomin da Allah yakeso ne.. An karbo
daga gareshi -Abi Huraira Allah ya qara yarda a gareshi- daga Manzon Allah SAW yace: (( Kalmomi guda biyu masu sauki akan harshe, masu nauyi akan mizani -ranar alqiyama-, Allah mai Rahama yana sonsu :
*SUB-HÃNALLAHI WA BI HAMDIHI, SUB-HÃNALLAHIL AZÊM ))*
" jazakallah...
" Aisha ga tambayar ki, wacce addu'a ce sayyadl istigfari? A wane hadisi aka kawota? Wanene ya rawaito? Da kuma falalarta...
" sai da cikin kande ya kada sannan ta mike cikin rashin kuzari tace
Bukari ne ya rawaito cikin hadisin sa mai lamba 6306, itace shugaba cikin zikran neman gafara kamar yadda yazo acikin hadisi cewa : An karbo daga Shaddad bin Aus daga Annabi SAW yace: "Shugaba cikin zikran neman gafara mutum yace: *(( ALLÃHUMMA ANTA RABBY LÃ'ILAHA ILLA ANTA, KHALAQ-TANY WA ANA ABDUKA, WA ANA ALA AHDIKA WA WA'ADIKA MAS-TA'DA'ATU, A'UZU BIKA MIN SHARRI MA SANA'ATU, ABUU'U LAKA BINI'IMATIKA ALAYYA,WA ABUU'U BI ZANBY, FAG-FIRLY, INNAHU LÃ YAGFIRUZ ZUNUUBA ILLÃ ANTA))*
Kuma yace: (( Duk wanda ya fad'eta a yini yana mai sakan-kancewa da ita, kuma ya mutu a wannan yinin kafin ya kai yammaci, to yana cikin 'yan aljanna, kuma duk wanda ya fad'eta da daddare, alhali yana mai sakan-kancewa da ita, sai ya mutu kafin sãfiya, to yana cikin 'yan aljanna...
" barakallahu fiyki...
Mumy ce ke faman masifa da zagi a palour wannan yar iskar yarinyar ina ta shiga haka zata barmana palour kacha kacha....
" mama farida ce ta sakko daga sama to mekike nufi idan batanan Ne zangyara...
" karkiyi min rashin kunya wallahi...
" rashin kunya ta nawa kuma ai sai dai in bakiyi abunda za'ayi miki fitsarar bani kin sangarta 'ya'ya basayin komai basu iya komai ba sai kwanciya ko kina tunanin ba gata kukeyiwa kande ba?
" gidan uban su ne babu abunda zatayi...
" itama gidan uban nata ne tunda kawunta ne....
" k'ande ke faman tafiya ita kadai burinta taje tayi sallah ta kwanta wata sallama taje sai da kirjinta ya buga...
" a hankali ta amsa tare da fadin ina yini?
" lpy ba lafiya ba kinbarni cikin k'ewa da damuwa, gaskiya ya kamata ki samu waya Aisha...
" Allah uncle isyaku?
" Allah kuwa wannan kwanakin dakikayi duk sun hargetsani wallahi kullum tattausar muryarki kemin yawo acikin kaina, soyayyar ki ta faskara kuma nan da next mouth za'akawo kudi fa...
" kamarya?
" cikin murmushi da mazan taka hace ai an aiko gidan ku...
" dakewa tayi tace Allah ya zabama abunda yafi alheri...
" Ameen matas, k'insan Allah ina masifaffan k'aunar k'i ne bikin ma banaso yakai 5mouth wallahi nagaji....
" Dariya tasaka tace ne wallahi kunya kake bani uncle...
" zan ma daina baki ayayin dana fara kashe ki da kalamai na...
" bye bye ni dai nazo gida...
" shigar kande kenan mumy tace toh tam badaddiya, mai bin maza, daga dawowa har kin ja hijjabi kin fita wa zai gyara miki gidan?
" mumy makaranta fa naje...
" Aa ilimin kika jawo dallah shige ki gyara gidan ki kuma dora girke...
" tohm ta Ambata sannan ta shiga dak'in ta...
" gurin karfe tara tana kasan dak'in ta a zaune sai ga haruna ya murda kofar ya shigo...
" zama yayi kusa da'ita ga takeaway na siyo miki nasan bakyacin couscous...
" kallonsa kawai takeyi...
" kanwata please kidaina saka damuwa kikuma daina zama da yunwa kinje?
" Tohm, yaya waya nakeso kacika kasiyamun please....
" ban yarda ke riki waya ba!...
" shiru tayi tace to...
" wayannan mayafan ke daina saka su zankaro miki hijjabai...
" ita dai kawai da to take binsa takasa fahimtar inda ya dosa...
" cikin rashin fara'a tace yaya ina Amira?
" yanzu kice Amirata...
" har yafita tana kallonsa...
"Da safe cikin ta ke danyi mata ciwo bata gyara dak'in da huri ba.....
" Tana fita mumy ta wanka mata mari...
Cikin kuka zata koma dak'in ta haruna ya rikota...
" rungumesa tayi tana kuka....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
_58-62_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
Da safe cik'in ta k'e danyi mata ciwo bata gyara dak'in da huri ba.....
" Tana fita mumy ta wanka mata mari...
" Cikin kuka zata koma dak'in ta haruna ya rikota...
" rungumesa tayi tana kuka Cikin kuka tace yaya bansan me nayi musu ba basa sona basa kuma kaunata ballantana suje tausayina wallahi koda da rana daya ban taba gajiyawa dayi musu aiki ba, cikina ciwo yakeyi shiyasa ban fito ba takara fashiwa da kuka...
" har cikin zuciyarsa yaje ciwo haruna cikin tattausar lafazin sa yace hakuri da jama'a mutunci ne, Duk abunda kayi masoyinka kawai kake burgewa , Har abada akwai zukatan da ke son ka ko da kana munana ma su, Akwai kuma ma su kin ka duk yadda ka kyautata ma su, Dan haka kiyi hakuri komai yakusan zuwa karshe inshaa Allahu, Ahankali ya dago fuskar ta yadda yaga idunta yayi ja yasa shi cewa kidaina kukan jeki huta kinje...
" batare da ta yi magana na ba ta zame daga jikinsa ta shige dak'inta...
" mumy da tayi sukuti abun duniya ya 'isheta kar dai haruna son kande yakeyi tafi minti goma tana tunani Amma takasa bawa kanta Amsa sallamar farida ce ta katseta dama ku nake jira yau naga kudurar Allah...
" mum mai yafaru?
" wannan yar iskar yarinyar naga haruna na lallashi...
" farida tace ai sonta yakeyi!
" so fa kikace farida...
" wallahi mumy sonta yakeyi rannan agabana yafada...
" bantan uban nan ai wallahi bazai yihuba firdausi ce daidai dashi...
" hmm ai matar mutum kabarinsa ....
" Mumy tace dallah yimun shiru uban wa yace miki ba hakaba?
" farida tace ai haruna ba danki bani ballantana kuyi masa dole dan haka kubarsa ya zabe wacce yakeso...
" yimun shiru wawiya wacce bata kishin yar uwarta to bari kije auren firdausi da haruna babu fashi kande kuwa bazan taba barinta taje dadin rayuwa ba....
" hmmm Nidai babu ruwana..
" Dole kuwa yayi ruwanki mumy tashiga daki cike da takaici da bak'in ciki...
" kande dake zaune akan gadonta tarasa me yakeyi mata dadi ahankali tatashi ta'isa palour dantasan mumy ta raga mata ne dan taga haruna in banda ma yananan duka zatayi mata ahaka ta daddafa tashire ko'ina, ta dura girke amma ina cikin ta dai bai daina ciwo ba zama tayi tana sallati daidai lokacin haruna yashigo....
" meke damunki?
" cikina ne yake ciwo tun dazu da nazata zai lafa kaga kara azaba yakeyi...
" tashi muje nakaiki asubiti...
" yaya bangama abincin ba mumy zatayimin fada kuma naga kamar yunwa sukeji....
" ina zuwa sama yahau dakin mama farida tana zaune kan kujera alamar karatun alkur'ani takeyi sallama yayi mata...
" haruna kenan sai yau akaga damar shigowa dak'ina?
" mama kenan am always busy shiyasa please ina bukatar taimakon ki...
" name fa?
" Dan abinci zaki karasa kande bata jindadi ne zan kaita asubuti....
" Bakomai amma me isa bazaka saka su firdausi ba?
" kinfi kowa sanin babu abunda suka iya last 2days da suka huce nace ta dafan taliya i can't even take it to my mouth....
" hakane bari nakarasa darajarka tace wallahi amma da itace tasan bazanyi ba...
" Nagode mama, Yana sauka yasanar da kande ta saka hijjabin ta...
" Tohm tace sannan tafita, shikuma haruna ya tsaya yana kallon yadda tagyara kitchen din yayi fes lallai dole aci kande *Ta Dabance*....
" A mota ta sameshi har ta bude gidan baya yace ne driver dinki ne?
" cikin yamutsa fuska tace kamar yaya?
" malama shigo gaba mu tafi, ko amsawa batayi ba ta huce ta shiga tunda suka fita babu wanda yayi juna magana sunkusa karasawa Asubutin haruna yace zafin yakeyi miki ne?
" ta daga masa kai tare da kauda kanta...
" Nan ya karbar musu number sannan ya huce suka zauna ahaka number tazo kansu ta miki zata shiga haruna ya huce gaba...
" Nan dr yayi mata yan tambayoyi yakuma sanar da'ita ta daina yawo babu takalmi ta kuma ta daina shan zaki, yace taje dak'in can ayi mata allura....
" Bayan fitar ta dr yace bawane abu bani tanayin aure zata daina...
" haruna ya karbe takardar maganin ya siyamata su sannan suka huce gida..
" suna isa gida sukayi ido biyu da firdausi sau huce takeyi tana daddaure fuska...
" haruna yana fitowa kande ta fito ta kalleshi tace nagode yaya ta shige cikin gida...
" haruna da ya koma mota ko kallon firdausi baiyi ba ballanta na ya san halin da take ciki...
" gidan ta shiga aguje ta hayi step dinsu dak'in mumy tashiga tana zuwa ta rungeme ta please mumy ayi maganar auren mu da yaya wallahi ina sonsa i can't life without him...
" Karki damu kinje aure kamar anyi angama ko yanaso ko bayaso...
" are you serious mum?
" Yes i am kice fa auta ta farincikin ku shine nawa...
" Nan ta rungema ta i love you mum...
" after kande tayi sallah ta dauki abuncin ta sannan ta sha magaba within 1hours cikin ya lafa Nan ta dauke book dinta ta huce makaranta...
" haruna ne yake cikin office juya kujera kawai yakeyi knock yaje yace come in...
" fatuhu ne yace mutumin 2daya baka shigowa office...
" kai dai bari fatuhu yarinyar nan ce tafara rudane wallahi am always thinking about her....
" wai u mean firdausi?
" Which firdausi ana maka maganar kande she have change her life style, her walking, talking even her body build kai bari ma kaje she's so silent like never....
" wuff bantan uba dole ta rikirkita ka, yanzu what wrong what going on?...
" hmmm knows a days ko bacci banayi sosai kullum tunanin ta, da ban dauki sonta komai ba yanzu kuwa inna rasata i think nema sai an rasane....
" hahaha yaga yar budurwa ta chanja shi, gwara kayi auren haruna fa dubine nema da yaya 2 fa...
" kullum tunanin iya habu nayi aure amma yanzu lokacin yazo....
" hakane wallahi ai kamayi hakuri...
" haha over hakuri ma nayi wallahi jiya datayi hugging dina tana kuka wallahi i feel something har cikin kaina am so shock kai mutuwar tsaye nayi....
" hahaha Mutumin baka dakyau gwara dai karabu da magunguna kakama da'ir...
" Soonest ma inshaaAllahu but bata wane damuwa akaina fa it seems like bata sona....
" ai kai zaka koya mata son naka always show concern a kanta...
" hahaha okay i will makesure nayi trying...
" kai jibe ne fa tafiyar nan America...
" why not kuje ku kadai?
" aa haruna karfa kajawo nana asara fa zuwan mu zai kara habbaka kamfanin mu...
" hakane Allah ya kaimu...
"Ameen..
K'ande suna cikin aji suna bada hadda after tagama malam jabir yace Aisha ki tsaya kiyi karatu saboda kwakwalwar ki ta karatun ci kuma kina taimakon mutane a class dinnan baki da kyashi...
" cikin ladabi tace inshaaAllahu malam zanyi Allah dai yabamu masu Albarka...
"Ameen, bayan fitarsa malamin fiqhu ya shigo malam hassan sanadiyar ya sanar dasi shima yau tambayoyi zaiyi...
" fatima tace Aisha nefa wannan tambayoyin Allah wahala sukeyi min...
" komai sai da nace fatima kidinga kokartawa please ahaka kima zaki dage...
Tohm Aisha nagode...
" malam hassan ne yafara sallama sannan yasanar dasu zamu fara tambayoyi zamu fara da fatima tambayar ki itace ayayin da mace take cikin Al'ada bata samu damar yin azumi ba me ya kamata tayi?
" Sai Ta kasance cikin lazumi da karatun kur'ani da kuma yawan kabbara da sadaka farantawa bayin Allah kame bakin daga mugun zanci da tsare kai daga cin naman mutane da kuma zalunci...
" Mashaa Allah..
Tambaya ta biyu Amina sageer inaso ki sanar damu menene yake wajabta wankan jababa?
" Assalamu alaikum abunda yake wajabta wankan janaba shine fitar maniyyi ta kowacce hanyan biyan bukata ta aure ko ta hanyar mafarki ko ta hanyar babbar sha'awar data jawo maniyyi yafita, iDan mace ta gama jinin Al'adarta da jinin haihuwa in har ya dauke wajibe ne da suyi wanka....
" Mashaa Allah..
Tambayar mu takarshe Aisha zaki yimana bayane siffofin mace saliha guda uku...
" kande ce ta mike tare da sallama tace mace saliha itace mai addini tana karfafa mutane akan addini tana dura yayanta da mijinta saboda mace tanada tasiri akan mijinta in ta karfafashi zaiyi aiki inta jarya masa gwuiwa bazaici nasaraba Domin manzon Allah saw yace mumini bai taba samun fa'ida ba bayan tsoron Allah kamar mata saliha mai taimakawa mijinta akan Addini (shih muslim)..
" Mace saliha itace mace mai gaskiya son zuciya bai rufe mata ido ba kullum burinta ta fadi gaskiyi kamar yadda Allah yace yaku masu imani kuji tsoron Allah ku kasance tare da masu gaskiya(suratul tauba)manzon Allah yace gaskiya tana shiryarwa zuwa ga bin Allah bin Allah yana shiryarwa zuwa ga Aljannah(bukhari da muslim)...
To jazakumullahu khair sai mun hadu wane satin...
A hanya kande na cikin tafiya kamar yadda tasaba Jin sallamar uncle ce ta katseta...
" ina yini uncle? Ai nayi tunanin bazaka zo ba yau..
" cikin rashin fara'a yace ai gani nazo dai ko?
" ba taji dadin yadda ya furta maganar ba sai tace wallahi nima ban jindadi shiyasa ban dubo result dina ba..
" ya kamata mudinga waya Aisha wallahi inason kasancewa dake sosai Amma ke gani kikeyo kamar bana sonki...
" cikin jindadi tace karka damu nakusa yin waya Nema...
" any way saura 3weeks aturo gidan ku...
" kirjenta taje yayi mugun bugawa can kuma sai ta rufe fuskarta...
" Na duba miki weac dinki tana gurina anjima da daddare zan kawo miki...
" serious? Na wadi ko?...
" hahaha uwar tsoro zakigane da idonki saina kawo...
" tohm inajera bye...
" Shigarta cikin daki tayi wanka tayi sallah addua takeyi sosai Allah yazaba mata mafi Alheri....
Abuja
" hamza ne ya kalle abi cikin ban tausayi yace abi har kadawo?
" eh nadawo yanzu inajinka wacce yarinya ce ? Aina take? Yar wace?
" ummi tace nema dai na dago naje yarinyar nan ko hankali na zai kwanta duk ya damu kansa saboda soyayya...
" cikin raunin murya yace Abi batasona Amma ne inasonta...
" ya sunanta?
" bakowa bace face kande 'yar gidan goggo....
" Aishatu wai kake nufi??
" eh itace..
" will you shoutup impossible wallahi how come's karasa yar dakakeso sai ita yar talakawa....
" Abi yace kaga son daina hawaye fuskance ne dama baka son farida?
" wallahi bantaba son farida ba ko maganar soyayya bamu tabayi ba katambayi ta kaje...
" Wata sabuwar cewar Abi...
" ummi ta miki cikin masifa tana fadin nifa bazan amince da wannan kwamachalar ba sam bazata sabo ya auromin dangin tsiya ba....
" Abi yace dani kike wato tunda mahaifiyarta yaruwata ce ai...
" wallahi baka isa ba bazaka auro min wannan yarinyar ba....
" Abi yace kakwantar da hankalin ka hamza indai ina rayi zanyi iya bakin kokarina dan ka aureta....
" yauwa Abi nagode...
" Ai wallahi baku isa ba...
Birni..
" gurin karfe 12 haruna yakasa bacci juye kawai yakeyi jikinsa babu karfe ya miki ya tura dak'in kande bacci takeyi...
" A hankali yace kande? Kande??
" cikin ya mutsa fuska tace lafiya da daddaren nan zaka shigo min daki?
" Wallahi nakasa bacci kaunarku ita ke yawo acikin raina dan Allah ki yarda bikin nan kar yakai 1mouth...
" atsorace tace biki fa kace yaya wane biki koma?
" wallahi a matse nake nagaji...
" kace gaba da hakuri yaya komai lokacine...
" wane hakuri kuma kande? Bayan wanda nayi am almost to 35 fa? In banyi aure yanzu ba mata kikeso nabi? Ai da'ace ina bin mata gwara nayi auren cuz am in need...
" ita dai kallonsa kawai takeyi...
" Gobe zanje kauye domin maganar auren...
" Gaskiya ya..sai kuma tayi shiru...
" nasan kina sona kamar yadda nake sonki Dan Allah ke amince dani Aisha...
" bayan fitarsa ta mike ta shiga toilet ta gabatar da Alwala tafara yuwa Allah kirari....
" Da sassafe wayar mumy tafara ringing cikin barci ta dauka salamu alaikum...
" ba bacci zakiyi ba tashi zakiyi kinakasa kande domin hamza ya dage sonta yakeyi....
" a firgeci tatashi hamza kuma???.....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _62-66_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
" Nasan k'ina sona k'amar yadda nak'e sonk'i Dan Allah k'e amince dani Aisha...
" bayan fitarsa ta mik'e ta shiga toilet ta gabatar da Alwala tafara yuwa Allah k'irari....
" Da sassafe wayar mumy tafara ringing cik'in barci ta dauk'a salamu alaikum...
" ba bacci zakiyi ba tashi zakiyi k'i nakasa k'ande domin hamza ya dage sonta yak'eyi....
" a firgeci tatashi hamza kuma???.....
" ummi tace eh shimana tun jiya muke fada da mahaifinsa nace bazai aure ta ba ina dalili ak'awo min talaka kazama jahila gidana ai wannan bazata sabo ba sauro yayi fada da zaki....
" Ne wallahi Nama kasa magana anya yarinyar nan ba Asiri takeyi ba?
" zata aika ai bakiga kallarta ba ma...
" Ai kuwa zatasan ta tabo tsuliyar dodo wallahi sai tabar gidan nan.....
" Ai kafin ma ta bar gidan ki tabbatar kin nakasa ta....
" Angama...
K'ande dak'e zaune tana faman duba littafi wanne tunani ne yazo mata babu shiri ta mik'e tayi tunanin duk bacci suk'eyi sai ta fita da rigar dake jikinta saboda aikin zai fi yimata sauki sauri takeyi har tagama wanke wanke ta dura tea...
" haruna kuwa yana zaune a palour yana ciki wasu files...
" lokacin da kande ta fito bata kula dashi ba sharar ta kawai takeyi har sai da tazo gurin kafarsa sannan ta daga kai takalli shi.....
" k'allon ta yake tayi wane abu dayaji yana yimasa yawo har cikin kwa-kwal-warsa ahankali cikin murya mai taushi tace ina kwana yaya?
" cikin murmushi yace Amma wannan kayan bai kamata kina sawa acikin gidan nan ba!...
" cikin ladabi tace nayi tunanin babu kowa a palour ne shiyasa....
" okay jiki chanja su...
" tohm tace sannan ta saka hijjabin ta tafito ta karasa sannan tatafi kitchen domin fito da kayan tea....
" haruna dake faman juya bairo yama kasa cigaba da rubutun cikin zuciyar sa ke faman fadin lallai kande tayi kaunar ta har cikin jini na nakejinsa....
" lokacin da ta karasa wanka taje tayi ta rangada kwalliya don tasan uncle yau zaizo....
" mumy ke faman juya spoon takasa karyawa...
" Dady ne yace what wrong mumy naga kin kasa shan tea din....
" wallahi Da matsala dan wallahi bazan kyali yarinyar nan ba sai na salwanta ta....
" mama farida tace wannan magana mara dadi mtsewww....
" kande ce tafito ta gaida su! mumy ce ta dallah mata harara, guri ta samu ta zauna...
" dady yace uwata wacce university din kikeso?
" ko kinason fita abroad ne?
" shiru tayi mumy tace abroad din lafiya 'ya'yanka ma baka kaiba sai wata banza to wallahi bazai yihuba..
" kudin ki ne kokuma akace miki ita ba yata bace ba? To nafi sonta fiye dasu firdausi...
" haruna ne ya fito cikin shiri ya gaida dady yace dady is better asamar mata admission anan...
" ku bari ta zaba da kanta kokuma kinason Abuja?
" Cikin ladabi tace duk inda kukace dady.....
" Mama farida tace ohni ko tayaya k'are ya daina haushi?
" kande tasan da'ita take sai tayi murmushi tace ai abunda bazaiyihu ba ne sai dai ya lafa badai yadaina duka ba....
" haruna ne yace dady inada calling up a america by 3 zamu tashi 3 days kawai zanyi....
" haruna babu abunda zance maka sai dai Allah yakara budi nagani jiya a jarida....
" Amen dady..
" wane dady mumy tace domin haka zasuje dadin yiwa k'ande Abunda suka tsara mata....
" mama farida tace oh ni haruna k'aki yin aure har yanzu ko mai hankali ake dubo mana ne?
" Dady yace ai an kusa....
" mumy tace nefa dady banje kana zancen na kande da isyaku ba....
" Allah sarki yaron kirki dazuma sai da muka gaisa a masallaci da Asuba...
" haruna da haushi ya turniki sa sai cewa yayi ai k'ande yarinya ce abari ta dan kara girma...
" ka jika haruna girman me? Ai nanda wata daya tana gidan sa....
" cikin murya mara sauti yace sai dai dak'ina...
" dady yace uwata ne zan fita mai zan tawo miki dashi?
" cikin murmushi tace dady agwaluma da kashu.....
" Tohm angama, wayancen iyayen sangartar suna chan suna bacci ko?
" mumy tace to baccin ma hanasu za adinga yi ne?
" mama farida tace yadai kamata....
" mumy tace ki bare ki haifa saiki yi magana...
" Dady yace aikuwa tana nan zata haifo...
" mama farida tace yauwa Alhaji na adawo lafiya katawo min da kankana....
" fruits za'asiyo miki anjima za'a kawo ma...
" yauwa mijina adawo lafiya...
" bayan fitar dady mumy tace ga kunan haka zaku kare kuna siyar soyayyar wasu da asiri....
" mama farida cikin dariya tace ai shi kansa asirin iyawa ne in baka iyaba sai dai ayita cimaka kudi...
" mumy ta nuna k'ande zakice ubanki ke k'ande zan nuna miki bambancin birni da kauye...
" Ta ba bakinta tayi ta huce dak'inta...
" haruna ne ya shigo kande?
" Naam yaya...
" ga waya nan nasiyo miki zamu dinga waya...
" cikin murna tace Da gaske?
" ya mika mata wayar to amma menene tukuici na?
" cikin murna tace Allah yabaka mace tagare...
" a'a aini nasamu...
" zaro ido tayi to wacece?
" kece mana..
" fuskarta ta rufe, Ai ne anyi min miji tuntuni...
" bata rai yayi yace banason irin zancen nan kece tawa ta har Abada...
" bakinta ta turo nifa nace maka akwai wanda nakeso....
" ke daina yimun shagwaba kar naji nayi Abunda bai dace ba...
" Cikin dariya tace menene abunda bai dace ba?
" wanne irin kallo yabita dashi kana kallonta kasan na soyayya ne...
" lokacin makaranta ya tawo bari naje na Shirya...
" To ne Natafi kiyimun addua ki kuma kara sona please....
" murmushi tayi sannan ta sake dariya sai kun dawo...
Bayan k'ande ta Dora abincin Rana wayarta ta saka a charge sannan tayi sallah tana tunanin mai yahana uncle zuwa? Haka takarasa girken ta sannan tayi shirin makaranta.....
"Lokacin data isa anyi mata duk'an makara malama hafsa ce a ajin bayan tafita malam umar ya shigo ajin....
" fatima ta kalli k'ande Nefa nagaji da tambayoyin nan da yakeyi mana....
" k'ande tace ai daga yau angama sai nan da 2weeks....
" Assalamu alaikum kamar yadda zamu cigaba acikin karatun mu na tambayoyi Tambaya ta farko zuwa ga Aisha me ake nufi da kyautata alwala?
"K'ande ce ta miki Kyautata alwala abune mai mutukar mahimmanci acikin rayuwar mu domin in alwala bata inganta ba babu ta'inda sallah zatayi, kuma ma'abota kyautata Alwala zasu samu daraja da sakamako kamar yadda mukaje acikin hadisi manzon Allah (saw) yace wanda yayi alwala ya kyautata, laifukansa suna fita daga jikinsa har su fita ta qarqashin faratunsa.... [sahih muslim 245]
" Mashaa Allah... Tambaya ta biyu itace wacce Addu'a ce akeyi yayin farkawa daga bacci?
" k'ande tace malam yayin da mutum ya farka tsakar dare ko kuma yayin da mutum ya tashi daga bacci?
" yayin da mutum ya farka tsakar dare(cikin barci)..
" k'ande tace Yazo acikin hadisi mai number 1154 wanda bukari ya rawaito, An karbo daga Ubadatu bin Assamit: Allah ya qara yarda a gareshi daga Manzon Allah SAW yace: (( Wanda ya farka cikin dare sai yace: *LÃ'ILAHA ILLALLAHI WAHDAHU LÃ SHARIKA LAHU LAHUL MULKU WALAHUL HAMDU WAHUWA ALÃ KULLI SHAI'IN QADEER.* *ALHAMDULILLAH SUB-HÃNALLAH WALLAHU AKBAR WALÃ HAULA WALÃ QUWWATA ILLÃ BILLÃH. SANNAN YACE: ALLÃHUMMA-GFIRLY* ko yayi addu'a to za'a amsa masa, in kuma ya tashi yayi sallah to za'a karbi sallarsa........
" barakallahu fiyki..Wa jazakillahu fil jannah...
" Ameen...
Anan zamu tsaya sai kunjimu Gobe...
" Fatima ta kalle k'ande lallai sannunki Aisha kina kokari fa, kuma ta yaya kike ruk'i wa yannan Addu'o'in?
" fatima kenan ai duk yawancin abunda malam umar yake tambayar mu abubuwa ne da kusan kullum yakamata ace munayi arayuwar mu ki duba kiga kamar tambayar yau akan Alwala aikinga kullum mukeyi, Da kuma tambayar addu'a yayin farkawa daga bacci wadda ya kamata aci dukkanin musulmi ya haddace ta domin falalarta...
" hakane kam tashi mu tafi....
" Tana shiga cikin gida kafarta dazata saka acikin falon taje an zuba mata bulala firdausi na faman dukanta hajiya kuwa ball takeyi da'ita...
" wayyoo Allah na menayi muku wayyo kada ku kasheni...
" ka tak'on da farida ta k'wala she yasa jini yafara zuba ajikin kande...
" Mumy tace ai saimun nakasa ki wallahi in muka koreki naga ta inda haruna ko hamza zaice yana sonki....
" firdausi tace munafuka tsinanniya riketa sukayi har gate suna zuba mata bulala cillata sukayi sannan suka rufe gate dinsu...
" baba mai gadi cikin tashin hankali yace me tayi muku....
" To munafiki cewar farida da firdausi saura muje kagayawa wane kaima haka zamuyi maka....
Suna shiga palour suka rungume mumy wooo mumyn mu munje dadi wallahi kinga yanzu su hamza sun zama namu...
" kudai ku kwantar da hankalin ku indai ina rayi zaku auresu....
" kande dake tafiya dakyar idanu wan ta sai zubda hawaye sukeyi ga jini yana wanke mata fuska tsallakawar Da zatayi sai shuuuuuuuu kikeji wane mai mota ya bugeta....
" A guje mai motar yafito yana innalillahi wa inna.......
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO _66-69_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
Firdausi tace munafuka tsinanniya riketa sukayi har gate suna zuba mata bulala cillata sukayi sannan suka rufe gate dinsu...
" baba mai gadi cikin tashin hankali yace me tayi muku....
" To munafiki cewar farida da firdausi saura muje kagayawa wane kaima haka zamuyi maka....
Suna shiga palour suka rungume mumy wooo mumyn mu munje dadi wallahi kinga yanzu su hamza sun zama namu...
" kudai ku kwantar da hankalin ku indai ina rayi zaku auresu....
" kande dake tafiya dakyar idanu wan ta sai zubda hawaye sukeyi ga jini yana wanke mata fuska tsallakawar Da zatayi sai shuuuuuuuu kikeji wane mai mota ya bugeta....
" A guje mai motar yafito yana innalillahi wa inna Ilaihir raji'um, ku taimaki ne DanAllah ku taimaki ne jini jini....
" wata dattijuwa ce ta nufo gurin k'ande tana fadan subhanallahi bari na taimaka maka ka sakata a mota....
" yau Dan Allah hajiya i sauri kar ta mutu...
" cikin hanzari ta sata a gidan baya baisan lokacin da yaja motarsa ba sai jigawa directly ya nufi babban asibitin garin, Anan da nan likitoci su kayi kanta cikin tashin hankali yake fadin kuyi sauri karta mutu kuyi sauri....
" Dr usman ne yafito yace cool down dear bazata mutu ba sai time dinta yayi zamuyi iya kokarin mu....
" okay.. okay A lok'acin ya dan nawa hajiyarsa waya...hello mamee please k'izo babban Asubuti a k'wai matsala...
" Me kuma ya faru Abdul kaddai Nusaiba ce ba lafiya?
" A'a hajiya please kiyi sauri...
" Tak'e ta sak'a hijjabi, ta dauk'e key din motar ta ta nufi Asubitin, Nan ta tarar da Abdul yayi tagumi hawaye Na wanke fuskarsa....
" subhnallahi lafiya abdul? Me yafaru? Wa aka kawo nan? Dubi yadda fuskarka tayi ja saboda kuka sai kace yaro...
" Na tawo hanyar kano inata sauri sosai tsautsayi dai yasa Na buge wata yarinya...
" ya illahi ince dai da sauki?
" eh da sauki Amma kuma tana ta zubda jini....
" ka kira Nusaiba ka sanar da'ita...
" hajiya k'in manta nusaiban ne? Kinsan halinta Ne dai ki taimaka ki zauna kusa atare da'ita...
" Tohm Abdul Allah dai yabata lafiya Naji doctor ya fito shiga kaje mai zaice...
" Assalamu alaikum, ina fatan jikin dai da sauki?
" abunda muma muke fata kenan gashinan dai dr philips yana Nashi binciken, but actually kafin ka bugeta akwai alamun duka da wasu rauni ka ajikin ta harda inda aka buga mata wane Abun Akanta, ga kuma bugun da kayi mata ta k'arye akafa hannun ta kuma tasamu rauni ka....
" Na shiga uku dr yanzu yaya zanyi? Bansan taba? Ban kuma san dalilin...
" karka damu abdul we are trying our best kuma munyi mata Alurori a kallah 10 yanzu kuma ana yi mata treatment din injuries din, Nan da 2hours za'ayi mata aiki akafar Duk Abunda Nake lissafa maka 1.8million ake bukata....
" inada dr ayi mata koda sukenan kudina sai anyi mata....
" okay...!!!
" To ka tafi gida ka huta abdul 'yark'a ba ta jindadi ma...
" hajiya hutawa fa kikace? Yar mutabe fa na buge? Duk rashin imani na Ai natsaya naga ta farfado....
" hakane Abdul Amma Allah ne ya kaddaro hakan...
" yeah shine but i need to stay...
Mumy ke zaune tana Danna waya zuciyar ta ciki da murna sai murmushi kuma takeyi ringing wayarta takeyi cikin k'ankanin lokaci ta dauka hello ummi?....
" yaya momy ina fatan aiki ya cika...?
" Hahahaha Tun yaushe ai yadadi da cika kande sai dai wata munriga munyi mata illa?
" yauwa kawata har hankali na ya kwanta yarinya zata zamar mana annoba....
" Ai kande ta dabance.....
" To sai anjima yaruwa farida tasa ranta cikin ruwan sanyi hamza ya zama nata ....
" hahaga godiya muke ummi...
" Mama farida ce tashigo gidan ciki da Sallama mumy ince kande ta dura abinci?
" wane Abinci kuma ai tunda tafita bata dawo cikin gidan nan ba ballanta na adora girki....
" To Allah dai yasa lafiya dan bata yaba kaiwa dare ba inacan ina sauri dan Na taimaka mata mugama....
" hmm ni daman banfa yarda da yarinyar Nan ba ina tunanin maza take bi wallahi....
" ai wallahi bai kamata ashedi kande da wannan mugun abun ba domin kande ta dabance wallahi duk fitinarta bata bin maza....
" Dallah yimun shiru ai dangin ku daya kyafadi haka....
" Ai ita gaskiya daya ce Dan haka ko kinaso ko bakyaso kande tafi yayanki tarbiya....
" inji ubanwa?
" ai ba sai uban wani yafada ba a ma'amala ma ake gani mai tarbiya....
" kina jahilarki...
" hmm zakiga jahila ta hau samanta ta bar mumy nata zanbada masifa...
Bayan sallar isha'i dady ya shigo yanata zam badawa kande kira shiru hakan yasa ya lika dak'inta bai ganta ba ya duba dinning babu ko abinci ke mumy ke farida kufito ina kande ta shiga???
" mama farida tace wallahi Nema ina daki hankali na atashi ahaka Nabarta tana shirin islamiyya har ta tambayi ne me za'a dafa nagaya mata Amma dana dawo gida Akace batanan.....
" mumy cikin taba baki tace hankalina duk atashi run 5 yarinya bata dawo ba kardai acemin ta bata....
" wannan ai shashanci ne ko gidan kawaye bata zuwa ballantana ta dade awane gurin kuma kuna zaune amanar mutane Na karba ke farida ke firdausi dallah ku fita ku nemota....
" To dady tafiya sukeyi suna dariya ko'ina zamu ganta oho masa...
" kyaleshi dallah zomuje musha ice cream...
" da dai yafi!!!...
" dady ke faman zagaye a palour ya kasa zama mama farida ce tace Alhaji kazo kace Abincin Nagama maka!
" wane abinci??
" Alhaji ka kwantar da hankalin ka babu inda tashiga ba wayasani ko tatafi kauye?
" ta ina hankalina zai kwanta uwata ta bata ke duba kiga girken ma kasa yi kukayi ita kuwa bata gajiya kunaso Nashiga cikin tension dayawa ne? Kuma bazata taba tafiya bata sanar dani ba ina zuwa....
" ohh ni yarnan ko ina kande tafada?
" baba mai gadine ya tawo aguje Alhaji gani...
" nasan kaga fitar kande kuma kaga shigowarta bayan ta shigo takara fitane?
" a'a (sai kuma ya tuna zancen firdausi akan zata yan k'ashi indai ya sanar da wani) Alhaji bansan komai ba kayarda dani bansan komai ba...
" Ka ganta tafita dai ko? Kuma kaga dawowarta?
" eh nagani Amma daga nan bansan Abunda ya faruba.....
" bakomai koda wane yayimun karya kai bazakayi min ba shekarar mu 40 tare kasanni nasanka tsoron Allahn ka yasa muke zaune da gaskiyar ka, Amma katashi kaje bari natafi gurin yan sanda....
" haka dady ya dinga tambayar mutane Amma kowa ya tambaya sai ya sanar dashi bai ganta ba directly ya sanar da d.p.o Nan aka fara bincike....
" sannu Alhaji dama hakura kukayi yanzu su farida suka dawo da kuka basu ganta ba...
" Nasanar da hukuma kuma gobe zanje kauye....
" Sai kadawo...
" Sai k'i k'oma dak'ink'i ina buk'atar hutu....
" haba dady Akan wannan yar iskar yarinyar?
" zaki fita ko sainaci mutuncin ki?
" in banda babu aure tsakanin ka da kande da sai naci aurenta kakeso kayi...
" Allah ya shirye ki....
Jigawa
Babu yarda mame batayi da abdul ba akan yatafi gidansa Amma yaki daga karshe ma dak'in da aka kwantar da kande ya shiga ya zauna a gaban gadon ta kallon fuskarta kawai yakeyi duk da rauni ya cika fuskarta Amma tayi masa kyau cikin sanyin murya yace mame kalleta da kyau yarinya ce ma.....
" Na ganta abdul kakwantar da hankalin ka zata tashi inshaa Allah...
" yanzu mamee in taga karayar kafarta yazatayi?
" haba Abdul Ai komai kaddara ne kai dai kasa hakuri....
" Nusaiba ke faman kiransa yana rejecting daga karshe ya kashe wayar .....
" yanzu abdul bazaka koma gun matarka ba? Kabarta cikin tunani da fargaba zan kula da yarinyar nan....
" please kikalleta koina ciwo ga karaya dan banida tausayi sai na tafi nabarta haba mamee....
" Toh ai shikenan...
Abuja
Washe gari abi yana zaune kusa da hamza yace ko kaifa son har kafara kyau nace kasa aranka kasamu Aisha...
" ummi ce tayi dariya tace Ah haba su kande manya faridan fa?
" ke bari kije abunda d'ana yakeso shi zanyi masa kuma tunda yace kande yakeso i will makesure ta zama tasa...
" hamza ne yayi hugging din Abi budar bakinsa yace that's my Dad kande ce kadai matar da rayuwata zata cigaba inna rasata kun rasani nasan nazama mahaukaci akan soyayya my new company will be Aishham....
" ummi dataje wane malolo acikin ranta sai cewa tayi wai kai baka kishin ka aure talaka wacce ba class dinka ba?
" haba ummita Ai class shine Addini talauci kuwa sanin yakamata ne ina sonta overrr.....
" Abi ya kalli ummi ke bakije dadi da kikaga son yana walwala ba? Dubi har wane haske yayi...
" Tayi tsake sai ayi Nagani....
" cikin mintuna abi ya kirawo dady Awaya bayan sun gaisa yace Ai magana nake da'ita dakai Akan kande .....
" kirjensa ne ya buga sannan yace zan kirawo ka yanzu ina aiki....
" Abi ne ya juya wayar hannunsa tare da fadin anya lafiya?
" me yafaru Abi?
" Hamza Akwai matsala agidan dady dan kowa har muryarsa ta chanja...
" Gobe zanje ai....
Kauye..
Dady ke driving cikin kauyen dakyar ya karasa cikin unguwar Nan ya fada gidan goggo maraba tayi masa sannan ta bashi guri.....
" Anya lafiya naganka abe jajan?
" tukunna ina kande goggo?
" kamar yaya ina kande ita tace maka zatazo nan?
" innalilahi yake fada sannan ya ajiye modar ruwan Abbas jika duba min gidan iya habu....
" goggo dake faman salallame wannan yarinya ina ta shiga taje tayi muku halin nata ko?
" ke kwantar da hankalinki goggo bakomai...
" iya habu ce tashigo tana fadin wane irin banzan zance ne wannan?
" goggo ce ta zaunar da'ita...
" Nan yabasu labarin duk abunda yasani har yan sanda da'aka sanar....
" iya habu tace jakar uban nan ai wallahi hassan baka isa ba, ko tsoron amana bakwayi? Yarinyar nan batason rabuwa damu amma saboda tayi karatu tatafi, yanzu matanka sun batar da'ita shine zaka lallabo kanayi mana dadin baki?
" haba iya matanah fa kikace?
" ko bakasan nasan labarin gidan naka bani ta dafa muku tagyara muku ta kuma wanke muku ga bak'in wulakanci shine bai ishesu ba sai da takaisu da ta gayyarata....
" goggo ce tace to Allah ya bayyanata...
" iya tace yimun shiru malama tashi kaje kanemo min kande kafin na hadaku da hukuma....
" goggo tace haba iya menene nasa hukuma acikin harkar nan kuma??
" hassan zaka tashi kokuwa sai nayi maka na matan jiya?
" zan nemota inshaa Allah..
" Ai zama gidanka yakare ta dawo hannuna zanyi iya kar kokarina Nadinga biya mata karatun....
" Nan Ali yasa baki da fadin munanan halin kande tsaf zata iya guduwa....
" iya habu tace kai Aliyu kace gyatumarka ba ga uwar ba ba ga yayanba...
" Nan dady ya nufo hanyar kano jiki babu Dadi yadda yaga in kulawar mumy ya tabbatar akwai matsala fa mama farida kuwa duk rashin jitowarsu da kande yabonta takeyi tana fadin Allah ya jifata hannun nagare....
" dady yakance Amin har yaje dadin Addu'ar....
Tunda firdausi taje yau haruna zai dawo tasa akayi masa lafiyayyun abinci taci kwalliya tasha turare...
Jigawa
A hankali cikin wane radadin azaba da kande takeji ta bude idonta da yayi jajir...
" Abdul ne yayi wata hamdala tare da fadin sannu sannu dr ta tashi kuzo ta tashi...
" kallon dak'in tayi tsaf sai kuma hawaye yafara wanke mata fuska...
" Abdul cikin tsoro yace kiyi hakuri DanAllah wallahi tsautsayi yasa na bugeki har kafarki ta karye....
" a lokacin ta kalle kafarta ta sai kuka bakomai take tunawa ba sai su momy sune sanadin faruwar haka gareta indai har tacika 'ya bazata koma gidan ba kuma ta hakura da haruna har Abada....
" Nan dr yazo yakara yimata alurar bacci tare da fadin kabarta ta huta sosai tana bukatar hutu in ta tashi ka bata Tea Tasha...
" Okay dr mungode Allah...
" Nan ya sanar da Mamee ta farka mame tayi hamdala tace tana hanya zata karasa girke ne....
" tsayawa yayi yana kallon ta shikuma yaje har ta shiga cik'in ransa murmushi yayi sannan ya tuna da masifar da zai tarar a gidan sa Amma kuma bayason rabuwa da yarinyar nan kwata kwata....
" a yayin da mame ta karaso cikin murna da zumude taga kamde idonta biyu sai kallon dakin takeyi..
" 'yata kiyi hakuri tsautsayi ne kinje?
" Daga kanta tayi Alamar bakomai Amma kana kallon fuskarta kasan da damuwa acikin ta?
" mamee bari naji nayi wanka na dawo...
" Tohm tace Mamew tasata Agaba tanata kallonta...
karfe 5 Na yamma jirgen su haruna ya sauka a cikin garin kano yana cikin murna sosai domin yau zai hadu da masoyi yarsa ayayin da ya tuna bata daukar wayarsa nan kuma hankalin sa ya tashi....
" firdausi dake palour cikin kwalliya da iyaye ta tafi da sauri tace welcome back yayana dubarta yayi lokaci daya ya kauda idonsa mumy da mama ya gaida ya shiga room nasa yayi wanka yafito suna gaisawa da dady aka fara hira yace wai ina kande ne?
" cikin jan i'dun sa yace yau kusan kwana uku 3 ana nemanta...
" what??? Matar tawa ce ta 'bata????
" Dady yace kande fa???
" Dady itace abokiyar rayuwa ta I can't live without her?......
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
_69-73_
*K'ANDE*
Ink'iya:-Nita Dabance!!!
*NA NANA DISO*
K'arfe 5 Na yamma jirgen su haruna ya sauk'a a cikin garin kano yana cik'in murna sosai domin yau zai hadu da masoyi yarsa ayayin da ya tuna bata daukar wayarsa nan kuma hankalin sa ya tashi....
" firdausi dake palour cikin kwalliya da iyaye ta tafi da sauri tace welcome back yayana dubarta yayi lokaci daya ya kauda idonsa mumy da mama ya gaida ya shiga room nasa yayi wanka yafito suna gaisawa da dady aka fara hira yace wai ina kande ne?
" cikin jan i'dun sa yace yau kusan kwana uku 3 ana nemanta...
" what??? Matar tawa ce ta 'bata????
" Dady yace kande fa???
" Dady itace abokiyar rayuwa ta I can't live without her..
Mama farida ce ta katse maganar da yakeyi haruna kasan me kake fada ne? Kande fa kace?
" Dady yace aine kunkara har gitsane akace soyayya kukeyi da firdausi?
" which firdausi kuma bamma santa ba!...
" mumy tace to rasa kunya 'yarmu firdausi ake nufi....
" cikin bacin rai haruna yace ke look at my eyes! Nataba cewa ina sonki? ko kuma mun taba hirar soyayya? Ke let me tell you bazan taba auren abunda zan cuto ba....
" Dama da kande kakeso?
" look dad she's my life..kuwa yasan da soyayyar mu since she was small, iya tasane, goggo duk family ma ansani har mahaifinta ma....
" mama farida da wane maluluwa ta tsaya mata dan bak'in ciki sai cewa tayi me isa tuntuni baka fada ba?
" see one talk, kinfi kowa sanin kande, kuma abunda yasa na jinkirta saboda karatun da takeso tayi known tayi kuma shine right time da zanyi maganar Auren mu....
" mumy cikin bakin ciki tace ko mutuwa tana kunyar idon mahaifa amma kai bakada kunya ko dan darajar mahaifinta ai bakace baka sonta ba....
" abubuwa dayawa na rayuwa anayi musu alkunya amma banda abunda zakayi rayuwa dashi banda abunda kakeso ka kasance dashi har abada....
" Shi dai dady shiru yayi yana kallonsu duk jikinsa wane iri...
" a take ya ciro wayarsa yafara sanar da manyan jami'an tsaro Gidan median da gidan jaridu Nan aka nemi hotonta atake yatura musu....
" Dady yace haruna nafa sanar da police!
" me police zasuyi dady kuma nasan na nan kano ka sanar, ya dawa a duniya shi zaisa Allah ya bayyana ta, ko ba 'dan kaba bai kamata ace kun tsaya kuna dariya ba karku manta Allah sai ya tambayi mu abisa amanar da muka dauka....
" Cikin tausayi dady yace nema na sassanar wallahi yanzu haka in nafita police din zan koma.....
" a hanzarci haruna ya mik'i har yakai kofar palour...
" firdausi cikin kuka tace yaya bakace abincin ba?
" cikin takaici da jin haushin ta yace ta yaya zance abinci bayan masoyi yata tana chan cikin wane hali, yayi ficewarsa.....
" farida ta kalle firdausi tace Amma baki da zuciya wallahi...
" karkuga lefena! wallahi ina sonsa ....
" mama farida ce tace aheeeree ai in ma zaki hakura ki hakura kande ta samu goshe kuma kunsan halin haruna tunda har ya furta to zanci ya k'ankama....
" wallahi bazan hakura ba ina sonsa ta miki ta huce sama....
" mumy ce ta kalle dady dubi 'yarka cikin wane hali na soyayya amma yace mana fuska ya futa....
" mik'ewa yayi shima ya kama hanyar fita .....
Duk wane guri daya kamata haruna yaje ya tambaya amma sunce su basu ganta ba directly makarantar ya huce Nan yasamu malaman makarantar yayi musu tambaya suka tabbatar da ai ta koma gida aranar, a gate ya tsaya yana mamakin batan kande cikin kuzari ya huce gurin baba maigadi ya zauna....
" a'a yaushe kadawo haruna?
" sai da yakusa mintuna goma sannan yace dawowa ta kukuma samun mugun zance wai kande ta bata innalillahi...
" baba mai gadi dayake a tsorace yace ta yaya kande zata bata gaskiya kuyi bincike sosai....
" Dole ne ayi duk wane planning dina ya rushe ya Allah...
Abuja
Ummi Na tafi sai nadawo am in worry naje naga queen dita...
" wata muguwar dariya ummi tayi sannan tace ko ba queen kande ba?
" yeap ita ummi to ka gaisheta sosai...
" are you serious ummi?
" yes i am...
" thankyou ummita na huce sai k'unganne...
" ummi ce tace zama kadawo ne da k'anka..
" Maryam tace wai brox da class dinka kadage wai kande mtseww kome kagani ajikinta ohooo....
" see idiot ne sa'anki ne to respect ur self, Wanda yaga bazai iya ganina da k'ande ba to sai nema ya hakura Dani....
" ummi cikin mamaki take kallonsa tare da wasu sak'ei sak'ei....
Jigawa
Lok'acin da kande ta farka kuka ta saka, bakomai ke yawo acikin zuciyarta ba irin cin mutuncin da mumy da 'ya'yanta sukayi min ba Akan D'A NAMIJI..
" mamee ce tace subhnallhi baiwar Allah menene na kuka haba 'yata? Dan Allah kiyi shiru in kina kukan nan sai naga kamar baki yarda da kaddarar da Allah ya dura miki ba komai da sila...
" kallon ta ta k'arayi takara fashewa da kuka...
" haba 'yata karki sani nema nayi kukan please kiyi hakuri kinje?
" Dr ne ya shigo ya chanja mata drip mame ga magungunan ta nan ke kokarta ke bata tasha...
" Tohm Dr inshaa Allahu....
" A lok'acin abdul ya shigo cikin bacin rai amma ayayin da ya lura kande na kuka mamee sai magiya taketayi mata amma tak'i shan tea din....
" mame bani kiga, a lok'acin da ya'ansa kujerar gaban gadon kande ya zauna kallon ta yake tayi komai na rayuwa Allah ne yake kaddarawa kullum abunda muke fata mucinye kaddarar da Allah ya rubuta mana muyi hakuri da abunda ya gagaremu a sannu Allah zai cika mana burin mu, Kiyi hakuri nazama sanadiyar karye warki ki taimaka ki yafemin! Kukan nan da kikeyi babu abunda zai karamiki face tadadi da kuna kiyi hakuri DanAllah ki karbe shayin nan kisha badan komai ba kodan lafiyarki....
" ida nuwanta da sukayi jajir ta dago, ta mika hannu domin karbar shayin cikin mintuna biyu ta shanyi, Nan abdul ya roketa data sha maganin ta, haka ta karbe ta sha kanta ta kifa akanta akai....
Cik'in jindadi abdul yace hajiya kinje har yanzu batayi magana ba...
" ka kyaleta ta huta abdul bafa tadadi da farkawa ba ne wallahi yarinyar ta shiga raina jira nakeyi kawai tagaya mana asalinta....
" kande dake sauraron maganarsu cikin ranta tace bazan taba gayamuku asalina ba....
" abdul ya kara kallon fuskar kande yace eh wallahi Nema haka...
" Abdul ya kukayi da nasiba?
" hmmm mamee halin nasiba sai ita am tired wallhi kullum da sabon fi'ili da cin mutunci, anyway dai nasanar da'ita komai tace in tasamu time zatazo...
" bakomai abdul ka cigaba da hakuri wataran sai labari...
" hakuri inayi mamee, but soonest zankara aure fa...
" Aure fa kace abdul?
" Inshaa Allahu mamee/ " toh Allah yabaka tagare....
" abdul ne ya matso kusa da kande yace yar kanwata bazan daina baki hakuri ba, sunana abdul shekarata 38 inada yara biyu duk mata minal da minat sai matata guda daya wannan itace mahaifiyata muna ce mata mamee i love her so much ina aiki akanfanin tabarma na NAMS....
" kallonsa tayi hawaye yana bin fuskarta cikin zuciyar ta babu wanda take tunawa irin mahaifin ta....
" Ahankali abdul ya bata rai banaci kidaina kuka ba?
" kau da kanta tayi..
" mik'ewa yayi direct ya shiga gurin dr usman ina dai fatan babu wane matsala dangane da jinta ko maganarta??
" No babu wata matsala all what i want from you shine kadinga kwantar mata da hankali kaji?
" nema shine farin cikina ako yaushe kuma zanyi kokarin yin hakan....
" yauwa..
Abdul Yana shiga dak'in mamee tace bari naje nayi wanka Na dawo daga Nan sai nayi mata abinci...
" Tohm mamee..
" abdul ka kula da'ita fa, 'yata ke daina kukan nan kinje...
" kanta tadaga kamar ya cire saboda ciwo tace to...
" bayan tafiyar mamee taji ana kiran sallah sai tafashi da kuka yanzu ta yaya zanyi alwala...
" maganar tata har cikin ransa a hankali yace bari na dakko roba koyi aciki....
" hannu na duk ciwo bazan iya taba ruwa ba kafata kuma akarye heeee....
" haba kamwata Dan Allah kidaina kuka kiyi taimama ajikin garu mana....
" cikin jindadin maganar sa tace toh dan ita tama manta da wata taimama sallar ma nune tayi domin ko'ina ajikin ta radadi yakeyi mata kamar huta bayan tagama taketa addu'ar Allah ya karamata ya hukuri yasa haka shi yafi alkhairi...
" Dan Allah kanwata yaya sunanki....
" Shiru tayi batare da kallonsa ba, zuciyarta tace mata kada kisanar dashi sunan gaskiyar kifade wane.....
" Sunana Aisha humaira...
" babban suna kenan my humaira zan dinga ci miki ai yayi ko?
" daga kanta tayi, A'ina nake?
" kina garin jigawa kina cikin babban asubutin su...
" innalillahi.. wayoo iya habu heeee heee...
" karki damu my humaira zan kula dake kamar yadda zankula da kaina kigayamin sunan gidanku sai naje nasanar dasu...
" cikin kuka mai taba zuciya tace bani dasu...
" Tohm bazan takura miki ba Amma kikwantar da hankakinki Nan da sati uku kin warke....
" acikin ranta tace Allah yasa....
Kano
Lokacin da hamza ya isa a gate yafara horn baba maigadi ne ya bude masa sannu da zuwa sannu da zuwa...
" cikin gida ya shiga sannan yayi sallama dukkan ninsu suna palour har kasa yace barka da yamma?
" A'a hamza sannu da zuwa..
" farida ce tace barka da zuwa?
" hamza yace barka kadai farida yagida?
" lpylou yasu maryam da ummi..
" sunce agaidaku..
" mumy taje dadin kulawar da hamza yayiwa 'yarta..
" Dady ina kande ta shiga ne banganta ba?
" haruna ne ya daka masa wane kallo shikansa hamzan sai da ya tsargu...
" dady cikin jin kunya da kamekamee yace ai kande yau kwana 5 ba'aganta ba!
" wane tareni ya tasowa hamza bashire ya jifa maganin sa baki sai kuma ya tsaya, haba dady me isa ba'asanar da jami'an tsaro ba?
" ansanar har gidan jarida..
" yakamata ayi addu'a ayi sadaka akuma tsananta bincike...
" mama farida tace oh hamza dubi yadda ka damu kanka sai kace farida ce ta bata...
" k'ande ce rayuwa ta, wallahi duniyar nan fankoce agurina indai babu ita am seriously in love with her....
" Haruna ne ya miki aikuwa kayi saki domin kande tawace ita kadai...
" banza hamza yayi masa sannan yacewa dady dama akan maganar auren mu Nazo....
" mumy ce tace innalillahi yau naga kudura to ku yanzu ina kanden take?
" hamza yace ai duk wanda kakeso yana tare dakai kuma zancen batan kande akwai alamomin tambaya akansu?
" mama farida tace kunyi saki duk tasiye su...
" farida ce ke faman kuka amma amma.....
" hamza yace Amma me? Ke ne bantaba soyayya dake ba let me tell you kima cirene acikin ranki....
" mumy ce ta miki tace ayi auren mugani ayi mugani...
" dady yace yanzu dai ku ajiye maganar nan sai Allah ya bayyana ta...
" Tohm sukace kowa ya tashi ya fita...
" mama farida ce tace toh Alhaji wa za'a bawa acikinsu?
" wallahi narasa wa zance dazu mahaifin isyaku yakeyi mun zancen kawo kudi amma nace su dan dakata In Allah ya bayyanata ta zabe wanda takeso...
" hakane alhaji...
" haruna ne ya miki directly ya huce gidan mukhtar!
" dazu nakejin wane labari a redio wai aishatu wacce akafi sane da kande ta bata yau kwana 5 kenan da kayan makaranta!
" wallahi kam sanarwar sai yi akeyi Amma shiru nefa nakasa gani al'amuran nan ko tayaya ta bata?
" Gaskiya akwai rudane kuwa aciki kakwantar da hankalin ki za'aganta...
" ina matar taka tayi ne?
" dazu ta tafi jigawa dan gidan mamee ne ya buge wata yarinya a mota!...
" subhanallahi abdul ne ko?
" Eh shine...
" Allah ya kiyaye gaba ita kuma yasa batayi wane rauni ba...
" ina ai har ta karyi akafa....
" Allah sarki Allah yabata lafiya wallahi cikin jikina najewa yarinyar nan....
Kauye
" haba iya habu kiyi hakuri mana addu'a aketayi fa kuma tayaya matansa zasu batar da'ita....
" kai Aliyu yimun shiru kai bakasan makiyin ka ba indai baya sonka babu abunda bazaiyi akan ka ba, dan baccin da nayi dazu kuka naganta tanatayi....
" goggo tace Allah dai ya bayyanata....
" Ameen nan da kwana uku zanje birnin wallahi sai nayiwa hassan kaca kaca yar marainiyar Allah....
" abbas ne yace ke dai yi hakuri iya....
Birni
Baba maigadi ne ke zagayi a tsakar gidansa inna ce ta leko malam lafiya?
"Me yafaru?
" Nan ya kwashe ya gayamata yadda sukayi da su firdausi dakuma kashedin da suka yimasa....
" amma malam kabadani wallahi Allah shi keyin abu ba mutum ba yaran banza da wofi kuma kace amanar Alhaji hassan yadda ya yarda dakai kayi masa karya karka manta yarinyar nan zata bayyana kuma zata sanar dasu gaskiya....
" yanzu kina nufin nagaya masa?
" Kwarai kuwa..
" To Allah ya bani ikon fada....
" Ameen...
Hajiya saratu ce ta bugowa mumy waya ke naji ana sanar da cigiyar kande kawai ki shirya mu bazama gurin shedani....
Boka kike nufi wai?
" eh shimana..
" tohm zanyi tunani tukunna...
Jigawa
Kande dake faman sake saki acikin zuciyarta gwara tayi rayuwa da wayannan mutanen data koma gidan kawu...
" My humaira banson kina yin tunani fa nagaya miki kicire komai a ranki ina tare dake....
" kuka tasaka sannan tace tayaya zan daina tunani...
" idan kina kukan nan sai naga kamar saboda na bugeki kike kuka?
" aa wallahi ba saboda kai baniba Nasan Allah ne ya kaddara kuma inshaa Allahu Alheri ne....
" To Allah yasa hakan my humaira yi murmushi sai na tabbatar da maganarki....
" yak'e tayi...
" tohm bari na karanta miki kur'ani cikin murya mai tausa zuciya yafara karantawa....
" kallonsa take tayi lallai akwai bayin Allah aduniya ahankali tace to bazakaje gurin aikin kaba?
" wallahi bazan iya zuwa ba ganina akusa dake shine kwannciyar hankali na ko da na tafi tunanin ki zan dinga yi.....
" toh cigaba dayimun karatun ahaka bacci ya kwasheta....
*Urs Nana diso*
nanadisoo.blogspot.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
No comments:
Post a Comment